💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MMN FAREESAH* *Alhamdulillah Naga comments iya comments,hakan ya nuna kuna da buqatan cigaba da labarin,,Dan a gaskiya nayi mamakin jama'an dakemin magana akan nasasu a group duk da ban Bude ba,,sedai inanan Zan Bude sabo zanyi adding zafafa wadanann Nike karanta comments nasu inajin nishadi lolxx* *BISMILLAHIR_RAHMAANIR_RAHIIM* *Yadda nafara a sa'a Allah kabani ikon gamashi lafiya,,Allah Ka Bani ikon rubuta abinda al'umma zasu amfana dashi su nishadantu su kuma ilmantu,ya Allah kasa duk Wanda ya karanta yaji farin ciki koda Yana cikin baqin ciki* *A koda yaushe ina alfahari daku masoyana masoya labarai nah,,iya wuya muna tare da yar dar Allah*🤝💘💘💘 1⃣&2⃣ Yanzu kawu bazaka bar tafiya Saida nono ba,,kaduba yadda Aisha ke fama da danyen jego Amma a haka kuke yawo kasuwa kasuwa,,Baka tsoran sanyi ya kama yarinyar nan.. Shiru kawu yayi kallan dattijuwar dake magana tana qara riqe yar qaramar yarinya a hannunta,,Wanda bazata wuci wata 3 ba.. Yakumbo kiyi hakuri ki cire soyayyan yarinyar nan a zuciyanki,,tinda kinsan dole sai mun fita Saida nono kafin mu Sami abinda zamu sa a bakinmu,,kinga Aisha dauko kwaryar nono can mu tafi kinga Rana nayi.. Dasauri Aisha ta dauko zani ta miqa hannu biyu,, yakumbo kawota mu zamu tafi,, murmushi yakumbo tayi tana cewa.. Badan nasan halin nijlah da kuka ba,Aida na riqe diyarnan harkuje Ku dawo,, murmushi Aisha tayi tana girgiza Kai,,nan yakumbo tabasu nijla suka kama hanya suna sauri kowannensu dauke da kwaryar nono suka tafi titi.. Ki daga qafa Aisha kinga Rana ya cinmana gashi yau kasuwan cika yake,, banaso muyi kwantai" kayya Mai gida,,yanzu duk saurinnan danake Baka gani,,ni wallahi bayana har ciwo yakemin.. Kiyi a hankali kinsan dai bamu da yadda zamuyi,,turo Baki Aisha tayi tana gyara goyon nijlah tace,,nifa yinwa nakeji,,ace tin safe Mai Rai besa komai a cikinsa ba,ga nono ana damuna dashi. Shiru kawu yayi suna cigaba da tafiya Dan daga kauyensu zuwa titi ba qaramin nisa gareshi ba.. Sunyi sa'a suna zuwa titi suka samu mota,,dasauri suka Shiga kayansu a hannu ga nizlah dake faman kuka a Baya.. Da shigansu mota ya tashi ana harhada kudin mota.. Drive kayi hakuri na koki arziqi,wallahi kaga banida ko Sisi sai naira ashirin,,nasan Kai musulmine zaka temakeni" Kai kuturin uba,uban wa kike tinanin ze cikamiki kudin,,kufa matsalan tsofi irinku Kenan.. Dakyar dattijuwar ta Kada Baki tace,,kayi hakuri Ka kaini sadaka,,to bazan iyaba drive ya fada Yana masifa.. Sosai ya riqa zazzaga jaraba har Baya ganin abinda ke gabansa,,kawu ne ya Bude Baki da niyyan magana ai kafin ya qarasa jikake,,gara rann gammm.. Qatuwan Mota tabi ta kansu,,gaba daya Yan Motan suka sa salati,,ihu da kururuwa suka riqayi ba masu ceto sabida gurin bana wucewan jama'a bane,,dakyar aka samu Motan dauko Kaya suka kawo musu agaji,, Sedai wannan hatsari yazo da tashin hankali domin kuwa duk cikin Motan,, driver ne kawai ya rage sai nijlah daketa faman kuka sabida matsan dataji a bayan Aisha Wanda tini Rai yayi halinsa.. Tini aka kwashesu zuwa hospital,,taimakon gaggawa aka Basu,inda aka samu nasaran tsayarda kukan nijlah,,ta hanyar bata madara,,shiko drive karaya ya Samu hannu da qafa.. Tini aka dauki photunan gawawwaki aka Fara yadawa a media Dan neman 'yan uwansu.. Tare da bazawa a gidajen radio,,Malam dake zaune yasa radio a gaba Yana sauraran labaran Rana yaci Karo da wannan mugun labari.. Dagudu ya fito a daki Yana kwala Kiran yakumbo,, yakumbo dake fitowa a bayi ta fito tana Kiran,,Malam maiya faru kakemin irin wannan Kira,,kaiko yinwa bakaji, Ka iya magana da karfi haka.. Malam be iya magana ba,,sai Dora hannu da yayi aka, shikenan mutuwa tayimana zuwan sauri,,katangar da muka dogara da ita ta rushe,, subhanallah Malam kukafa kake,,meya faru,wa kuma ya mutu,,kayi saurin gayamin kafin zuciyana ta Ida bugawa,, yakumbo ta fada cike da tashin hankali.. Kawu ne,kawune yakumbo ya mutu kawu ya rigamu gidan gaskiya daga Shi har matarsa Aisha,kafin yakumbo tayi magana Inna Babar Aisha ta shigo hannu a ka tana kuka.. Tare suka runtuma zuwa asibitin,,basu sha wahala ba,aka Basu gawan kawu da Aisha tare da nijlah da Allah yasa tana da sauran kwana a gaba.. Tinda suka dawo gida aka sallaci aisha da mijinta,, Abu yayiwa yakumbo zafi,,ta Shiga cikin tashin hankali mara musaltuwa. Bayan sadakan bakwai,Inna ta buqaci da abata nijlah Dan ta riqe tana Debe Mata kewan aysha. Kuka yakumbo tasa tana cewa,,Inna bawai naqi bane,,sedai bazan iya Baki nijlah ba,,sabida ita nake gani kama kawu,,Sanin kanki ne tinkafin rasuwan Aisha Nike Kula da dawainiyar nijlah,,Dan a dole nake Basu iya idan zasu fita yawan kasuwan sabida kukanta. Itama Inna kuka tasa tana cewa shikenan yanzu na rasa aishi nijlah ma bazan samu Zama da itaba,,hakuri mijin ya riqa bata Dan yaga alaman yakumbo bata da niyyan bada nijlah.. Tin bayan rasuwar iyayen nijlah yakumbo ta tattara komai nata da Soyayya ta maidashi Kan nijlah,,itace sirfe,dakau,Kai Harma da wanki yi take sabida Kula da nijlah,da sai Mata madara,,sedai duk da haka watarana bata samun kudin sai Mata madara,,haka ta riqa bin shanu tana matso nono me dumi tana Bama nijlah.. Akwana a tashi har nijlah ta Fara girma tana qara wayo,,kowa ya kalla nijlah saiya tausaya Mata,,Dan kowa yakanzo dandali ya sai Abu Banda nijlah danko biyar bata samu,,haka zata dawo gida tasa yakumbo gaba tana kuka tana birginia,,wata Rana sai dai yakumbo itama tasa kuka suyi tare.. Malam bashida karfi balle ya riqa aiki Yana Nemo kudin Kula dasu,, gashi kawu Shi kadaine dansa kuma Allah yamasa rasuwa.. Sosai abubuwa suka rinchabemusu,Abu Daya ke taimakonsu shine wadatar zuci da godiyan Allah. Al'adan wannan fulani shine auran da yara kanana,duk yarinyar data haura shekara sha 3 tayi da yawa,,shiyasa malam yake Allah Allah nijlah ta Kai shekara 13 ya auran da ita... ************** Mummy Dan Allah ki janye wannan matakin da kika Dora,,wallahi bazan iya tafiya da Yasmeen wannan kauyen ba,, Mashkur Kenan kana tinanin Zan Bari Ka tafi service ba aure,,gashi amsa bikinnan, na kuma tabbata idan akace saika dawo dole a daga biki,,ni kuma abinda banaso Kenan. To Amma mummy shikenan saina kama da tafiya da Yasmeen bayan kinsanta da kyankyami,,salan muje da ita ta kasa cin abinci,,Azo arasa mafita,,koma dai menene kaje kasan yadda zakayi,ko a daura aurenka Ku tafi ko kuma Ka fasa zuwa service.. Eyyah mummy nah, shikenan nayi karatu abanza,, mummy kiji tausayina,, Turesa mummy tayi tana masa Wani irin duka,,kafin tafara Magana cikin fada,, mashkur narasa meyasa bakasan ayi maganan aure Sai anyi magana kace Baka shirya aure yanzu ba,, mashkur ka Duba arziqin da Allah ya bamu,ka Kalli gidannan Na tabbata munada kudinda zamu aura Maka Mata Dari Idan anayi,,toka gayamin menene Shirin Naka.. Shiru yayi Yana sauraranta sedai yakasa cewa Koma,,jiyake ajikinsa Baya buqatar auren yanzu sedai ya Rasa ta hanyar daze sanar da mahaifan nasa.. Kai dubani mashkur bafa kai daya ka Iya miskilanci ba,,da sainayi Magana kasani gaba kana kallo, Idan Yasmeen ce bakaso kaduba yara Yan Mata gasunan 'ya'yan masu kudi irinka, saika aura Baka tsaya kana batamana lokaci ba,, Shiru mashkur yayi nan ma be Iya Magana ba.. Kai mashkur mummy ta daka masa duka a cinya"kaga Idan bakada lafiyane ka gayamana.. Wannan Karan haushi tambayan Mummy ta bashi Dan haka ya turo Baki kama mace Yana kallanta"" eh mana Naga da anyi maganan aure kake hade giran Sama Dana qasa,,ko wani ne yace kafara soyayya da Yasmeen.. Mummy Nima abinda nagani kenan,ni mace inasanta sedai banshirya aure yanzu ba,,to mummy ba sekumin hakuri ba zuwa lokacin Dana shirya,,Amma kunqi,,sai dagamin hankali kuke,,to wallahi akayi Wasa saina fasa aurenta kowama ya huta.. Riqe Baki mummy tayi tana sauraran Dan autan nata,, Cigaba da magana yayi, ahankali Yana qara kwantar da kansa jikin mummy,, mummy Dan Allah ki amince nayi tafiyan nan,kinga Dana dawo sai ayi auren hankalinki ya kwanta... To amma,,hannu yasa ya rufe bakin mummy cikin Wasa yace,,addu'a kawai zakimin kinji sweet mom.. Anya ko mashkur zaka girma yanzu ni kake dannewa haka Hadda rufemin Baki,,eyyah mummy duk wannan girman nawa.. To ai Naga zaka....kash mummy Naga dai barewama da danta take Wasa a dawa.. Nan dai yayita bata Baki harta hakuri da niyyan Daya dawo za'a daura auren.. Yau ya kama Monday kuma yaune mashkur ze tafi kauyen kankan Dan yin service,,tin asuba yake shiri har dai yaga.. Karfe 10 daidai ya fito get mummy riqe da yar akwatinsa tana ja,, drive ne ya amsa da sauri yasa a mota yayinda mashkur ya rungume mummy.. Mummy zanyi missing dinki,,nida zaki yadda tare zamu wuce,, murmushi Mummy tayi irin na manta tana shafa kansa tace,,Aida Yasmeen Ka dauka zaifi sauqi Dan gaskiya ni banasan Zama cikin Fulani,sabida kasan banison nono. Shikenan mummy nizan wuce sabida mu 3 aka tura can,nasan sauran suna jirana,kafin ya rufe Baki wayanshi yafara ringing. *Comment & share,na rasa meyasa bakusan sharing dakun karanta saiku barshi a watanku,,pls ku riqa turawa wasu group's kodan jamaa su amfana* *Comment ne kadai zesa nacigaba da typing,kunsani ina iya 3 page a Rana,kuma kuke sani hakan* *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MMN FAREESAH* 1⃣&2⃣ Amsa Kiran mashkur yayi,,kafin yayi Magana Nasir yace,,abokina muke jira kaga lokaci Baya jira,, murmushi mashkur yayi Yana Kallan mummy.. Shikenan Nasir karka damu gani a hanya,kabani 5 minutes Zan qaraso,, shikenan Ina jiranka cewan Nasir Yana kashe wayan.. Murmushi abbakar yayi Yana cewa Ai nasan mummy bazata Bari ya fito da wuri ba,,Dan Dama da kyar ta Bari zeje wannan kauyen"Ni wallahi ta birgeni data nuna bataso Duk be yadda da Hakan ba mansur ya fada Rai bace. Inama inama,,Kai nifa naso Nike da wannan gatan irin na mashkur da ko zaman Nigeria baniyi, dariya suka sa daidai lokacin da mashkur yazo. Drive ne ya Bude masa qofa nan ya fito cikin takunsa na qasaita,, Ido suka zuba masa suna kallo,,shiko murmushi yayi ya qarasa kusa da Nasir tare da miqa masa hannu,,Daya bayan Daya suka riqa gaisawa da abokan nasa. Gaskiya abokina Baka dace da zaman kauye ba,,kauyen ma wai Fulani,,Tabe Baki mashkur yayi tare kallan nasir,,Nasir Ka kirani gashi nazo banga alamun tafiya ba. Karka damu yanzu zamu wuce drive ya kusa zuwa,, mashkur be qara magana ba,suka cigaba da hira batare daya sa musu Baki ba. Bala,zaka iya tafiya,, dasauri Bala drive yace, ah ah ranka ya Dade hajiya tabani umarni Karna sake na tafi har sainaga tafiyanka,, girgiza Kai yayi Yana me Jin dadin yadda mummy ke Kula dashi fiye da yadda ta damu da kanta,, Karka damu kawai kaje Ka gayamata mun wuci,,kayi hakuri ranka ya dade bazan iya tsallake umarnin hajiya ba.. Seka ta Zama Dan wahala cewan Nasir Yana hararan Bala,, Ba'afi 2 minutes ba sai ga lafiyayyan mota ya faka a gabansu, Basu bata lokaci ba gurin Shiga,nan drive yaja suka Fara tafiya sai kankan Fulani.. Garin kankan.. Karfe uku dai suka safka cikin kauyen dabe wuci a qirga gidajen ba,,suna zuwa aka kaisu gidan me gari,,hannu biyu me gari ya amshesu tare da yi musu sauka ta musamman,, Fura da nono aka Basu sai kankana da aka jere kusa dasu,daga gefe dabino aka kawo cike da kwarya sai warar Fulani,Wanda akeyinta kama awara saidai ita da nono akeyi ake soyata kama awara. Nan da nan guri ya cika da kamshi ,,mashkur ne ya saurin dago Ido Jin kamshin dabe taba Jin irinsaba adukkan abincin dasuke ci,,saliva ne ya cika masa Baki,nan da nan ya hadiye Yana Yana tandar Baki.. Guri aka Basu Don su ci abinda suke so,,nan fa yara kauye suka zagaye motansu suna shafawa tare da yimusu zane,, Da gudu wata yar karamar yarinya tazo tana zana photon saniya a cewarta saniyar yakumbo ce,,nan yara suka riqa tsalle suna murna, mashkur da abokansa Basu San aika aikan da yara ke musu ba,wara kawai sukeci suna santi, dasauri Nasir ya dago Yana kallan inda yaji ihun yara sunata fillanci,,beji abinda suke fadaba sedai yaji ana futanci,,a hankali ya tashi ya leqa ta window, Lafiyayyan zaki yayi Yana fita a dakin da gudu yayi Kan yaran,,wasu irin Zane ya gani Wanda akayi da karfe wani da qusa,,tini ya hada Kan yaran Wanda suwa yanzu sunfara gudu suna yeee saniyar nijlah tafi ta kowa kyau. Idon Nasir ne ya safka Kan wata katuwar saniya da nijlah ta zana,photon yayi kyau kama ba jikin mota aka zana shiba,,Kai Nasir ya fada cikin tsawa,wacece nijlah a cikinku??? Cikin murmushi nijlah tace nice,,kece ko aiko saniya tayi kyau,,zoki zanamin wata ingani Dan ni banyadda ke kice kika zana ba" Da gudu yaran suka dawo jikin Motan,,wasu na cewa suma zasu zana,,suna zuwa Nasir yafara kama hannun nijlah,kafin yakaima sauran Duka,,tini suka fece wasu na kuka,,itako nijlah harta Fara dariya tana cewa. Kowa ya kirasu, Naga dai ni dayace nijlah ni Dan birni ya Kira ko,,bata rufe baki ba Nasir ya kaimata Duka,,wani gigitancen ihu nijlah tasa tana Kiran yakumbo. Wayyo Allah yakumbo kizo Dan birni ze kasheni,,kuka sosai nijlah take tana Kiran yakumbo kasan cewar ba'a taba dukan nijlah ba,,sedai taga ana dukan yara,Dan ita bame fitina bace sedai rigima kawai data cika Mata ciki,, Shiru mashkur yayi Yana sauraran kukan yarinyar,,kai Mansur kama Nasir Ke Dukan yara,,haba Dai Daga zuwanshi kauye zefara da Dukan yara,, Tashi mashkur yayi Aiko yaci Karo da kyankyawar fuskar nijlah idanta yayi jajur tana kuka kai kace Wani duka me yawa aka ma,, dasauri mashkur ya fita tare da janye nijlah Daga hannun Nasir yace. Kai Nasir Baka da hankali bakaga yarinya ce itaba,,wacce irin yarinya kai bakaga barnar data aikata jikin Mota ba,,kodan batasan darajar Mota ba.. Tabbas nijlah batasan darajar Mota ba,,Kamar yadda bakusan darajar Dan Adam ba,,fizge hannunta nijlah tayi ana mashkur ta fada jikin yakumbo tana kuka,,Bayan ta yakumbo ta riqa shafawa tana Bata hakuri. Kiyi hakuri nijlah,baki da Mai Rama Miki sabida maraici,,inama wata me gata kuka taba dakun bar kauyen nan da qafafunku. Jikin Nasir ne yayi sanyi harya Bude baki zeba yakumbo hakuri yaga ta dauka nijlah tana tafiya tana hawaye,, kwanciya nijlah tayi jikin yakumbo tana fillanci,,Dan Hausa Bata gama Shiga bakinta ba. Ka gani Ko,kagani nasir Daga zuwanmu kaja mana Magana,menene aciki dantayi Zane jikin Mota,,Ni gaskiya banji dadin abinda ka aikata ba,ya Zama dole muje har gida abasu hakuri. Shikenan abokina,,Nima bada mugunta na buge taba,,wallahi kaji na rantse sau Daya na daketa a hannu sai hannunta kawai Dana riqe Amma ta riqa wannan kukan har tana birgima,,Allah ya kyauta mashkur yace tare da komawa cikin dakin.. A ranar suka Gama cike komai sedai kowa yace baze iya Zama a wannan kauyen ba Dan haka suka Hana drive tafiya a nufin gobe zasu bar wannan kauye. Babu abinda zesa na tafi daga wannan kauye indai bana Gama abinda nazo yiba,,sedai Ku Ku tafi Amma ni naga gurin Zama, mashkur yafada Yana gyara Zama.. Kai ina wallahi ,,bazan taba iya rayuwa anan ba, bakaga yaran garin ki mota Basu sani ba,,yo ina zasu sani daga akoru koru babu abinda suka sani,, Uhmn nidai gaskiya Bazan Iya tafiya ba,senaje Na nemi yafiyar wannan tsohuwa da yarinyarta Naji tace marainiyace, Nasir ya fada cike da nadama" ok kaima Zaka zauna Kenan cewan Mansur Yana dariya,, gaskiya banaji Zan iya,,hhhhh kawai gobe mu Koma birni inyaso kudi suyi aiki a chanza mana gari Amma Ina wannan gari ni banga gurin aiki ba. Shidai mashkur be qara Magana ba Se Dai murmushi dayake saki Akai Akai. Karfe 8 na dare Suna zaune sun rafka uban tagumi sabida ba network me kyau balle Ko waya ta debe musu kewa sukaji ana bubbuga kofan Dakin,,kai wayene haka yake mana bugu kama Na..,,hararan Nasir mashkur yayi ya hanashi fadar abinda yayi niyya,, Ka shigo akace,, dasauri Bello ya shigo Yana washe Baki yace,,sannunku dai Baki,,me garine yace a gayamuku zaaje dandali,ko kuma kunasan zuwa kuyi kallo,,eh gamunan zuwa mashkur ya bada amsa.. Tafiya Bello yayi Yana cewa yau Yan birni zaku sha kallo a dandali Allah yasa danladi me kidan kagane zeso wannan dandali... Haba mashkur me zamuje kallo a wannan kauyen nibanga abin kallo ba,,ni na gani yafada Yana fita waje,,kaga mashkur Nima zanje,tsaya ganinan,,Nasir ne yafada Yana kallansu mansur.. To yaya zamuyi cewan umar suka suka mara musu Baya.. Tin daga nesa suka hango hanken fulatan kyau da aci balbal gefe guda masu suyan kifine da tsire sai Yan Mata wadanann wasu wuci shekara 12 zuwa 13 ba,,Suma da nasu kayan tallan,raga Dada da kosai da Mai burodi lolxx. Mashkur har sauri yake Dan tin daga nesa gurin yayi bala'in burgeshi. Yakumbo na zuwa gida ta kwantar da nijlah tana kallan yadda ta Zama abin tausai,,kiyi hakuri kinji yarinyar kaka,,Allah ze saka Miki.. Nidai ban yadda,ara ta kanni saina Rama,ai dai na ganeshi,uhmn uhmn fa nijlah banisan tsokala. Yakumbo kema kinsan Bani bari kowanne mara kunya,,inda harfa da riqemin hannu yanzu da iro ya ganci yaya za'ayi,kaka kinsan fa iro da kishi" Ke qaniyanki nace,wai ba na hanaki Kula wannan iron ba,, nijlah yanzu fa shekara 9 kike se Yan watan ni,, ki Bura kidan qara girma Dan bana tinanin zamuyi muki aure a shakara Goma sha uku,,gwara kisama kanki salama har Malam ya Samu kudin sai Miki katifa da korai. To kaka, yau Zan gayamasa danaje dandali,,to kaka ki Bani biyar saina tafi,kinga dare sai qara yi shike.. Kiyi hakuri nijlah yauma Bani da ko biyar,,tsalle nijlah tayi ta Fadi qasa tana kuka,,ni wallahi sai kin Bani biyar Naga ba'a zuwa dandali ba biyar,wasu har Goma ake Basu Amma ke kullum hakuri kike Bani. Wai sai yaushe Zan gayamiki kidena hada kanki da yaran garinann nijlah meyasa kikesan batamin Rai akan Baki kudin dandali ko kinaso Nima na Fadi na mutu.. Nijlah najin an Kira mutu take Shiga hankali ta,Dan haka ta tashi tana turo Baki,,kaka na tafi. *Yawan comments yawan typing,, comments Kai ke nuna labari yana dadi ko babu,,akullum ina qara gayamuku daku riqa turawa wasu group's bayan kun karanta, nagode* *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MMN FAREESAH* 5⃣&6⃣ Kaka na tafi,,adawo lafiya,,Banda tsokala ki Kuma dawo da wuri,,kaka Kenan kinfasan Bana dadewa Amma kullum sekin gayamin saikace yarinya.. Baki yakumbo ta riqe tana kallan yadda nijlah ta tafi tana Taku daidai,kai kace wata babban budurwace! Yakumbo Bata qara Magana ba nijlah ta fita tana Mita,,haka haka ta batamin lokaci gashi 'yar biyar din ma Bata Bani ba,, murmushi ta saki tare da fari da manyan idanunta tace,,nasan iro Yana dandali Yana jirana, tafiya nijlah take tana tinani harta qarasa dandali,,tin Daga nesa tafara Jin qaran sautin gangan danladi me gidan kagane Na tashi.. Tin Daga nesa su indo da Abu suke kallanta Har ta qarasa suka fara gaisawa,, nijlah Zaki Sai tuwan ruwa?turo baki nijlah tayi tace,,kinga niba ciye ciye ya kawoni ba,,kallo kawai zanyi Na Koma gida,kaka tace kada Na zauna,,Bata Ida rufe baki ba Taji an Kira sunanta" dasauri ta dago Ido tana duban Wanda ya Kira sunanta,,bazata taba manta wannan fuskan ba,,Dan shine mutum Na farko daya taba dukanta.. Murguda masa baki tayi tana cewa,,lafiya Zaka Kira sunana? kiyi hakuri nijlah Bada niyya nayi Hakan ba,,kinji yarinya, Nasir ya fada Suna Hada Ido da mashkur dayayi kama besan abinda suke ba.. Yarinya Kuma,,nice ma yarinya,,to sannu babba,,dariya Nasir yayi Yana Kallan nijlah,,nidai Duk ba wannan ba,kin yafemin? Karka damu Allah yanasan me yafiya nayafema,,Nima ka yafemin batama Mota danayi" Nagode sosai Nasir ya fada Yana murmushi,,sedai Bani Zaki nema tafiyan Bata motor ba,kinga Wanda Zaki nema danba motana bane nashine,Nasir yafada Yana nuna Mata mashkur. Har qasa nijlah ta sunkuya tana kallan fuskanshi tace,,Dan birni kayi hakuri Kaji, murmushi mashkur yayi,ya Bude baki a hankali yace,Tashi kinji kanwata,,maqale kafada nijlah nan yayi murmushi danya gane nufinta yace, shikenan Na hakura Amma Karki qara zana Mota kinji,,to nijlah tace ta Tashi da gudu zatabi kawayenta mashkur yace kinga nijlah zo.. Juyowa tayi da niyyan zuwa idanta ya safka Kan Na iro daya zuba Mata su alamun tambaya" lah iro yanzu nake dubanka anan,Hade Rai iro yayi Yana hararanta,,kai iro Daga tambaya Sai harara, nikaga tafiyana.. Ke nijlah Ina kikasan wadannan ya fada Yana nuna mashkur" cike da tsoro nijlah tace yayanane Daga birni suka zo" kin tabbata eh mana nijlah ta fada tana kallan mashkur" sosai mashkur ya cika da mamakin wayo irin Na yarinya sedai abinda yake tambayan kansa shin wanene wannan yaran da nijlah tayi Karya. Nijlah Na ganin tafiyan iro ta qaraso kusa da mashkur tace gani" naira hamsin mashkur ya miqa nijlah Yana murmushi,amsa wannan Duk da Naji kince ba ciye ciye ya kawokiba,, Nagode sedai kaka ta hanani amsar kudin samari indai ba iro ba,,wanene iro mashkur ya tsinci kansa da tambaya" Iro yarone dabe wuci shekara 21 ba,,shine yake neman auren nijlah,, mashkur yaji Bello Na bashi amsa" Kai Bello kana nufin kace wannan yarinya saurayi ne da ita?? Kwarai dagaske Bello ya bashi amsa,rufe fuska nijlah tayi tana dariya" mamaki sosai ya cika mashkur Nasir ne ya qara kallan nijlah yace yanzu Ke yarinya kinsan menene soyayya,,kasa Magana nijlah tayi ganin haka yasa Bello cewa.. Kinga nijlah amsa kije ki Sai abinda kikeso nizan Gaya yakumbo,,kasa amsa nijlah tayi Duk da tanasan siyan Abu a dandali,,qara miqa Mata kudin mashkur yayi,,Kanta a qasa tace Ni biyar Zaka Bani wannan yayi yawa ta fada Kanta a qasa.. Ki amsa wannan Bani da chanji,,wannan shine qaramin kudi a jikina,,Nasir Ko kanada Goma,,ta amsa wannan Nasir ya fada alamun Babu.. Kasa amsar kudin nijlah tayi,,kanwata ki amsa mana,kefa Naji yanzu kina Gaya Wani Ni yayankine kodama Karya kike,,Kunya ce ta kama nijlah nan ta miqa hannu ta amsa kudin,, Nagode sosai Allah yasaka da alkairi,,Nima gobe Zan Baka fura da nono,, Bata jira amsar Saba ta Shiga dandali tana murna,, Bata Dade a gurin ba ta tafi,,tin Daga bakin kofa nijlah Ke Kiran kaka,,kaka! Kai wannan yarinya Ni harna fara bacci Zaki tadani,,kaka kinga wannan Dan birnin ya Bani kudi harna Sai abin biyar kinga sauran,ta fada tana miqa kaka Chanjin.. Lalala nijlah waya baki wannan kudin kaddai kicemin Wanda ya dakeki dazu,,kaka bashi bane Wanda ya riqe Yana mishi fada,,Kuma Shima yabani hakuri,,to Duk Naji Amma Daga Yau Karki qara amsar kudi ahannun Wani koba na hanaki ba,,kaka Nima ban amsaba,Ina wannan bellon na gidan Liman,eh nagane cewan kaka,to shine yace Na amsa Ze gayamiki,,to Allah ya akaimu goben zansa Malam ya tambaya. Washe gari karfe 10 na safe Malam yaje gidan liman anan sukayi magana da Bello ya tabbatarwa da Malam yaran bashida matsala,sannan hankali Malam ya kwanta. Tin asuba mashkur yake Kiran mummy sedai network ya Hana wayan Shiga,,dafe Kai yayi Yana salati,,lafiya mashkur badai wani matsala bane? Matsalane babba Nasir tin jiya nake Kiran mummy wayan yaqi Shiga gashi kasan halin mummy na tabbata yau bata rintsa ba. Ni abinda ke damuna Kenan tinda muka zo ban samu kowa a waya ba,,ance semun fita wani Dan kauye anan kusa zamufi samun network,,kaga Nasir Kai kasan da haka Ka Bari nake ta kira,tashi da sauri muje na Kira mummy" Dariya Nasir yayi yace Kai mashkur tinda muka zo banji Ka Kira Yasmeen ba sai mummy. Murmushi mashkur yayi kafin yace, Nasir bana hada mummy da kowa na tabbata yanzu Yasmeen tana daki ko bacci taba tashi ba,,mummy ko bazata iya bacci ba Dan bataji lafiya naba. Nasir be qara magana ba sabida yadda da maganan mashkur ya tashi suka fita,, Bello suka gani yazo kawo musu kayan kari,,abokaina ina zuwa,,waya mukesanyi cewan mashkur Yana miqa masa hannu,,bayan sun gaisa Bello ya ajiye kayan abincin suka nufi kauyen.. Da Malam suka hadu a hanya nan Malam yake masa godiyan kudin Daya ba nijlah,,bayan Malam ya tafi mashkur ya juya Yana kallan bello.. Bello Naga wannan mutumin sai godiya yake akan naba nijlah naira hamsin,,nawa Raina 50 take daze Namin godiya har haka??? Hmmm Kai agurinka naira 50 bata da yawa Amma Banda gurin Malam da jikarsa nijlah" au dama ba shine mahaifinta ba" Mahaifinta da maihaifiyarta sun rasu suke Kula da komai nata sedai Basu da karfi,, Dan ma suna San yarinyar kullum addu'a suke Allah ya kawo Mata mijin aure su auran da ita su huta" Aure kuma nijlah har nawa take daga ganin yarinyar bata Ida shekara 11,, murmushi Bello yace yace ai nata Kai hakabama saura wata 4 ta cika shekara Goma. Tashin hankali Amma akesan auran da ita cewan Nasir cike da mamaki,,to Nasir ya zasuyi Basu dashi kuma mu a wannan kauyen muna auradda yara shakara 13 zuwa 14.. Hira sosai suka riqa tafiya Bello Yana Basu akan labarin iyayen nijlah da rayuwarta,,tin daga nan mashkur yafara Jin tausan yarinyar jiyake dayana da yadda zeyi Daya taimaketa, akan auren da akesan yimata,,ahaka har suka Kai inda network ya hau Kan wayansu.. Hamdala mashkur yayi ya Kira layin Mummy,,bugu Daya biyu ta dauka muryanta a sanyaye" Assalamu alaikum mummy na kin tashi lafiya?? Kaima kasani ko lafiya ko akasin haka,,yanzu abinda kayi Ka kyautamin Kenan kodan kaga na damu dakai ko auta. Kiyi hakuri Mummy wallahi ba laifina bane garin me ba network yanzuma seda mukayi tattaki zuwa wani guri me nisa aka samu network. What mashkur kana nufin bazan riqa samunka a waya ba,,to wallahi kayi gaggawan baro wannan kauyen kafin naci mutumcinka,,Kako San a zaune na kwana. Pls mummy kiyi hakuri iya yaune Insha Allahu za'a gyara,,yafada haka danya kwantar Mata da hankali" Nidai nagayama kadawo kafin na Gaya daddynka tinda ni Ka rainani,,inyaso Shi yafada kaji" kiyi hakuri bata amashi ba ta katse Kiran ranta a mugun bace" yasan koya Kira ba dauka zatayi ba Dan haka ya tura Mata text massage. Layin Yasmeen ya Kira dake zaune kusa abbansu tana Shan ice cream" murmushi tayi tace lah abba kaga mashkur ya kira. Murmushi abba yayi yace dama na gayamiki ze Kira saiki dauka kafin ya katse,, dasauri ta dauka ta tashi ta koma dakinta,,hello hubby nah! Na'am baby kin tashi lafiya,,lafiya qlau sai kewanka,,baby daga tafiya harkin Fara kewa da wuri haka,,karki manta shekara guda zanyi,, Narke masa tayi tana kukan shagwaba tace,,Dan Allah Kada kayimana haka kaface 1 month zakayi Ka dawo" ah ah baby garin da nisa bazan iya wannan sintirin ba,,keya kamata kizo mu gaisa. Bata fuska Yasmeen tayi tana turo Baki,,kaima kasan bazan iya rayuwa a irin wannan gurin ba,,Kai dai dakaga zaka iya saika zauna" To ai shikenan kinga Kenan bakisan gani,,Allah hubby inaso Kaine Ka zabamana wannan rayuwa ta nisanta juna,, Hira Sosai sukayi har Saida Nasir ya kasheshi kafin suyi sallama su koma kauyen,,bayan kwana biyu kowa aka kaishi gurin aikinsa inda mashkur ze riqa koya yara karatu a makarantar primary ta gari. Sosai yayi mamaki da ganin ko ajujuwan babu gaba daya sun lalace birbiri ya Gama lalata sauran,,a haka yake koya musu duk da ba zuwa sukeba,,watarana sedai yaje Shi Daya yagama abinda zeyi ya dawo... Nasir yayi sa'a kauyen da aka Kashi a kusa yake sedai Shi ana samun lalbai Dan Har headmaster garesu.. Wasa wasa Shakuwa me karfi Na qara Shiga tsakanin nijlah da mashkur,kullum saita kawo masa warar Fulani shiko yanasan taimaka musu Amma Malam ya Hana yace indai ba auren nijlah yakeso ba Baze amsa kudinsaba,,ba yadda mashkur ya Iya haka ya hakura sedai kullum Yana ba nijlah naira Goma Ko biyar tana zuwa dandali. Yau tin safe Malam ya tashi bashi da Ko naira biyar balle su Sami abinda zasu sa a bakinsu. Tinda nijlah ta Tashi take kuka ita yinwa takeji gashi Har karfe 12 Na safe Basu Sami abinda zasu sa a bakinsu ba. Dan Allah Malam kabar yarinyarnan ta Shiga Ko gidansu Indo ne tasa Wani Abu a cikinta kaga yaro besan Babu ba" Ni kaina abinda nake tinanin kenan sedai Bazan bar yarinya tana zuwa kwadayi gidan mutane ba,,tinda su Basu tausaya sun bamu ba.. Malam me zakayi Kar ka cemin Baka fasa Bada sadakan nijlah ba,,Dan Allah kabari kaqarasa Ko shakara Goma sha biyu ne" kinga yakumbo ki rufemin baki,,Ina yanzu nijlah ta cika shekara Goma. Dan Allah ba shawaranki nake nemaba.. Amma Malam...!Amma me kinfisu yinwa ya kashe yarinya muna kallo,,Idan Ko Na auradda ita Na tabbata bazata Rasa abinda zata Ciba... To Malam wazata aura kasan Dai iro bashi da kudin aure Kuma Koda ka bashi sadaka Baze Iya ciyar da nijlah ba sabida Shima dakyar take samu yaci.. Bashi zanba auren taba sedai inaso kisani a kwana kusa Zan auran da ita,,kai malam kafa Duba lamarin nan, Nijlah Najin batin aure ta tashi tana me Jin Dadi tace,,Malam ka gyale maganan kaka kayimin aure Nima Na riqa tuqa tuwo da kaina mijina Na siyomin tsire inaci... Yauwa Yar albarka,Allah yasa asamu Wanda Ze Iya riqemana Ke ya Kula da maraicinki,,hawaye kaka ta goge da zanin jikinta tace.. To a gaskiya koka auran da nijlah sedai mijin ya biyota gidannan Dan gaskiya banga Wanda Ze Iya juran rigiman nijlah ba" Idan kinga ana haka Sai kiyi,kinga Nina fita karbomana bashi Ko gari musamu Musa a cikinmu.. Adawo lafiya yakumbo tayiwa Malam kafin ta janyo nijlah ta rungume tana rera kuka" Kaji kaka da baqin ciki,,bakiso Nima mijina ya riqa saimin kayan dadi .. Yawan comments yawan typing,Dan Allah ku rage godiya ki riqa sharshi Ta hakane zan gane sakon danake San isarwa Yana zuwa muku Comments & Share😍 *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *HUSSAIN 80k* 7⃣&8⃣ Kujimin kaka da baqin ciki,baki Nima mijina ya riqa saimin kayan dadi iron na abu, nijlah ta fada cike da yarinta!. Cikin kuka yakumbo tace!uhmn nijlah Kenan angayamiki kayan Dadi shine aure,,me Kika Sani game da Zaman takewar aure" Allah kaka Na Sani,,badai ruwa Ake zubawa a buta na alwala ba,Sai kuma ka zauna Idan anyi tuwo a cikin gida ka dauka Langa a zuba masa tuwo.. Nijlah Kenan babu abinda Kika sani"Allah kaka Na Sani Niki Dena kirana yarinya Kuma Naga Abu tayi zamanta a gidan Musa Ai Dai Nima Zan zauna" Allah ya kyauta cewan kaka tana Jin quna cikin zuciyanta.. Tana nan zaune Har Malam ya dawo dauke da Leda a hannunsa,, Wai haryanzu kina zaune kina tunani Akan abinda bashida mafita Sai wacce na fada" uhmn uhmn fa Malam wallahi nijlah bazata Iya Zaman aure ba,,ka Duba qanqantar shekarunta? Yakumbo Kenan tin yaushe muke neman mafita bamu samu ba,,se yanzu Dana samu Zaki kawo matsala,,kiyi tinani Dan Allah. Shiru yakumbo tayi tana nazari kafin tayi iya Bude baki tace" yanzu Malam Idan muka auran da ita akazo haihuwa ta kamu da jajjan fitsari ya zamuyi,, murmushi Malam yayi Dan ya gano abinda yakumbo Ke tsoro.. Indai wannan ne ki kwantar da Hankalinki,na tabbata nijlah bazata samu wannan matsalan ba,,to Malam kasan Wanda Ze aureta?? Kinga yakumbo Idan bakisan ayi aurennan kawai ki fada ni Kuma Zan zuba Miki Ido Naga yadda Zaki Iya Kula da ci da Shan nijlah,, yakumbo kinfi kowa sanin halin nijlah,,yinwa kawai Idan Taji ta riqa surfafa Miki kuka Ke Akan kudin dandali Sai nijlah ta kusan kwana tana ihu,,Ina Sai yanzu da Allah ya kawo mashkur wannan kauye nijlah ta Dan samu gata,,Idan ba haka bane Sai gayamin.. Matsowa nijlah tayi jikin Malam tana murna tace,,Malam kawai kayimin aure ka kyale kaka tayi ta abunta,,Nima Na riqa Cin tsire da kosai irin Na birni Ko,,dungurinta Malam yayi Yana cewa eh Zan Miki aure Amma sekin Dena yiwa mutane kukan dare" Dasauri nijlah tace Allah nadena,,kaka aidai Na Dade banayi Ko? Shiru kaka tayi tana sauraran shirme nijlah kafin tayi qoqarin cewa,,Hakane Malam Nima Na yadda Na Kuma amince da auren nijlah sedai inaso ka zaba Mata mijin daze Iya Kula da ita! Haba yakumbo muda zamu Bada sadakanta mune zamu zaba Wanda zamu aura Mata" to ai abin ne' kinga kedai kawai kiyiwa yarinya addu'a. Kinga dauki wannan kanzon ki jiqamana Musa a cikinmu" Ni Allah gari kwaki nakeso ba kanzo ba nijlah ta fada cike da shagwaba,,rarrashinta Malam yayi yayinda yakumbo ta tafara jiqa qanzon,,bako Mai haka ta zuba kuli suka ci. Suna gamawa Malam ya tafi gidan kakannin nijlah Na wurin uwa,,anan ya samesu da magana nan,Basu Bada matsala ba Dan kowa ya amince,nan ya dawo gida cike da farin ciki Na samun nasara Dan a ganinsa auran da nijlah shine Abu mafi sauqi daze Bata farin cikin dasuka kasa Sama Mata Shi a matsayinta Na marainiya Kuma jika a gurin su.. ******* Zaune take ta hannu biyu Akan kumatu da alama tayi zurfi cikin tinanin,,a hankali ta cire hannu ta dauko wayanta dake Kan center table ta qara Danna Kiran layinsa. Abu daya Ake gayamata Dan haka tayi cilli da wayan tana Tashi tsaye,,Saida Nace karkayi tafiyan nan Amma ka dage Saida kayi gashinan wayama ya gagaremu sedai kayi kasamu lokaci ka Kira,,Anya kuwa mashkur be samu matsala ba.. Girgiza kai daddy yayi Yana qarasowa kusa da mummy, nan ya zauna kusa da ita Yana kallanta cike da kulawa yace,, Haba Khadija Se yaushe Zan gayamiki kidena sa damuwa a ranki,girma fa ya kamaki,,Karki sa ciwo yamiki illah Akan abinda bashida Wani illah.. Haba Alhaji Taya kake tinanin hankalina Ze kwanta Akan tafiyan mashkur,kako je kauyen kaga inda yake zaune,, toyaya kikeso ayimasa, mashkur Dai ba yarone qarami ba,da inyaji wahala Baze dawo gida ba,Kuma kina kallo nasama masa admission a UK Amma fur yaran nan yace bayaso ga idda yake muradi Toba seki barshi yaje yayi ba.. Cikin kuka mummy tace haba Alhaji kana nufin haka zamu zuba ido mashkur ya zauna cikin matsiyatan mutane dako Nama Sai su shekara Basu Ciba,,to wallahi Bazan taba yadda ba gwara tin farko kasan yadda zakayi da danka.. Girgiza kai daddy yayi Yana Kallan mummy yace" yanzu Ke Khadija Harkin isa ki aibata Fulani kokin manta Nima bafulatani ne,, dasauri mummy tace Amma Dai ba irinsu ba. Cikin fishi daddy yace,Koma Dai menene jinin fulani kike aure Dan haka ki kyale yaro ya qarasa karatunsa Koma menene saikiyi Daga Baya,, Turo baki mummy tayi ta Tashi dasauri ta Koma daki tana Kiran babban danta.. Hello mummyna barka da yamma,,yauwa Ibrahim,,mummy lafiya Naji muryanki haka,, mummy Ko baki da lafiya ne,,kuka mummy tasa tana cewa.. Ibrahim ka Kira wannan yaran ka gayamasa ya dawo gida, mashkur Yana neman doramin hawan jini. Eyyah Mummy meya Samu mashkur din,, mummy Ko jiya munyi waya dashi yace Yana zaune lafiya a garin dayake" toka gayamasa ya dawo gida banasan zamansa cikin wadannan mutanan indai yanasan zamana dashi lafiya. Shikenan mummy kiyi hakuri zanyi Magana dashi,,eh ka gayamasa yayi saurin neman transfer yadawo cikin gari,,to mummy kiyi hakuri insha Allahu Ze dawo,,kashe wayan mummy tayi tare da sakin tsaki.. ******* Tinda Malam ya Tashi yasa a ransa Yau Ze Bada auren nijlah gako wanne irin mutum ne indai yanada kamala Kuma Ze Iya riqe nijlah.. Yakumbo ya Samu da maganan yayi sa'a Bata bashi matsala ba ta Kuma amince tare da Tarin adduointa ga auren jikar Tata. Comments &share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MMN MUHAMMAD* 9⃣&1⃣0⃣ Tinda Malam ya fita be qara yiwa yakumbo maganar auren nijlah ba,gashi Yau Har anyi wata guda, Dan haka yakumbo ta garzaya zuwa gidan jummai dillaliya Akan tanaso Akai nijlah birni itama tayi aikatau kosa Samu su rage zafi. Dakyar jummai ta yadda Dan acewarta nijlah 'yar shagwabace su Kuma alhazan birni Basu San shagwababbun yara indai ba nasu bane,,Seda yakumbo ta Hada da ban hakuri tare da cewa zata jama nijlah kunne.. Nijlah Najin batin aiki tayi murna tare da cewa bazata yimusu rigima ba,,nan yakumbo ta Maida hankali gurin tafiyan nijlah birni aikatau.. Yau nijlah da farin ciki ta Tashi sabida ana bikin yayar kawarta,tinda safe ta tafi Suna party, yayinda Ake al'adu irin Na Fulani. Ke kikace kinaso amarya,,da bakyaso da ba'a Baki shiba,,haka 'yammata suka riqa wucewa suna rera waqa,,gefe guda manyan matane dauke da wata yarinya 'yar qarama bisa doki,,kawunan kowacce su dauke da kwalla da fanteka sai 'yan komatsan Kaya!!! Ta ko ina suke shigewa,, wasu gada cikinsu suna rangada guda ... Tsaki mashkur yaja Yana kallan abokan nasa da sukabi tawagar Yan Kai amarya da kallo,,, washe Baki Bello yayi Yana cewa kagani fa,, aure ya tabbata,, Allah yasanya alkairi,,duka sauran Suka amsa,da ameen Banda mashkur Daya hade giran Sama data qasa... Kai dallah Malam ware,idan zaka zabo yarinya a karkaran nan ka zaba,bamusan wannan miskilancin naka,, daba kaiwa zuci yayi ba.. Allah ya sawaqe,,ni duk garin nan babu yarinya data isa aura agurina,,Dan wallahi Basu Kai Mata ba,,Zan so kuje birni Kuga inda Mata suke,, hhhhh Bello ya fada Yana kallan mashkur.. Kai kujimin Dan rainin hankalin nan to idan ba Mata bane suwaye""' yauwa tambaya mana Shi cewan Nasir dake zuwa gurin... Kwailayene,, ko nayi karya,, gaba daya suka amsa da cewa kwarai ma kuwa.. Tabe Baki mashkur yayi Yana cewa,,Ku duba yarinyar nan indo, dududu shekaranta nawa Amma har Malam ya'u ya auran da ita? eh mana kuma Ka zuba ido nan da wata Tara zata iya haihuwa,, ai mu matanmu na karkara da iya zaman aure suke ba irin naku na birni ba.. Dariya mashkur yayi Yana Sosa Dan yafisu Sanin abinda yake Gaya,,sedai su bazasu gane hakan ba,,sabida nasu al'adan suka sani... Shirune ya ratsa gurin kafin Nasir yace,, to wai Kai mashkur dama ba soyayya kake da nizlah bah'' qayataccen murmushi mashkur yayi Yana Sosa Kai yace,, Ai nizlah kanwace agareni,,ina kuma yimata so Wanda bansan irinsaba,, dan da ace ta isa aure nizan aureta na kaita can birni itama ta waye,, Dariya suka sa suna kallan mashkur Wanda tinda aka ambaci sunan nizlah bakinsa yaqi rufuwa,,, Koma dai menene munsan kana San nizlah,, Dan shaguwarku da ita abin dubawa ne, Nasir ya fada Yana kallan Bello.. Dariya Bello yayi shiko mashkur ya zuba musu Ido Yana kallansu,, be iya magana ba sabida Jin Kiran sallah da yayi.. Ni kunga tafiyana,, kafin kumin wani fassara na daban,, atare suka tashi suna qara jandada masa abinda ke zuciyarsa... Sedai Shi Babu wannan a ransa soyayyar Yasmeen kawai yakeji,sedai Yana yiwa nijlah so irin Na tausayawa Amma Bada aure ba. ******************* Uhmn uhmn,, Allah ni saikin Bani biyar naje dandali,, yaushe raban daki Bani biyar dinki,, kodan kinga Dan birni Yana Bani,,kayya nijlah,, Nima Bani dashine,da inadashi Babu abinda Ze Hana ni baki.. Turo baki nijlah tayi tana kuka tare da birgima a qasa,, kayya mezan gani haka sukaji Malam ya fada,,yakumbo kodai Wani Abu kikayiwa yarinyar nan.. Kai madai Malam Sai kace bakasan halin nijlah ba,, wannan kukan daka ga tanayi Bana komai bane illah Na naira biyar,, ita adole Saina Bata biyar ta kashe,Nace Bani dashi ta kwanta tana birgima,,kaga Idan kayan jikinta yayi datti Sai Muga inda Zan samu kudin sabulun wanki.. Girgiza kai malam yayi Bayan yagama Jin bayanin yakumbo,,nijlah Ko Bata daina birgima ba Dan Har tirken dabobi ta kai tanayi... Ahankali Malam ya taka ya isa Har inda take ya kamo hannunta"ba musu ta tashi tana turo baki,,kiyi hakuri kinji nijlah ta,,gobe Idan Allah ya kaimu naira Goma Zan baki kije dandali kisai Duk abinda kikeso.. Kawu dagaske kake,,nijlah ta fada tana kallan bakinshi,, kai nijlah meyasa wayenki yayi yawa,,kin tabaji Malam yayi Karya??sukaji yakumbo na tambaya.. Shiru nizlah tayi tana girgiza kai,,Sai kuma tace,,Naga yataba cewa Nima za'a kaini birni nayi aiki irin na jummai,Amma haryanzu be kaini ba,,Kuma Naga hajiyar tana zuwa... Bata rai Malam yayi yace,kinga nijlah banasan shirme,,kima ajiye wannan maganar Babu ita,,haba Malam ya zakayi haka,,zuwa aikin nizlah shine cigabanmu,,kana Dai kallo abinda zamu kai bakinmu,,wahala yake mana.. Yakumbo,,Malam ya Kira sunanata Har sau uku,,amsawa tayi tana kallansa,,kisani Daga Yau nafasa kai nijlah aiki,,auran da ita zanyi.. Zaro Ido yakumbo tayi tana kallan nijlah,da tinda aka Kira aure tafara rawa tana juyi,,bakin yakumbo na rawa tace Malam aure fa kace,nawa shekarun nijlah,,yake,saifa gambon wata take shekara Goma.. Ni wallahi nayi tinanin ka janye wannan maganar danaji kwana biyu Baka qara yiba. Eh, nasani,Naga Dai ba haramun bane,,damu zauna da ita,cikin wahala Ai gwara taje can gidan mijinta Kota samu ladan aure,, wannan wanne irin ladane,,nijlah fa Ko wanke wanke Bata Iya sosaiba,,balle azo maganan gyaran gida,,nidai kayi hakuri a kaita gidan aiki hakan zefimin kwanciyarsa hankali... Hmm Ni kinga tafiyana,, Naji an tada Sallah,,fita Malam yayi yabar nijlah Na rawa tana cewa yakumbo Nima Zaki saimin wannan abun da Ake dafa tuwo.. Ke dallah rufemin baki,ki Kuma Dena wannan rawan kan,,Ko an gayamiki auren Cin tuwo ne,, fari nijlah tayima yakumbo tana cewa,,eh mana nidai gwara akaini gidana,,nasan Ko Goma Zan riqa samu Ina zuwa dandali,, Acan masallaci Bayan an idar da Sallah Malam ya matsa kusa da Liman ya gayamasa Magana a hankali,, murmushi Liman yayi Yana cewa,,kayi daidai Malam hukuncin daka yanke yayimin Dadi.. Har mutane sun fara bita akace su dawo za'ayi wata Magana,, lah mashkur zo muje naga mutane na koma cikin masallaci,, jeka kawai nizan jiraka ana,,sabida sanin hali yasa Nasir da Bello suka barshi anan su suka dawo cikin masallacin.. Liman ne yafara magana,,to jama'a Allah ya kashe Yaba Wani,,game dukiyar aure Kuma yake sha'awar qarawa mace yazo gata,, Ko saurayin daya shirya,, charaf,,Wani tsoho yayi saurin Daga hannu.. Malam ne ya katse Liman ta hanyar cewa,, *'YAR SADAKA CE* to kunji abinda Malam yace,,yarinya sadaka ce.. Yauwa ga Wani Chan ansamu Liman ya fada Yana nuna tsohon mutumin dake rankwafe Yana murmushi,,yauwa Ala gafatta Malam matso kusa Liman yace da wannan tsoho,,matsowa tsoho yayi kafin Liman ya tambayeshi. Menene sunanka,,sunana laman ya'u,,to Malam ya'u,,ita wannan yarinya da kace kanaso sunanta nizlah.. Nijlah,, Nasir ya maimaita Sunan tare da fita aguje Yana Kiran mashkur,, Mashkur mashkur,Dan Allah mashkur kazo ka cece yarinyarnan indai soyayya na gaskiya kake yimata,,kai lafiya wacce yarinya kake Magana,,bakin Nasir Na rawa yace nijlah ce,,gata can za'a Bada sadakanta.. What kana nufin aurenta za'a Bada,,eh wallahi kayi sauri muje Kar a daura auren,,da gudu suka nufi masallacin mashkur Na tinani a cikin zuciyarsa... Yanzu Idan na Karbi auren nijlah ya zanyi da Mummy,,Waze yadda temakonta,nayi,tayaya Zan fahimtar da iyayena,, Daga zuwa bautar qasa na biqe da aure,,auren ma Na qaramar yarinya Wanda Bata wuci shekara Goma ba!!! Da wannan tinani suka Shiga cikin masallaci,sunyi sa'a baa daura auren ba,,sedai ana gab da daura wa,,ku dakata Nasir ya fada Yana nuna mashkur,, wannan shiyafi dacewa da auren nijlah indai sabida Allah za'a Bada sadakanta.. Wannan gaskiya ne, mutane suka amsa Suna goyan Bayan mashkur"" Malam ya'u Najin haka yace Sam be yadda ba.. Akan me nasamu Mata zakumin bakin ciki,, hakuri Liman ya Shiga ba Malam ya'u Amma Duk da haka ya dage Shi saiya auri nijlah.. Nasir ne yace kaga tsoho karka damu,,wannan Ze Baka naira dubu Goma kabar masa ita.. Kai yaro kalla idona Malam ya'u ya fada Yana zaro Ido waje.. Atare Nasir da mashkur suka zuba Alhaji ya'u Ido Suna sauraransa. Nan alhaji ya'u yacigaba da Magana,,wallahi Ko naira dubu hamsin zaku Bani Bazan hakura da auren nijlah ba,,Har Sai kun auramin budurwa me suffa irin ta nijlah,, What? What me kace tsoho,,to wallahi Ko ka amsa dubu Goma Ko kayi asara gaba daya,,nan Nasir ya juya inda liman Ke zaune yace.. Liman kaga wannan abokina ne dashi mukeso adaura wannan aure indai Malam ya amince. To Malam Kaji abinda yaro yace,,Liman yafada Yana Kallan Malam,, Sassanyan ajiyar zuciya Malam ya safke kafin yace,,Liman Bani da zabi kawai kayi Mata zabin daya dace,,to shikenan Liman ya fada tare da gyaran murya. A matsayina na limamanin wannan kauye Zan auran auren nijlah da wannan yaro,kai yaro Mene sunanka"" kasa Magana mashkur yayi nasir yayi saurin cewa mashkur Hussain. To Masha Allah, mashkur ka amince Zaka auri nijlah,, mashkur besan lokacin daya Daga kai alaman eh ba. Ba'a Wani bata lokaci ba aka daura auren nijlah abbakar tare da zankadeden angonta.. Nan Alhaji ya'u ya riqa zagege zagege Yana cewa an nuna bare yafisu,, ya qara da cewa Allah yasa Dan birni ya siyar da nijlah kowa ya huta,,maganganu marasa kai da gindi ya riqayi Har Saida manyan 'ya'yansa suka fiddashi a masallacin. Mashkur Na fito yaji Wani irin tashin hankali ya ziyarci zuciyarshi nan ya barsu Nasir Suna tattaunawa da Malam Dan koya tsaya Baze Iya cewa komai ba sabida tsantsar tashin hankali.. Jiyayi Idan beyi waya da mummy ba Baze samu kwanciyar hankali ba, Dan haka ya nufi inda suke waya,, Da zuwashi ya fara Kiran layin mummy sedai wayar Na Shiga mummy taqi amsawa tana me Jin haushinsa. Karin ya qara Kira wayar yaya ta shigo,,nan yayi saurin kai hannu ya dauka Yana Kiran hello yayan mashkur,,ba Wani yayan mashkur da Zaka kirani,,kasa mana uwa a tashin hankali sabida bakasan me kake ba Ko mashkur??? Kayi hakuri yaya wallahi ban tafi da fishin mummy ba Har Saida ta amince Na tafi" Karya kake mutumin banza da wufi,ahaka kakeso karatun yayima albarka? Kayi hakuri yaya mashkur yafada zuciyansa Na halbawa day sauri da sauri. Inaso ka Bude kunnanka da kyau ka saurarani" bakin mashkur Na rawa ya amsa da to yaya. Kaje yanzu ka Hada kayanka ka dawo gida Idan Har bakasan bacin ranmu" Wani irin Abu mashkur yaji ya buqi zuciyarsa Har Sai da ya dafe da hannunsa yace ,yaya Yau fa kace? Eh Yau Nace Ko bazaka iyaba Ni a gobe Na dawo qasar nazo Har inda kake,,ah ah yaya kayi hakuri Zan dawo yafada yanajin kuka Na zuwa masa,,yadau Fi kyau yaya ya fada Yana katse Kiran. Hannu mashkur ya Dora akai Yana cewa Na Shiga uku Ni mashkur meya kaini auren nijlah gashi Ina neman sa kaina a 100,yanzu yaya zanyi? Be Iya samun amsa ba yaji Wani Kiran Na shigowa cikin wayarsa" Yana dubawa Yana aunty ladefa,zaro Ido yayi waje Yana tinanin fadan da aunty ladeefah zata masa,sedai Baze Iya Qin daukaba sabida yasan abinda Ze biyo baya,hannunsa Na rawa ya dauka Yana Kara wayar a kunne aunty ladeefah tafara da................... Dan Allah Dan annabi Idan kinsan bazaki Iya comments ba Karki soma karantawa. Comments &share😍 *Momn sultan takuce* 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *HAJJA FATI...* 1⃣1⃣&1⃣2⃣ Ashe Baka da kirki mashkur,mahaifiyar tamu kakesan kashewa" Anya ko kanasan albarka a karatun naka" Aunty me kuma nayi,uwarka kayi Dan bantan ubanka,, mashkur ni kake tambaya abinda kayi Dan qaniyanka??? Sanin halin aunty ladeefah da fada yasashi cewa ah ah,,Amma aunty" Amma me Ka rufemin Baki, ko kanaso kagayamin karatunka da zuwa wannan mugun kauyen yafi mummy daraja,,dasauri ya Shiga girgiza Kai kama tana kallanshi... Au rainin hankalin naka harya Kai ina magana kayimin shiru" Haba aunty bafa Nina Kai kaina wannan rigar ba,kaini akayi kuma wallahi bantafi ba Saida Mummy ta amince yafada cikin sanyin murya. To yanzu tace bataso Dan haka Ka tattara kayanka Ka dawo kafin nazo har garin naci maka" Amma aunty kinsan ko rabi banyi a aikin nan ba,, sai dagamin hankali kuke"inye mashkur nikake gayama haka,,ba laifinka bane laifin mummy ne datake daure maka gindi" Kiyi hakuri aunty amma"Amma me to wallahi Ka sani a yau nakeso Ka dawo gida kafin gobe, Nima a gobe Zan zo qasar nida yaya saika gayamana dalilin dayasa kakesan dorawa uwarmu hawan jini?? Aunty yanzu yamma yayi bazan iya tafiyan dare ba,,kaika sani nidai magayama karka Bari mu riga zuwa qasar Dan jirgin asuba zamu hau..! Shiru yayi Yana sauraranta batare daya iya magana ba.. Cigaba da magana aunty ladeefah tayi tana cewa, Banda shashanci irin naka mashkur kafi kowa Sanin halin mummy tinda Kai kake zaune da ita Amma Ka take Sanin Ka tafi gurin da tafi tsana a zuciyanta" kana kallo tin muna yara mummy batasan zuwa kauye balle harta rabi Fulani,,kodan lokacin bakada wayo... Zuciyarsa na quna tare da tilin Dana Sanin zuwanshi wannan kauye yace aunty kiyi Insha Allahu goben Zan zo kafin kuzo,,ni inaga dakun hakura da zuwa nizan ba Mummy hakuri.. Bazamu fasa zuwa ba,,ok kanaso kaje ta lallabeta taqi nuna damuwanta akai bayan Ka dagamata hankali muma Ka dagamana''cikin sanyin jiki da tinanin irin tashin hankalin daze tarar a gida yace shikenan aunty..kit ta katse Kiran tanajan dogon tsaki tare da cewa yaro besan komai ba sai bin talakawa kaskantantu wulaqantantu wadanda Basu San komai ba sai yawo a jeji da shanaye.. Tinda mashkur ya Gama waya ya zauna a gindin bishiyar dafe da kansa Yana ji kama ze fado qasa sabida sarawan dayake masa" dakyar ya iya daga qafafunsa yafara tafiya Yana hada hanya harya Kai dakinsu" Kan katifanshi ya kwanta hannunsa dafe da kansa yanajin zuciyarsa na azalzalasa akan abubuwa da dama,,rintse idonsa yayi yanasan bacci ya daukeshi sedai abin ya gagara Dan a yadda yakeji bacci baze taba daukansa duk kuwa da irin sunan dayayi gurin satar mutane,,runtse Ido yayi Yana hango kyankyawar fuskar nijlah,, qirjinta yake hanqe yaga Babu komai a jikinta danko qirgan danqi Bata fara ba,,sedai nijlah akwai iyaye dasan ado da kwalliya Duk da Bata da kayan kirki Amma kullum saita chanza Koda Bata samu sabulun wanki ba,,sosai ya zurfafa cikin tinanin yarinyar tare da yaban halayenta,,abu daya yakeji tare da ita shine rigima,,yasani Idan tafara rigima bataji Bata gani saita kwana tana kuka" oh Allah ya fada a Fili,,yanzu Idan nijlah tafara wannan kukan yaya zeyi da ita,,wanne irin mataki mummy zata dauka akansu gaba daya,,Rasa amsa dayayine yasashi saurin Tashi ya fita. Alwala ya daura nan ya dawo Daki ya shinfida Sallaya.. Sallah yayi Har raka'a biyu nan ya dungura kanshi a qasa Yana neman dauki a gurin Allah.. Bayan an fidda Alhaji ya'u,,Liman yafara Magana kama haka" Malam inaga yakamata mu qarasa gida Domin ayiwa yakumbo bayanin abinda Ke faruwa tare da gayamata wannan aurin aure.. Hakane Liman sedai Ina tsoran yadda yakumbo zata riski wannan labari,,bansan yadda zata dauki rabuwa da nijlah ba,,Malam yaqare maganar da cikin kuka Wanda baza'a kirashi Na bakin ciki ba,,Sai Dai Ko farin ciki.. Haba Malam yaya da kuka,kaida zakayi farin ciki gashi yarinya tayi dacen Miji bame San hayaniya ba.. Kwarai dagaske cewan Nasir,, Ai Liman Idan kaga mashkur yayi Magana to ba qaramin Abu akeyi ba,,bashida San hayaniya,wallahi tinda muka taso da mashkur bantaba ganin abokin fadan Saba kowa yabansa yake,,shiyasa nazabawa nijlah Shi Duk da nasan wasu zasuyi tambaya Shin Ni meya hanani aurenta nasa abokina yayi? Nan mutane sukafara surutu Suna fito da tambayan dankuwa sunga lokacin da Nasir Ke gayawa mashkur yazo ya taimaki nijlah" wasu nacewa shimeya hanashi taimakonta indai Dan Allah take.. Kuyi hakuri yanzu Zan Baku amsar tambayoyinku" wallahi Ni Nasir Zan Iya auren nijlah Duk da Babu shaguwa tsakanina da ita Kamar yadda ta Shaqu Na mashkur,,sedai banqi amsar aurenta sabida komai ba sedai, Ni inada zafi Bani da rigima sannan abu kadan Ke batamin Rai nayita jibgar yara,,Idan Ko sa'anane Daga lokacin Ina Iya Dena abota dashi.. Nan ya numfasa yace mashkur kadai Ke Iya Zama Dani sabida miskilanci irin nashi da hakuri Wanda Koda nayi Abu sedai yace Allah ya shiryeka koya girgiza kai,,Idan Ko fada Na tsokalo shike Bada hakuri Har adawo daidai. Natabbata wannan dalili nawa ya isa kugane nijlah ba sa'ar aurena bace Duba da yanayin rigimarta ta Babu gaira Babu dalili.. Sosai Yan gurin sukasa dariya,Bello yace ainaga alama shiyasa Daga zuwanka garinnan kafara Dukan yaran gari" Aina nasan haka halinka yake da rufdugu zamuma" nan ma dariya akayi kafin Liman yace. Babu shakka Nasir munji dadin kalamanta akan abokinka Kuma muna fada abinda ka fada ya Zama gaskiya" insha Allahu Nasir yafada kanshi a qasa. To Malam yakamata mu tafi Ko,,nan suka Tashi suka tafi gidan Malam. Yakumbo dake zaune nijlah nakan cinyanta tana rigima Taji sallamar Malam,,amsawa yakumbo tayi tana kallan nijlah tace. Toga malam yazo Naga Yana murmushi ga dukkan alamu yayi samuwa inaga Yau zakici shinkafa da miyar dakiketa mafarki"turo baki nijlah tayi tana kallan Malam kafin ta kurma uban ihu tana cewa. Wallahi yakumbo Babu abinda yakawo bakiga hannunsa Babu komai ba,,nidai Allah saikin siyamin burodi... Qarasawa Malam yayi ya cewa kinga Yar albarka Tashi kizo kiji Abu Wani Na tabbata Zakiyi farin ciki kinji Yar gidan kaka.. Maqe kafada tayi tana birgima a qasa,,nan Malam ya Kalli yakumbo yace,,kinga yakumbo dauko tabarma ki shinfida a rumfa ya fada Yana nuna yaloluwar rumfar Kara dake maqale jikin Dakin daba lallai ya wuci damuna ba,, Shinfida tabarma yakumbo tayi tana cewa Ikon Allah suwa muka Samu,,Malam kodai Yau zakka ta biyo ta gidanmu. Kedai ki shinfida kafin nayimiki albishir,,nan Malam ya juya Yana cewa ku shigo Daga ciki.. Liman ne a gaba Sai Nasir da Bello tare da sauran mutane dake tayasu murna,,wasu Ko yan uwan mahaifiyar nijlah ne... Tinda suka shigo yakumbo tabisu da kallo tana mamakin abinda ya kawosu adaidai wannan lokaci Kuma gaba dayansu,,kowanne ta Kalla fuskanshi dauke da annuri,,nan ta zauna Kan buhun dawa tana binsu da kallo.. Kinga yakumbo ruwa Zaki Basu ba wannan kallanba,,gaba daya suka Hada baki gurin cewa ah ah alhamdulillah ta zauna kawai muyi abinda ya kawomu.. Gaisu yakumbo tafara nan Taji suna yimata Allah ya Sanya alkairi" Seda suka gama ta juyo tana kallan Liman tace,,Liman me Kuma ya faru Naji ana yimin addu'a.. Eh yakumbo Yau Dai Allah yayi an daura auren yarinyarki" wacce yarinya Liman??, yakumbo ta tambaya mejin faduwar gaba,, nijlah dake kwance a qasa tana sharar hawaye tayi Shiru tana sauraransu tasan Dai ita dayace yarinyar yakumbo Dan haka ta Maida hankalinta gaba daya Kan Liman tanajin amsar dayake bawa yakumbo.. Yakumbo yarki nijlah,yanzun nan,Bayan idar da salla malam yabada aurenta ga.....Ai nijlah Bata jira Jin wane angon ba ta Tashi da gudu sabida Jin Kunya ya kamata,,Daki ta Shiga ta dauko dakalmin Danko Wanda yasha dinki da zare da allura tasa ta fita da gudu ta Bayan gidan,,kasan cewar gidan bashi da danga Babu Wanda ya Ganta. Mashkur" zabura yakumbo tayi ta miqe tsaye cikin rashin hankali da dimuwa tace,,badai wannan yaran mashkur ba,da naira hamsin bashi masa wahalan badawa??? Eh shifa Malam ya fada Yana Kallan yadda yakumbo ta haukace ta tubure masa.. To Wallahi Baze taba yiwuwa ba ,Akan me Zaka auran da nijlah ga Bako Wanda bamusan asalinsa ba,hasalina karatun arnane ya kawoshi ruga... Haba yakumbo be kamata kina fadar hakaba,,kinga Nasir yabamu labarin mashkur bashida Wani matsala ki kwantar da Hankalinki. Cikin kuka yakumbo tace haba Liman yanzu shikenan nijlah zata tafi ta barni" Bazan iyaba,kugayamasa wallahi ki warware wannan aure aba Dan gari yadda koya na juya zanga marainiya,,Anya Ko Malam ka riqe amanar da danmu yabari,,kaico mutuwa kinyiwa yarinyar shigar sauri,wayyo niya Allah Na,,nan fa yakumbo ta juya tana fillanci Niko nayi zugun tare sauraranta sedai banji abinda take gayaba,,ta jima tana kuka kafin Daga bisani sukayi nasaran shawo hankalinta.. Haba yakumbo meyasa Zaki haka,,kinsan bakisan auren Kika yadda naje naba,,kaga Malam niba aureni Bani so Wanda Kaba auren nijlah Baze taba Zama kusa damu ba nijlah zatayi nesa damu bamusan rayuwar dazatayi ba. Insha Allahu nijlah zatayi rayuwa me kyau ku kwantar da Hankalinku cewar nasir cike da tausayin yakumbo.. To Amma Dai ba yanzu Ze tafi da itaba ko??eh saimun gama service nan da wata 9 insha Allah" gaskiya yayi wuri yadai Yi hakuri Sai nijlah ta qara wayo nan shekara biyu saiya dauketa,,cewan yakumbo tana hawaye. Shiru Nasir yayi ganin yadda tsohuwan ta Shiga Wani Hali yace to shikenan,,nan sukayi Mata sallama kowa ya tafi gida.. Nasir da Malam Sai Liman suka tsaya Suna tattaunawa.. Tinda nijlah ta fita da gudu ta Shiga gidan kawayenta tana Kiran su daya Bayan dayan,,bayan sun gama hallara ta fara rawa tana cewa Yau ranar auren nijlah Dan haka kowa ya shirya za'ayi wasa Na kece Raini Yau Yar gidan kaka da Malam zata Hada wasa a dandali.. Yeeeeeeee Yau akwai wasa,,ihu suka sa irin na murna suka sukafara zagaye Dan garin Suna waqa.. *'yan wasa ku fito wasa,Idan baku zoba samarinku suzo Bani Na fadaba angon nijlah ne,,angon nijlah ne me jan baki....* Haka suka riqa waqa Suna wasa Suna Tara jama'a,,cikin lokaci kalilan nijlah da kawayenta suka cika dandali da jama'a" sosai gurin ya cika yakuma kawatar nan fa dandali me kidan kagane yasaki kalanginsa tare da masu kidan kwarya,,masu Kayan saidawa Suma baa barsu Baya ba sun zo.. Kamar yadda akeyi a kowanne biki haka nijlah da kawayenta sukayi Dan sun cika dandali da jama'a anata wasa irin na Fulani,tare da al"Ada irin ta da.. Liman dake tsaye Suna Magana yace,malam kama kida nakeji a dandali" eh Liman Nima haka nakeji Kuma Dai yanzu ba lokacin zuwa dandali bane" Suna cikin haka saiga wasu yammata Suna tafiya,,Malam ne yace ku yara Ina zuwa,, Malam muna wasan bikin nijlah ne,,tafada tana cigaba da tafiya. Cike da mamaki yace Ina ita nijlah,,tana dandali tabasu amsa ,, murmushi Malam yayi Dan yasan nijlah zata aikata Duba da yadda takesan auren,,a Fili yace yaro yaro ne kajifa Liman bikin aure sukeyi a dandali. Eh Ai ta birgeni kaga baza'ayi aure irin Na yaseer da fatima ba,,dariya suka sa,,Liman yace Aiko Yau dandali Ze dauki jama'a Nima baza'a barni Abaya ba.. Tinda suka fita aka zo aka Gaya yakumbo nijlah Na dandali,, murmushi yakumbo tayi ta Rasa inda zatasa Kanta,shin me zatayi farin ciki Ko me.. Ta tabbata Idan tayi baqin ciki ta yiwa Allah butulci Dan haka ta karkata zuwa farin ciki nan itama ta tafi dandali Dan Taya diyar Tata farin ciki.. Bayan tafiyarsu Liman Nasir be bisu dandali ba Dan yace saiyaje ya taho da ango. Sosai ya riqa sauri harya kai Daki,,nan ya Shiga Yana Kiran mashkur,, mashkur dake zaune Yana Hada Kaya zuciyarsa na quna ya dago jajayen idanunsa ya zuba Nasir. Dasauri Nasir ya qarasa kusa dashi ,hannunsa ya riqe yace,, mashkur lafiya naganka haka kama Wanda yayi jinya Na wata guda. Kabari kawai nasir Ina cikin tashin hankali,,ban taba Shiga cikin matsala irin na yanzu ba,,Dana dauki abun da sauqi yanzu Ko magane shayi ruwane,, Nasir adaidai lokacin da aka dauramin aure Sai gashi a lokacin iyayena da 'yan uwana sukesan rabani da wannan gari Nasir yaya zanyi.. Haba mashkur Kamar yaya, meyasa Zaka kayawa mummy wannan aure Bayan kasan halin mummy" cikin faduwar gaba mashkur yace. Ban gayamata ba Nasir kafi kowa sanin yadda mummy take Sona take kaunata,,Na tabbata inda mutuwa zata zo daukana mummy zata Iya fansar Raina da nata" Amma kaga mummy tadau zafi Dani harta Kira manyan yayyena ta gayamusu.. Nasir Bani da yadda zanyi,,yazama Dole a Yau Dinan nabar garin nan indai inasan zaman lafiya. What! Mashkur me kake nufi,,yaya zakayi da nijlah?? Nasir Zan dauki matata,da ita Zan tafi,,Iya wuya Ina tare da ita.. Niko Nace Kamar yadda muke Kenan lolxx.... Kudaure kuna sharing labarinan, Domin wasu su amfana. Comments & share. *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *N@DI@* 1⃣5⃣&1⃣6⃣ Wayyo Allah,,yau Naga ta kaina yanzu mezan Gaya iyayen yarinyarnan,,zagaye titi Bello ya riqayi Yana kallan Motan har Saida suka bacewa ganinsa kafin ya daga qafa yaname danasanin amincewa da rakiyan nijlah.. Yanzu mezan Gaya Kaka,,wanne dalili nake dashi Wanda ze tabbatar musu da maganata gaskiya ce,,sosai ya zurfafa cikin tunani Yana tafiya Yana hada hanya a haka harya Kai kauyen kankan,Yana zuwa dakin Nasir ya Shiga nan ya Samu Nasir ya zuba tagumi Yana tinanin rayuwar kadaicin dazeyi a wannan kauye Shi Daya ba abokinsa.. Ko sallama Bello beba yafara da masifa,,Kai Ashe wannan abokin naka bashida kunya,,miskilancin banza yakewa mutane"" dagowa Nasir yayi Yana kallan Bello da jajayen idanunsa yace" lafiya Bello,,Naganka anan? To a ina zaka ganni Saida muka Shiga mota abokinka ya hankadoni waje,,yace wai ba inda Zan bishi daga Shi sai matarsa zasu tafi,,yanzu me kake tsammanin yakumbo ya dauka,,ni wallahi harna Fara tinanin mashkur Dan yankan Kaine.. Tinda Bello yafara magana Nasir yake dariya harya Kai Aya Nasir be dena dariya ba yanayi Yana kallan Bello,,haushine yakama Bello nan ya Fara hararan Nasir Yana cewa,,Ara ta kanni indai Yanke Kan nijlah zakuyi kaima bamu barinka Ka fita lafiya a wannan kauye.. Nasir be kulaba Saida yagama dariya kafin ya kama hannun Bello Yana cewa,, cool down abokina,,kaga niban iya yaran arna ba,,idan zaka gayamin da Hausa ko fulatanci Ka gayamin.. To shikenan zauna muyi magana,,wacce magana zamuyi alhalin an tafi da nijlah bamusan inda suke ba,,yanzu idan kaima kabi dare Ka gudu ina muka kama.. Haba Bello Ka kwantar da hankalinka nagayama babu wata matsala,,kuma ninasan abinda yasa mashkur yayi haka,,yanzu idan Kaine Ka tafi kiwan shanu sai Ka dawo gida da Mata,,wanne dalili zaka Gaya iyayenka" shiru Bello yayi Yana nazari kafin yace,,Zan gayamusu tsintota nayi a hanya,,to kagani kaima karya zaka Gaya iyayenka,,to tayaya kake tinanin mashkur ze tafi dakai ga kuma nijlah Wanda ya aure batare da Sanin iyayensa ko danginsaba.. Shiyasa akace yabarta anan yafara zuwa ya sanar da iyayensa kafin yakai musu ita,,yanzu ya zeyi Kenan,,Nima bansani ba cewan Nasir Yana qara cigaba da magana.. Inaga wani tinani yayi shiyasa yace Ka dawo shize tafi da nijlah,,Dan haka nakeso kace Kaine kafasa zuwa birni kace su tafi kawai sabida gani kuna ganina,,duk ranar dazan tafi saimu rankaya daku kuje can birni Kuga inda nijlah take,,koya kake gani za'ayi?? Amma Nasir tayaya kake tinanin yakumbo da Malam zasu yadda da wannan karyan,,zasu yadda sai kaqara da cewa dare ne yayi Baku samu mota ba,,dakyar aka samu guda shima gurin mutum dayane,,shine mashkur ya zauna ya Dora nijlah akan cinyensa suka tafi.. Eh to gwara wannan shawaran Amma bazan fita a dakin nan ba sai dare,,hakan yayi,,nan dai suka cigaba da tattaunawa Nasir Yana qara kwamtarwa sa Bello hankali....... ************* Karfe 1 na Rana a garin Kano yama aunty lateefah,tinda ta Shiga gidan tafara Kiran mummy,,duk ta inda tabi ma'aikatane ke gaisheta sedai ba Wanda ta amsa tana tafiya tana Kiran mummy harta isa dakinta.. Kwance ta Sami mummy ta zuba tagumi tana Kiran layin mashkur,,mummy na ganin lateefah tayi cilli da wayan tana cewa,, shikenan mashkur,, shikenan tinda bayana kakesan gani,,da gudu lateefah ta qarasa kusa da mummy tana tambayanta? Mummy meya faru da mashkur menene kuma,,ko haryanzu be dawo gida ba? Ina ze dawo lateefah yafiso saina mutu ze dawo gidannan,, wannan wanne irin karatu yarannan take da Har yazabi bacin raina.. Hannu ladeefah tasa tana gogewa mummy hawaye,,kiyi hakuri Mummy kina kallo nabar aikina Na dawo Nigeria sabida abinda yarannan ya aikata,,duk Da yace Ke Kika amince Amma banji dadin yadda Kika Tashi Hankalinki ba,mummy mashkur ba yaro bane Duk inda yake Ze Iya Kula da kansa,,Kuma shikenan seya tafi cikin matsiyata masu yawo a Jeje wadanda Basu da Wani abinci Sai nono,, wallahi Bazan lamuntaba koya dawo Ko hankalin kowa ya Tashi a gidannan.. Kiyi hakuri Mummy nasan Duk inda mashkur yake Yana hanya"Koda yazo Baze shigomin gida ba Sai an kaishi hospital an Duba lafiyarsa,,nasan zuwa yanzu yaci abubuwa marasa kyau da zasu Iya taba lafiyarsa,,Kuma inaso kufara kaishi toilet Na Baya yayi wankan kafin ya shigomin Daki... Shikenan mummy za'ayi yadda kikace,,Abu daya nakeso ki kwantar da Hankalinki,,haba lateefa tayaya hankali Ze kwanta Ina zaune cikin Jin Dadi auta Yana cikin wahala kinga lateefa Idan Baze zoba kuje ku daukomin Shi Dan wallahi Na tsani Zama da wadannan mutanan,,shiyasa kikaga Ko nono Bana sha.. Ajiyar zuciya lateefah ta safke tana kallan mummy tana girgiza kai tace,,Dan Allah mummy ki rage wannan damuwan kinsani Idan daddy yaji Baze tabajin Dadi ba,,cike da fada mummy tace. To yaji man Idan yaji saime dukana zeyi,,Koshi yayi irin wannan rayuwar ne,,Amma mummy Amma me Dan ubanki,,karfa ki batamin Rai. Kiyi hakuri Mummy Naga Dai daddy Shima bafulatani ne,,kidena nuna kyamarsu a Fili Hakan Ze riqa sosamasa Rai.. Badai kema kina Bayan wadannan mutanan ba mutanan da saisu shekara Goma basuci Nama ba,,mummy kinsan nafiki tsanar Zama a irin wannan guri kawai Dai banaso kina fada agaban daddy.. Sallama Yaya yayi suka amsa nan ya Samu guri kusa da mummy ya zauna Yana gaisheta,,dauke kai mummy tayi taqi amsawa dan a ganinta basuyiwa mashkur Magana ba shiyasa be dawo ba.. Lateefah ce tayiwa Yaya sannu da zuwa nan ya amsa Yana cewa Ina mashkur yake? Yaya be dawo ba Nima tinda nazo nake zuba idansa gashi Har 4 Na yamma be qaraso ba,,Anya Ko ya taho? Eh Yana hanya dazu munyi Magana dashi yace nan da 2 hours ze Iya qarasowa.. lateefah meya Samu mummy Ko Bata da lafiya? Bansani ba,,kaida Nace kagayamasa ya dawo da wuri shine harka samu damar zuwa shibe qarasoba,,kiyi hakuri Mummy kinsan yanayin haryarsu Sai ya hau Mota biyu kafin su zo,,Nace driver zeyi daukansa yace harya kama hanya" karyane wallahi kunsan Allah Idan be dawo Yau ba Saina Saba muku a cikin gidannan.. Tinda daddy ya shigo yafara Jin hayaniya harya shigo falo ya Samesu zaune sun sa mummy tsakiya Suna Bata hakuri.. Daya Bayan daya ya riqa kallansu Yana mamakin zuwansu,,sannu da zuwa sukayi masa ya amsa tare da neman guri ya zauna Yana Kallan mummy yace.. Yanzu abinda kikeyi ya dace Kenan agaban yaranki kina zauna kina koya musu dabi'a mara kyau ta rashin sanin darajar Dan Adam,,to Wallahi kisani kowa da Kika gani da baiwar da Allah yayi masa dan haka kibi Duniya a sannu" turo baki mummy tayi ta budeshi a hankali tace,,to Ni menayi kawai Dan Nace yarona ya dawo gareni Sai ka kama fada kana fishi Dani" Ki rufemin baki,,kosu Fulanin ba Allah ya haliccesu ba,kinsan bakisan Fulani Kika auri jininsu,,Maryam a gidana Kika Zama abinda Kika Zama shine yanzu Har Kika Iya ....." Daddy kayi hakuri Kasan halin mummy tinba yanzu ba,,kasani Ko kauyensu Inna wuro batasan zuwa Har Allah yamata rasuwa,,daddy Mun girma hadda yara bazamu so ganin haka Yana faruwa a tsakaninka da mummy ba,,munsani daddy kaima ka Sani,,baku taba yin fada da mummy Sai a Kan maganar zuwa ruga lokaci gudu kaika Kadena zuwa daganan bamu sake ganin bacin ranku ba Sai yanzu da mashkur Yaja.. Kallan yaya daddy yayi yace meya dawo dakai kasar nan yanzu,,bakinsa Na rawa yace daddy Wani aiki nazo Yi,,Ke Kuma fa daddy yafada Yana nuna lateefah da cikinta ya duru ruwa harta fara karkarwa.. Ba tambayanki nayi ba,,Ina Kika Baro mijinki? Nina kirata,,Shima Sadiq Nina kirashi tinda kai bazaka Sashi ya dawo gidaba su zasu Sashi yadawo,,to ai shikenan Idan ya dawo saiki jiqashi ki yanshe Ko,,be jira amsar mummy ba ya fita a falon.. Hira suka cigaba dayi ita Dai mummy jinsu kawai take tana Kalle kalle tare da.neman ta hanyar da mashkur Ze shigo,,Har akafara Kiran Sallar magrib Basu qaraso ba haka Dai kowanne su ya daura alwala sukayi sallah,,Suna cigaba da Zaman jiransa... Tinda nijlah Taji warin Mai zuciyanta yafara Tashi nan ta fara toshe hanci tana kallan mashkur,,a hankali yake Mata Magana Yana Kallan yadda idanunta sukayi zuru zuru,, Menene Naga kina toshe baki da hanci,, Banasan warin Mai ka saukeni cikina juyawa yake tafada tana yinqurin Amai,,kafin motan ta tsaya tafara Kwara Amai a jikin mashkur Har Saida ta Bata gaban rigarsa,,be damu da Hakan ba Saima shafa bayanta ya riqayi Yana Mata sannu,,Seda ta gama me motan ya Basu ruwa a jarka suka wanke jikinsu,,nan suka cigaba da tafiya hancinta a toshe ,,karfe 7 Na dare Suka sauka a cikin garin Kano,,me napep ya tare suka Shiga nan yayi masa kwantancen gidansu kasancewar mashkur be taba Hawa nape ba,,dariya me nape yayi Yana cewa Malam haka kai bakone,,mu ba address Ake bamu ba,unguwa kawai Zaka fada Idan mukaje saika nuna gidanka,,ok kawia mashkur yace yacigaba da jera nijlah sannu,,tinda suka Hau napep bacci ya dauketa Har suka kai gidansu mashkur Bata Sani ba. Bayan ya sallami me napep ya tsaya tinanin ta yadda zefara tashinta Sai kawai ya dauketa ya kwankwasa get.. Waye ne Ze balle mana kofa qara bugawa mashkur yayi Yana cewa nine baba zoka Bude.. DA gudu baba me Gadi ya Bude kofan Yana yiwa mashkur sannu da zuwa.. Ahankali mashkur yace,,baba ga kayana Dan Allah ka temaka ashigomin dasu,,to ranka ya Dade,,nan baba yafara rufe qofan,,qaran qofa yasa nijlah Bude Ido tana Kalle kalle.. Ahankali mashkur ya safketa Yana jera Mata sannu,,Ina kayana nijlah tafada cike da sanyin kuka. Kingansu can Karki faramin halin naki,,dasauri ta dauko kullin dankwalinta ta Dora akai tana Kalle kallen gidan.. Hannunta ya kama Yana cewa 'yar kauye Sai Wani Kalle kalle kike,,lah kado kaga wannan abun da Ake nunawa,,lah kado Kalli kaza haka nijlah ta riqa fada Har suka isa qofan falon.. Da sallama mashkur ya Shiga zuciyarsa na harbawa tare da matsanancin faduwar gaba.. Mummy dake zaune tasa abinci agaba Taji sallamar mashkur,,dasauri ta dago ido Aiko tayi sa'a idanta be safka Kan Na mashkur ba saiya sauka Akan santaleliyar surukarta.. Zabura tayi ta Tashi tana nuna nijlah da yatsa bakinta yakasa magana... Aunty lateefah ce tayi qoqarin Bude baki tace mashkur Kaine haka,,ita Kuma wannan Daga ina,,Ina Zaka kaita.. Mashkur be Iya Magana ba illah zuba musu shanyenyun idanunsa dayayi Yana cigaba da tafiya,,,har Saida yakai jikin kujera Ze zauna hannunsa riqe Dana nijlah yaji muryar mummy tana Magana.. Karka fara Zama min Kan kujera ka Kuma ficemin da wannan aljanar yarinyar"waima a gidan ubanwa ka samota Sai kuma tasa kuka tana cewa. Kunga irin jajibe jajiben nasa,,ya kamomin wannan qazantar Har gida... Mashkur wacece wannan Daga ina ka daukota?? Kafin mashkur yayi Magana yaji tsincin muryar nijlah.. Sunana nijlah kawu Daga garin kankan ya daukoni Kuma ni matarsace Ko kado????????????????????? *Kuyi hakuri wayana ya Samu matsala ba lallai ku qara Jina a 'yan kwanakinan ba,,sedai kuyi fatan Allah yasa ta gyaru da wuri,,Nima ba haka naso ba,,zanyi missig zafafan comments dinku😍😍😍* *Comments & share* *momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *DALA.....* 1⃣7⃣&1⃣8⃣ Kallan kallo aka riqayi a falon yayin da mummy ta riqajin Dakin Yana juya mata,,sedai Wani bangare na zuciyanta Yana gayamata Karya yarinyar take,,kallan mashkur nijlah tayi tana murmushi tace.. Dan birni kayi Shiru Baka Basu amsa ba,, mashkur be Iya kallan inda nijlah take ba yacigaba da qoqarin Zama Kan kujera..binshi nijlah tayi tana kallan mummy dake binta da Wani irin kallo Wanda batasan kona menene ba. Marin da aunty ladeefah tayiwa mashkur ne ya dawo dashi Daga duniyar suman tsaye dayayi.. Dan iyayenka ba tambayanka akeba,,Yaya kaduba yadda ya maida mu mahaukata,, Kinga lateefah abi komai a hankali shida kanshi zeyi bayani cewan yayan Yana mamakin abinda mashkur ya aikata duk da yasan halin mahaifiyar tasu.. Mummy Bata Iya Magana ba Dan a yadda take Bata Jin abinda suke fada kallansu kawai take sabida gaba daya komai nata ya tsaya ya Dena aiki... Kallan aunty lateefah mashkur yayi kafin ya safke kansa kasa nan take idanunsa ya kada yayi jajur ga Wani tuquqin bakin ciki daya tokare masa zuciya,,kasa hadiye yawu yayi Yana Kallan kafet.. Lah lah lah,,Amma dai kado anyi mugu,,Babu abinda mijina yamiki Zaki mareshi,,aradu Kaci sa'a kai babbane Dana sheqeka da Sanda,,ka zube anan.. Ke Dan ubanki bamasan hauka kai mashkur ka Bude baki kayimana magana,,a Ina ka samo wannan aljanar yarinyar?? Dakyar mashkur ya Iya tsayar da nutsuwarsa ya dago kanshi dake saramasa Yana kallan yaya,,kafin ya Bude bakinsa Wanda zuwa yanzu yayi masa nauyi yace,, Dan Allah Yaya kubani lokaci saina yi bayani Amma Daga zuwana kun tsareni da tambayoyi.. Au Allah lallai yaran nan ka samu sake yaya kake Gaya haka,,mummy kingani Duk soyayyar da Kika nuna masa ce tajamana haka,,gashi muna magana Yana mayar mana sabida be daukemu da qima ba,,aunty lateefah ta qare maganan tana huci,,mummy ko Ido ta zuba musu,,zuwa yanzu tana fatan maganan nijlah ya Zama karya Kai inda halima ace nijlah ba cikakkiyar me hankali bace.. Aunty kiyi hakuri niba haka nake nufi ba,,da hakane bazan tabajin magananku a daidai lokacin da kuka buqaci na dawo gida ba,, Karyar banza cewar aunty lateefah tana nuna nijlah,,wacece wannan? Hade fuska mashkur yayi,,Zan gayamusu yanzu nagaji da yawa saina huta,,mummy kinajin abinda yake fada kinyi shiru?? Mummy bata iya motsawaba Saida lateefah tayi saurin girgiza ta kafin ta safke nannauyan ajiyar zuciya tana kallan mashkur Daya kafeta da Ido Yana mamakin halinda mummy ta shiga.. Dasauri yayi gurinta Yana cewa,,lafiya sweet mom,,waya tabamana ke"" dasauri ta daga masa hannu alamun karya qaraso inda take,,chak ya tsaya tare da hadiye yawun Daya taru a bakinta,,tinda yake mummy bata taba yimasa irin wannan karbar ba to kodai shima ya shafo abinda take kyama tattare da Fulani,,yayiwa kanshi wannan tambayan.. Bakin mummy na rawa tace,,auta wacece wannan? Shiru mashkur yayi Yana tinanin amsar dazeba mummy sai ya maida kallansa ga nijlah yanasan yimata magana da ido,,aiko nijlah ta washe Baki tana tinanin amsa mashkur yakesan tabada.. Tace ehhh,,a kankan ya dauko ni kuma Malam ya daura mana" tsawa mashkur ya Daka Mata Yana hararanta tini nijlah ta rufe Baki tana karkarwa tare da komawa bayan aunty lateefah tana boyewa,, da mugun gudu lateefah ta dawo bayan yaya tare da Dora hannu aka.. Dan ubanka kabani amsa kafin yanzu na Saba ma,,yaushe kazama haka mashkur ni nake ma tambaya kana kallona,,,to kodai na chanza ma,, dasauri yace ah ah mummy dama dama. Dama me,, gaskiya zaka gayamin ko angayama idan zakayi taimako saika kawomin irin jaraba har gidana,,Bama ta tsaya iya get ba shine saida Ka kawomin ita har cikin falona.. Zuciyarsa na dokawa yace mummy kiyi hakuri tare zamu zata zauna da ita" A ina?mummy ta tambaya.. Batare da fargaba ba mashkur yace anan gidan,,sedai Ka zauna da ita Amma badai mummy ba" shima baze zauna da wannan annobar ba mummy taba lateefah amsa.. Kai Dan birni me suke fada,,Allah dai yasa badani suke ba,,cewan nijlah tana kallan mummy sai kuma ta sunkuya tace sannu ina yini.. Ke tashi anan kafin kimin barbaren kudin cizo Naga alama a wannan jikin naki babu abinda bazaa samu,,Kai mashkur Ka fitamin da ita a falo Ka kuma dawo kayimin bayanin inda Ka daukota.. Mummy marainice shiyasa na kawota ta riqa tayaki aiki,,mummy yarinyar bata da matsala Dan Allah karkice ah ah yafada Yana hada hannu alamun roqo. A tare mummy da lateefah har ma da yaya suka sa salati suna tafa hannu" lateefah ce tace cewa akayi mummy na buwatar 'yan aiki,,to koma ina buqata saina rasa Wanda Zan dauka sai wannan.. Duk da yarinta da shirme irin na nijlah saida tagane kyamarta suke gashi taji Dan birni Yana maganar aiki zata tayasu,,to wai me suke nufi? Wanne irin kallo suke min nijlah ta tambayeni kanta,bata dawo daga tinanin ba taji mashkur Yana cewa.. Mummy Dan Allah kiyi hakuri ki tayani riqe amanar da Allah ya doramin,,yarinyarnan marainiyace bata da gata shiyasa na kawomiki ita,, Karya kake mashkur Idan Zaka fadi gaskiya ka fada ayita ta qare.. Haba Aunty lateefah,,ki tausayamata.. Ya mashkur kodai Suma Suna bakin cikin aurena,,Naga alama Suma irin kakane" Kuma ita wannan qatuwar wacece,,sukaji nijlah Na tambaya??? Ke kimin Shiru Nace dame kikeso Naji,,to wallahi naqara Jin maganarki Saina zaneki anan" turo baki nijlah tayi tana dire diren qafa,,a hankali mashkur yace menene Kuma,,Nina gaji Zama zanyi,,Kuma Dai ka Tina Allah Yana kallanka,,Kuma a wuta yakesa me Karya haka malaminmu ya Gaya a islamiyya,,gwara kawai kace matarkace Ni Kamar yadda ka Gaya Bello.. Gaba daya jikin mashkur yayi sanyi Dan haka ya zauna Kan kafet Yana Kallan mummy... Mummy kiyi hakuri Nima ba haka naso ba,, mummy ki dauka kaddarace tasa nayi, Sai ya kasa qarasawa.. Qaddara tasa kayi me auta,,ka gayamin Ko hankalina Ze kwanta.. Mummy auren nijlah nayi a,,kafin ya qarasa magana mummy tasa kuka tana cewa.. Shinkenan ka cuci rayuwata ka nuna Kaine da kanka,me kakeso mu Gaya iyayen Yasmeen,,yanzu wannan abun Abar aure ce,,kadubeta kama an daurawa muciya zani.. Kallan jikin nijlah ya riqayi Shima Yana hawaye,,Dan Allah mummy kidena wannan kuka wallahi kukanki masifa ne a gareni da rayuwata mummy na tuba yafada Yana kama qafanta.. Saida mummy tayi kuka me isarta kafin tace ina Baka umarni Daka mayar da yarinyarnan inda Ka daukota kafin.. Mummy kiyi hakuri nijlah amanace agareni nayi alqawarin Zan riqeta duk rintsi,,bazan taba rabuwa da itaba.. Zaro Ido mummy tayi tana kallansu kafin tace a ina zaka zauna da ita? Mummy Dan Allah ko dakin Baki Kona 'yan aiki ki kaita nasan zata zauna" Kai wallahi ko a dakin Karen gidannan bazan ajiye wannan irin jarabar ba,,gwara tin muna arziqi Ka fita da ita.. Kafin yayi magana aunty lateefah tafara Jan nijlah da niyyar kaita waje,,cikin ihu mummy tace ke lateefah Baki da hankali zaki tana jikin wannan nida Zan iya da tinanin na kaita lahira hannunane bazan iya Sawa a jikinta ba,,Amma zanyi maganinta idan har be fita da ita a gidan nan ba.. Cikin kuka nijlah ta Koma Bayan mashkur tana riqe rigarsa tace,,Dan Allah ka fita Dani zasu kasheni,,Bata sona.. Kiyi hakuri nijlah komai zeyi daidai kinji,,mummy. Karka qara Kiran sunana saika fara fita da wannan annobar,, mummy Bazan iyaba haqqinta Yana kaina.kiji tausayinmu. Kaima kasan Bazan taba Zama da ita a gida daya ba Dan haka ka zabamata inda ya dace Kuma a yanzu nakeso ka saketa saki uku. Mummy kiyi hakuri tinda bazaki Bata gurin Zama ba nizan zauna da ita a dakina,,batin saki Kuma kiyi hakuri Baz... Lafiyayyun Mari Har guda uku Yaya ya safkewa mashkur Yana nunashi da yatsa,,kayi kadan ka wulaqanta mana uwa,,wallahi sedai kabar gidannan.. Beyi Magana ba ya kama hannun nijlah dake kuka tana Kiran Sunan kaka ya Shiga dakinsa da ita,,a qasa nijlah ta zube tana birgima tana ihu,,shiko bakin gado ya zauna ya dafe kansa Yana Jin Wani irin faduwar gaba.. Cikin kuka lateefah tace,yanzu haka zamu zuba ido mashkur yayi yadda yakeso,, ba Wanda yabata amsa.. Nan mummy ta dauka waya ta Kira daddy tana kuka,tace Alhaji ka dawo gida yanzu,,tana gama fada ta katse Kiran Bata jira amsar Shiba.. Wani layin ta Kira ta miqa lateefah wayar.. Yasmeen dake kwance Kan cinyar mama tana game a waya taga Kiran mummy,,kallan mama tayi jikin Jin Kunya tace,,mama mummyn mashkur ce. Ki Daga mana cewan mama tana kasa kunne,,Yasmeen Na dauka lateefah tace .. Sunana lateefah yayar mashkur,,mummy nasan ganinki yanzu.... Wash,, typing da wahala,,mu hadu a page na gaba.. Karku manta da share. *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MOMN ANSAR* 1⃣9⃣&2⃣0⃣ Mummy kuma,,ke Yasmeen dama kina waya da mahaifiyar yaran nan" gizgiza Kai Yasmeen tayi tana kallan mama data kafeta da ido,,amsa zaki Bani,kinfi kowa Sanin bagane wannan yaran naki nake ba.. Cikin yauqi da yanga Yasmeen tace,,Allah mama bamu waya da ita" Ok!saiki gayamin ta ina mahaifiyar sa ta dauka number ki?? Mama sau dayane mashkur ya kirani da layinta shine nayi saving,,cike da rashin gamsuwa mama tace,,idan bakwa waya da ita yaya za'ayi ta kiraki??? Mama ba ita bane yayanshine,,sunanta aunty lateefah sedai da wayan mummyn ta Kira kuma tace wai mummy nasan ganina.. Mezaki Mata??? Eyyah mama Nima bansani ba,, Yasmeen ta fada tana turo Baki.. To babu inda zakije"wannan ai shirmene ki dauki qafa kije har gidansu saurayi kina magana da mahaifiyar sa,,mama Allah bantaba zuwa ba sedai jikina Yana Bani kamar akwai matsala.. Wanne irin matsala kinga Yasmeen kidena kawo tinani marasa kyau a cikin zuciyanki... Mama ba haka bane,,wallahi tin jiya gabana yake faduwa ki abinci ban iya Ciba,,gashi sai Kiran mashkur nake wayanshi kashe,,kuma Shi be Kira ba,,gashi yanzu aunty lateefah ta Kira mummy na nemana,,kinga ko da wani abu. Babu komai Insha Allahu,,karyar da murya Yasmeen tayi tana hawaye tace,,mama Dan Allah kibani dama naje wallahi bazan zauna ba.. Hmmm Yasmeen ina jiyemiki Abu Amma ke Baki gani,,akullum ina gayamiki ki rage wannan soyayyar da kikewa mashkur,,namiji fa mijin mace hudu ne.. Bata fuska Yasmeen tayi tana kallan gefe tace,,,mama kullum gadanki Baya wuci Kan mashkur,,ba aibu bane Danna nuna kulawa da tsananin soyayya gareshi,,mama mashkur Yana Sona har inaga kama Sanda yakemin ya zarta nawa"" duk da haka ki rage nidai ina gayamiki.. To mama Dan Allah naje??? Ajiyar zuciya mama ta safke tana kallan yadda Yasmeen ta narke Mata kama ance wani Abu ya Samu mashkur tace,, shikenan kije Amma sainayi waya dashi mashkur din naji daga bakinsa yakuma hadani da maman nashi.. Mama kenan,,haba mama na saikace Baki yadda da tarbiyyana ba,,mama kinsani mashkur Baya gari kuma wallahi number mamansane barima nakira saikiji da bakinki.. Number mummy Yasmeen ta Kira sedai wayan akashe Dan haka mama tace babu inda zata fita,,kuka Yasmeen tasa tana Jin wani irin yanayi a dukkan jikinta,,jitake kama qirjinta ze fashe zuciyarta ta fito gaba daya Kota huta da abinda takeji,,koya ta motsa Kota Tina sunan mashkur sai taji kama andora Mata dutse aka,,duk yadda taso hakura takasa haka tasa mama agaba tana kuka.. Yasmeen meyasa kikesan dagamin hankali,,ba Duka ba zagi amma kinsani gaba kina kuka saikace qaramar yarinya.. Mama kibari naje ko hankalina ze kwanta,,wallahi mama akwai matsala,,bantabajin irin wannan yanayin ba sai jiya zuwa yanzu,,Insha Allahu bazan wuci 1 hour ba Zan dawo.. Shikenan Yasmeen tinda haka kikeso saikije daki sani gaba kina wannan kukan ko kunya baji.. Share hawaye Yasmeen tayi tana murmushi tace,, nagode mama.. Mama bata iya bata amsa ba Sai binta da kallo tayi tana mamakin yadda Yasmeen ke nuna damuwanta agaban kowa.. Dago jajayen idanunsa yayi ya zubamata ido Yana kallan yadda take kuka tana Kiran kaka,,wani irin juyawa kanshi yake sabida halin dayake ciki ga kuka dake taba masa zuciya,,ahankali ya riqa Kiran sunanta.. Nijlah. nijlah. Nijlah.. Bata amsaba Saima qarawa kukanta sauti tayi,, ya rasa yadda zeyi da ita,,nan ya miqa hannu Yana Magana da shaqanqiyar murya,,zomana amaryar mashkur,,maqale kafata nijlah tayi ta kuma juya masa baya tana turo baki,,duk da haka ranshi be baci ba ya cigaba da kiranta Yana rarrashinta,,amma duk da haka bata iya shiru da bakinta.. Shiru yayi yana kallanta tare da tinanin ta inda zefara rarrashinta. Ahankali ya tashi Yana tafiya isa inda take kwance,,kafin ya qarasa nijlah tafara birgima tana juyi a qasa.. Haushine ya kamashi Dan haka ya daka Mata tsawa Wanda tasa hantar cikin nijlah kadawa nan take jikinta yafara karkarwa ta fada jikinsa tana safke ajiyar zuciya.. Rungumeta yayi a karo Na farko Yana shafa bayanta"kukan ya isa haka,,ko kinajin yinwa,,daga masa kai tayi tana qara shigewa jikinsa.. Labensa na qasa ya cije Yana tinanin yadda ze bullowa labarin,,sedai yayi alqawarin baze taba rabuwa da nijlah ba,sabida nijlah amanar Allah ce agurinshi... Ahankali ya Tashi da ita a jikinshi ya zauna gafen bed Yana qaremata kallo,,qara shigemasa tayi sabida karkarwa da jikinta ya dauka.. Kinaso nazaneki,,saurin girgiza masa kai tayi,,bakinta na rawa tace Dan Allah kayi hakuri.. Zan hakura amma saikin dena wannan birgiman da kike,,koni bakiga halin da nake ciki ba??? Shiru tayi,shiko ya cigaba da Magana,, nijlah indai baso kike zuciyana ta buga ba,toki dena irin wannan kukan Kina birgima a qasa saikace yarinya,,dagowa tayi tana kallansa shiko ya dage Mata gira,,wai ko bakisan kin girmaba??. Nan ma shiru tayi saida taji ya janye jikinsa anata yana qoqarin Tashi tace.. Kado yinwa nakeji" Kobata fada ba yasan dole zataji yinwa duba da rabanta da abinci nan yayi murmushi yace jeki falo ki gaya mummy.. Bakinta na karkarwa tace,,Nina qoshi" Yana niyyan Magana yaji ana buga kofan dakin,,beyi Magana ba yayi shiru Yana sauraran bugun.. Mashkur wai bakajina ina tsaye tin dazu baka bude ba" menene ya fada a hankali" mashkur ni kake tambaya menene?? Cike da qosawa yace,,haba aunty lateefah,,wai me kike nema dani,,Nabar Miki falo nan ma saikin biyoni.. Toka fito mummy na kiranka.. Ina zuwa yabata amsa a ciki,, juyawa aunty lateefah tayi tana tafiya tana tinanin abinda ya chanza mashkur yaran da ko Magana bata dameshiba.. Mummy yace Yana zuwa.. Tinda Yasmeen ta hau titi take gudu kama zata Tashi sama,,ba ita ta rahe gudun motan ba har saida ta shigo layin gidansu mashkur,,Yana zuwa tayi horn get man ya bude mata,,bata iya daidaita parking ba ta fito tana sauri zuciyanta da halbawa da sauri da sauri harta isa kofan falon,,a bude yake Dan haka tayi sallama tana jiran a amsa Mata" Yaya ne ya iya amsawa Yana kallan kofan,,a hankali Yasmeen ta shiga falon kanta a qasa tana mejin kunya.. Qasan kafet ta zauna tace ina yini,,lafiya qalau suka amsa kafin mummy tace.. Ke lateefah jekice yazo yanzu kafin ranshi ya baci,,kafin lateefah ta Tashi mashkur ya qaraso falon,,nan idansa ya safka kan Na Yasmeen Wanda tayi mamakin ganinsa adaidai wannan lokacin.. Murmushi yamata tare da kashe Mata ido,,duk da yadda zuciyarta ke halbawa saida ta mayar masa na martani,,bakinta a bude a hankali tace lvu.. Kusa da mummy ya zauna Yana niyyan kwantar da kansa jikinta tayi saurin tureshi tana hararanshi,,karka soma wallahi,,shiru yayi yace,,ke kuma daga ina mashkur ya tambaya Yana kallan Yasmeen.. Kafin Yasmeen tayi Magana mummy tace,,Nina sa akiramin ita,,inaga zata fini sanin gaskiyar Magana akan wancan aljanar yarinyar.. Dasauri Yasmeen ta daga kai tana satar kallan mummy,,gabanta Na cigaba da faduwa tace,, Mashkur wacce yarinya ake Magana,,Dan Allah kada ka hada soyayyana da wata ta qare maganar hawaye cike a idanta.. Daddy dake shigowa ya bisu da kallo Yana mamakin abinda yasa gidan nasa ya zama haka kama anyi mutuwa,,kusa sa mummy ya zauna Yana kallan mashkur,,kai kuma saukar yaushe,,kafin mashkur yayi Magana daddy ya qara wata tambayan? Hajiya bakuwa kukayi,,eh kawai mummy tace tana hararan mashkur, ka tambayi danka shize gayamaka ko wacece.. Qara yin qasa dakai Yasmeen tayi tana goge hawaye Dan ko Magana bazata iya ba.. Mashkur wacece wannan ya fada Yana nuna yasmeen.. Bakinsa Na rawa yace Yasmeen ce,,budurwata,,budurwarka,,wani abune ya faru Naga tana kuka,,shiru sukayi aka rasa Wanda ze yiwa daddy bayani.. Ganin haka yasa daddy kallan Yasmeen ya Kira sunanta. Bata iya amsawaba daddy yace Tashi kije gida nizan zo muyi magana da abbanku.. Da gudu Yasmeen ta fita tana kuka.. Tana fita daddy yahau mummy da fada,,haba hajiya akan me Kina kallo yaro ze kawo yarinya har gida bazaki tsawatarba,,Nina rasa meyasa kike daurewa yarannan gindi yake abinda yaga dama.. Daddy kayi hakuri Nima bansan da zuwan Yasmeen ba anan na ganta"kai mashkur har kanada bakin Magana,,daddy aure fa yarannan yayi ga matar can ya sata adaki cewan lateefah tana huci... Sake da baki daddy yace aure kuma,,aure wanne iri" saika tambayi danka cewar mummy.. Kai mashkur dagaskene abinda suke fada?? Bakin mashkur Na rawa yace" kayi hakuri daddy haka Allah ya qaddaramin badaga ni.... Kayimin shiru mutumin banza saida kasani tambayama aure sannan zakayimin shegan taka,,bada niyya nayi wannan auren ba,,kuma banyi Danna tozar taku ba,,daddy ka fahimceni.. Amma ko kayi wauta mashkur,mena rageka dashi,,koka taba kawomin abu kanaso na hanaka,,cike da nadama mashkur ya girgiza kai.. To meyasa kayimin haka,,da wanne ido Zan kalli iyayen wannan yarinyar? Shiru mashkur yayi Yana matsar ido nan ran daddy ya baci yayi kanshi da duka,,dasauri mummy ta tare tana girgiza masa kai,,kayi hakuri Alhaji,,ba laifinsa bane,,laifin mugayen mutanan ne dasuka daura masa auren ba saninmu.. Ran daddy a mugun bace yace,,idan su Basu sa hankali shibashi Shi,,ko zaman kansa yake,,daddy kayi hakuri wallahi ban na bata ranku nayi wannan auren ba,kada kuyi fishi dani.. Zama daddy yayi Yana kallan mashkur,,nan mashkur ya safke kashi qasa Yana sauraran daddy.. Mashkur ya akayi tayi wannan auren?? Ahankali mashkur ya bude baki Yana Magana,,daddy bantaba tinanin zanyi wani abu batare da saninkuba,,sedai Hakan yafaru bisa kaddara kuma wallahi bani na nema auren yarinyar ba,,sadaka aka bani.. What what Alhaji kanaji fa wai *yar sadaka* anyako Basu zautarmin da yaro ba? Wallahi mummy karki yadda saiya saketa ta koma Inda ta fito,,tsawa daddy ya daka lateefah Hakan yasa tayi shiru tana muzurai,,Yaya ko kasa Magana yayi Yana nazari... Mashkur ka tabbata maganar daka fada gaskiya ne,,eh daddy.. Idan har ka sake Na tambaya naji ba haka ba saina sabama,, dasauri mashkur yace eh Na yadda.. Shikenan yanzu ina yarinyar take,,daddy tana daki,,jeka kawomin ita.. Kambu,,ai wallahi bazata taba sabuwa ba,,wai Alhaji me kake nufi shikenan auren ya dauru" Kiyi hakuri haka Allah ya qaddara maganar lateefah kuma ba abin damuwa bane,,nizan yiwa iyayenta Magana Sai suma suyi hakuri adaura auren kinga yanzu 2 month ya rage ayi biki.. To ai shikenan amma ku sani daga kai har Dan naka,,wallahi sedai yazabi daya ko nijlah ko Yasmeen.. Mashkur dake zuwa falon nijlah Na biye dashi yaji abinda mummy ke fada nan yaji wani irin tashin hankali,,be iya jiran nijlah ba ya qarasa da sauri ya zube gaban mummy.. Mummy Dan Allah karkice zaki rabani da Yasmeen mummy badan bana santa nayi auren nan ba,,daddy kayi Magana"turesa mummy tayi tana daga murya tace.. Nasan bakinku daya to wallahi bazan taba karbar wannan auren ba,,ka rasa Wanda zaka auro Sai yar matsiyata kuma yar fulani.. Ran daddy bace Shima yace,,amma ko kinji kunya,,kuma ina nan ina jiran yadda zakiyi damu nida Dan nawa,, mashkur ka dauki matarka kuje,,ni Zan baka gida azauna.. Tsiru nijlah tayi tana binsu da ido taji daddy yace,,nace ka kawomin matar taka naji shiru.. Kafin mashkur yayi Magana nijlah ta washe baki tace baba gani' kallan Nijlah daddy yayi kafin ya maida kallansa ga mashkur....... *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *CLASSIC FEEDOR* *Ayi hakuri da rashin Jina Akan lokaci,,tare da rashin amsa comments naku,,haqiqa Naga comments Iya comments nakuma karanta,,Hakan ya nuna labarin Yana muku Dadi,,sedai Ina me gayama fans Na 'yar sadaka 2&3 daku gyara comments naku Idan ba haka ba........ nagode sosai da kaunarku gareni....🤝😍* 2⃣1⃣&2⃣2⃣ Bakinsa na rawa yace,, mashkur kana nufin wannan jaririyar ka aura??? Sosa kai mashkur yayi Yana kallan Nijlah da haushinta ya gama cikashi yace,,eh daddy itane dan Allah ka.... Ya isa mashkur Ashe dai bakada hankali nida nakeso kayi aure nima Na samu jika,,saika Tashi ka auro wannan yarinyar dako kanta bata gama sani ba,,dariya mummy tayi tana tafa hannu tace... Au kuma,,kai da kanka zaka gayi haka?? Tini zuciyar mashkur ta gama tsinkewa bamda halbawa Babu abinda take lokaci huda yaji hawaye na neman zubomasa amma saiya riqesu Yana kallan daddy yace ,, daddy Dan Allah kada kace ah ah,,daddy ka temaka mu inganta rayuwar nijlah,,wallahi bata da kowa.. Kai dallah rufemana baki,,kabari kawai daddy ya yanke hukunci aini nasan indai yaga wannan aljanar yarinyar dole yadawo bayanmu.. Kallan lateefah nijlah tayi tana turo baki,,doke Mata baki lateefah tayi tana cewa to mayya nidai kada ki cinyeni.. Dasauri mummy tace karki qara hada jiki da wannan yarinya kai kuma ka dauketa daga nan inasan Magana da mijina" Mummy kawai kiyi magananki wannan tatsitsiyar meta sani cewan Yaya Yana hararan mashkur.. Hawayen da mashkur ke dannewa sune suka Sami damar zubomasa,,kallan daddy yayi da ranshi ke bace yace.. Shikenan madogaran Dana jingina da ita,,ta Rushe,,wayyo Allah ni mashkur,, daddy ina kaunar dakuke ikirarin kuna yimin,,kunyi alqawarin San abinda nakeso daddy kaida kanka kakemin maganan tausayi da taimako gashi yanzu nayi kunjuyamin baya.. Tabe baki mummy tayi tana cewa,,haqiqa duk cikin yarana Babu Wanda nakejinshi a Raina sama dakai mashkur tafada tana nunashi,,bawai Dan bana sansu ba kona fi sanka akansu,,ah ah ba haka bane,,kawai dai inajinka fiye da kowannensu.. Kai shaidane amma duk da haka ka rufe ido kayimin abinda nafi tsana da qi arayuwana,,kodan kana ganin yanda nake shagwabaka har banasan bacin ranka,,toka sani akan wannan aljanar yarinyar nijlah take kowa,,Zan iya batawa dakai har zuwa lokacin dazaka mayar musu da tsiyarsu.. Qasa mashkur ya safke kai Yana goge hawaye nijlah ko haryanzu bata iya cewa komai ba ahankali ta rarrafa ta qaraso kusa da mashkur,,hannu biyu tasa tana goge masa hawaye.. Kado kayi hakuri kazo muje can garinmu kaga kaka da Malam Basa yima fada irin hak..Bata rufe baki ba.. Yaya yasa qafa yayi cilli da ita nan ta zube jikin kujera tare da riqe bayanta ta saki wani marayan kuka.. Kasa dagowa mashkur yayi yanajin ze iya daukan komai Banda dukan nijlah,,sedai a yanzu bashida yadda zeyi haka ya kallo ya barta ta cigaba da kukanta Badan bayajin zafin kukan nata ba sedan ba yadda zeyi.. Kai babban Yaya Ashe baka da hankali,,matar kanin naka kayiwa haka,,Ashe bazaka iya hada zumunchinku anan gaba ba,,kana babba kana zubda girmanka,,to wallahi ku bude kunnanku da kyau kujini.. Ni din nan bana jayayya da lamarin ubangiji duk abinda tafaru Dani murna nake ina godewa Allah,,se yanzu danya ba Dana kyauta mafi muhimmamci da qima Zan qi gode masa,,Toni ba haka nakeba,, Abu guda yasa kukaga nayi shiru harna kasa magana.. Shine ganin yarinyar Karama da ita,, mashkur ta Yaya zaka iya zaman aure da wannan??? Dasauri mashkur ya dago Yana kallan daddy,,yace daddy Zan iya,,, goyan bayanku kawai nake buqata.. Kaji ko Alhaji shiyasa nake gayama yaran nan bashida lafiya Dan Allah mukaishi hospital aduba lafiyarshi,,yaro shekara 34 amma baya San aure mummy tafada tana kallan Daddy.. Mummy lafiya na qalau,,namiki alqawarin auren yarinyar da kikeso,,mummy kinsani nima inasan Yasmeen sedai ina tsoran halinta Na kyamar talaka,,nikuma gashi Allah ya hadani dasu. Hadiye kukan nijlah tayi tana kallan mashkur daga inda take tace kambu kana sontafa kace" ara ta kaddani bamemin kishiya daga zuwana,, tana gama fada ta cigaba da kukanta .. Ba mashkur ba ita kanta mummy saida tayi mamakin nijlah.. Ke Dan ubanki harkinsan wani Abu wai Kishi,,turo baki nijlah tayi tace,, Aidai malaminmu yace ba kyau zagi kuma duk Wanda ya zagi wani kan....ke rufemana baki bakida kunya,, wannan fa mahaifiyatace mashkur ya fada,, idan tana Magana kiriqa yin shiru,,Ko bakiga yadda nake ba??? Ahankali nijlah tace nagani. Ah ah ka Barta ta nuna mana halinta kafin ka fice a gidan,kinci sa'a mummy ta hanani tabaki da yanzu kingane dawa kike shegiya 'yar sadaka.. Runtse ido mashkur yayi kafin ya bude a hankali yace haba aunty lateefah,,zaro ido lateefah tayi tana kallan mummy.. Barshi lateefah,ki barshi ta gama zagina tinda Shima ya nuna ta fini daraja agurinsa.. Mummy ba haka bane kiyi hakuri,, Daddy ne yace,kaga mashkur Tashi kaje daki da ita anjima zanyi Magana dakai.. Har mashkur ya Tashi yaji daddy Na cewa.. Taci abinci kuwa?? Badai a gidana ba,, wallahi ko ruwa bazata shaba.. Girgiza kai daddy yayi yana kallan mashkur.. Kafin yace,, Mashkur zaka iya zama da matarka a saban gidana. Kanshi a qasa yace eh daddy.. Daddy be qara Magana ba ya shiga dakinsa,, cikin minti biyu ya fito da key a hannunsa,, mashkur ya miqawa Yana murmushi.. Hannun mashkur Na karkarwa ya amsa,,daddy nagode,,karka damu Dana duk abinda kake buqata ka sanar Dani,,harya fara tafiya ya juyo yace.. Ka kula da yarinyar mutane.. To yace a hankali Yana kallan mummy data hade fuska tana tinanin abinyi. Tashi yayi hannunsa Na karkarwa ya kama hannun nijlah ya miqar suka fara tafiya.. Karka sake bakina ya furta kalma mara Dadi akanka,,bazan zuba ido ka tare da wannan yarinyar ba,,tsayawa mashkur yayi yana sauraran mummy yaji daddy yace.. Kaje abinka Nina baka umarni. Daddy na gama fada ya fito a falon,,Mota ya dauka zuciyansa na quna ya tafi gurin mahaifin Yasmeen.. Tinda Yasmeen ta fito take sharara gudu a titi tana driving tana kuka akaha harta kai gida,,a fAlo ta Sami mama sedai bata Biya ta kantaba ta shiga dakinta da gudu hannunta aka,, Kan gadonta ta fada tana kuka tare dajin mahaukacin Kishin mashkur Na taso Mata.. Wacece wannan taji ana Magana da Wanda takesa ran yazama mijinta nan da wata biyu kachal,,idan ko San mashkur take tabbas itace ajalin ta. Tana cikin tinani taji mama Na Magana akanta,,ke Yasmeen lafiya kika dawo Kina kuka badai wani abu ya samu mashkur ba.. Da gudu Yasmeen ta Tashi ta fada jikin mama tana cewa mama,, Watace watace,,kimin magana kin zauna Sai Kiran wata kike,,kodai mutuwa yayi,, girgiza kai Yasmeen tayi tana cigaba da kuka,,to kodai cewa yayi yafasa aurenki???? Comments &share Momn sultan ce 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *HANNATU GALADIMA...* *Dan Allah aqara yawan pages,Dan Allah aqara yawan pages,,,Kalmar da mutane dayawa Ke ambato batare da sun tambaya abinda Ke hanani typing dayawa ba,,kusani Nida kaina Ina ganin qoqarina,,Duba da ayyukan dake gabana Amma natsaya Ina farantamuku Rai Duk Dan kuji Dadi..* *Dan Allah masu kirana a waya kusan irin abinda zaku gayamin Ko tambayana,,niba Matan aure nake fadakarwaba,,sedai Ina rubuta labari Wanda Zaki dauki darasin Zaman takewar aure da al'umma tare da gyara kuskuren da muke aikatawa,,masu min chogen Kira Dan Allah kudena kibari saikin cika waya da kudi kafin ki Kirani,,momn sultan data kawai take ajiyewa a waya Bana ajiye kudin kiranku,, nagode* 2⃣3⃣&2⃣4⃣ Cikin kuka Yasmeen ta Bude baki da kyar tana Magana" Mama mashkur ne ya kawo wata gidansu Sai kuka ya qara zuwa Mata takasa qarasa,,nan da nan hankalin mummy yaqara Tashi,,jikinta ta janyo Yasmeen tana gogemata hawaye.. Kinga Yasmeen kibude baki kigayamin abinda Ke faruwa kafin abbanki dayawo ya safkemin kwandan masifa akaina.. Mekika ji a gidan Basu?Ko Wani ya gayamiki Magana mara Dadi?? Mama ba haka bane,,tinda naje gidan Naga hankalinsu a tashe musamman ma Shi mashkur,,mama Seda daddynsu ya dawo mummy tace Wai kirana tayi koni zefi gayamin gaskiyar Magana,,Sai kuma tayi Shiru takasa qarasawa Jin Wani qatan Abu ya maqale Mata a maqogoto.. Gaskiyar Magana akan me??mama ta tambaya tana kallan yadda Yasmeen Ke qoqarin hadiye saliva yaqi tafiya sabida tsabar kishi.. Dasauri mama ta Bude fridge ta dauko Goran ruwa tafara ba Yasmeen,,Dan kadan Tasha sabida dacin dataji yayi Mata a baki ta kauda kai Ranta a bace.. Inajinki Yasmeen cigaba da Magana,,gaskiyar Magana Akan wa??? Mama Wai Akan aljanar yarinya,,Sai kuma ta fashe da kuka tana cewa,, wallahi mama banasan kowa ya kusanci mashkur menene hadinsa da wata Har mummy takesan yafadi gaskiya,,mummy Ina tsoran kada wata tace tana sanshi Dan wallahi Bazan Iya Bude Ido Naga mashkur da wata mace a matsayin budurwa ba... Ajiyar zuciya mama ta safke tana kallan yadda Yasmeen ta birkice Mata tana sumnatu,, girgiza kai tayi tana mamakin irin wannan mahaukacin Kishi da Yasmeen take Akan mashkur Duk da itama tasan soyayyar dake tsakaninsu,,Amma be kamata ta riqa irin wannan Kishin ba,,Dan kuwa namiji mijin mace hudu ne.. Gyara Zama tayi ta janye Yasmeen a jikinta tare da gyara Mata Zama ta yadda zasu fuskanci juna,, muryar mama a shaqe tace" Yasmeen,, Yasmeen Bata Iya amsawa ba Saima safke Kanta qasa datayi sabida yadda yake saramata,,cigaba da Magana mama tayi tana shafa Kanta.. Yasmeen kefa 'ya mace ne,,bekamata kina Abu irin na jahilan Mata ba,,Ko haka kikaga inayi agidanan,,kasa Magana Yasmeen tayi Saima turo Dan qaramin bakinta gaba tayi .. Nan mama tacigaba da magana saunawa kike ganin manyan Mata Suna zuwa gidannan mahaifinsu Yana Duba lafiyarsu? Shiru tayi mama ta daka Mata tsawa,,waiba dake nake Magana ba,,bakinta Na rawa tace,, Ba adadi,, to Amma Ke Daga Jin an ambaci Sunan yarinya Sai dagawa kanki hankali Nima ki nemi dagamin. To wallahi ki Maida hankalinki kafin....mama Bata Iya qarasa maganan ba ganin yadda Abba ya shigo ranshi a mugun bace,,Jin yadda mama tayi Shiru takasa qarasa Magana yasa Yasmeen tayi saurin dago Kanta a hankali ganin Abba yasata Tashi a guje ta fada jikinsa tana kuka tare da makerketa.. Hannu biyu Abba yasa ya rungumeta Yana shafa bayanta,, Wayyo Allah abba,,Abba mashkur ne" bakin Abba a Bude yace au kema ya gayamiki Kenan.. Dago kai Yasmeen tayi kafin tayi Magana mama tace.. Sannu da zuwa abban Yasmeen,,yakamata ta zauna ka huta kafin tafara yima shirmen nata.. Ba shirme Yasmeen tayi ba,,tabbas abinda ta gayamiki gaskiya ne Domin ko mashkur ya daura aure da wata jinjiran yarinya Kamar yadda mahaifinsa yake gayamin yanzu shiyasa Na Tashi a office,,Ko bakiga lokacin tashina Beb...kasa qarasawa Abba yayi ganin Yasmeen Na neman zubewa a qasa,,numfashinta na barazanar daukewa.. Kafin yayi Wani Abu harta zube qasa summama,,salati mama tasa tayi kansu da gudu tana kwala Abu me aiki Kira,,Abu kawomin ruwa,,kafin Abu tazo Har Abba yayi Kanta yana Bata taimakon gaggawa a matsayinsa na babban likita me fada Aji a wannan qasar.. Baki yasa cikin hancinta Yana hura Mata iska,,Seda ya Dade Yana Bata oxygen kafin Yasmeen ta amsa,,da kuka ta farka tana kallan Abba tace... Abba dagaske mashkur yaci amanata ya yaudareni,,Abba bantaba ganin baqar Rana irin Yau ba,,Abba wacce shegiyar yarinyace tayimin shigar sauri? Yar uwan waye a fadin duniyar nan? Shiru Abba yayi Dan yasan Yasmeen zatayi fiya da haka indai Akan mashkur ne.. Abba kayi Shiru Baka gayamin ba,,wallahi Abba sainayi maganinta Saina zame Mata dakalin majina,,Saina sa mashkur ya zame Mata hawainiya ta yadda zata kasa gane kanshi da gindinshi Abba Saina.... Dakata Yasmeen Wai Kishi haukane Zaki Samu agaba kina wadannan maganganun Ko Kunya bakiji a matsayinki Na 'ya mace Ko bakiga yawan Matan Duniya ba,,Idan akace kowanne namiji mace daya Ze aura Ai sauran sun Shiga uku,,Bama su kadai ba Harda iyayensu da 'yan uwa koke bakiga sauran kanninki Mata b,,tsawar da daddy yayi ne yasa mama tayi saurin Hade bakinta tana kallanshi... Dakata ummu Yasmeen Idan Ke baki damu da itaba Nina damu,,aure fa saurayin dazata aura yayi Amma Kika rufeta da fada saikace bakisan ciwan 'ya mace ba,,kokin manta ance ciwan 'ya mace Na 'ya mace ne. Ba haka bane abban Yasmeen Sai yaushe Zaka fara Gaya Yasmeen gaskiya,,yaushe Zaka fara nuna Mata bakomai kake nema kake Samu ba,,bafa abinda muke tsarawa kanmu muke riskaba,,face abinda Allah ya tsara mana.. To anji Malama yanzu Zaki fara wannan wa'azin naki Na banza da Wofi,,Idan kincika Ke malamace meyasa baki fara zuwa tashar arewa 24 kina fadakar da Mata ba... Kuka Yasmeen tasa tana rirriqe Abba tace,,Abba Dan Allah kayi Wani Abu wallahi Bazan Iya Zama da kishiyaba,,Abba waye ubanta?? Murmushi Abba yayi Jin tambayarta ta qarshe yace,,kwantar da Hankalinki Yar albarka,,ubanta ba Wani bane mace me yawo a daji Yana bi Lungu da Sako Yana kiwan shanu da Saida nono a qarshe Mota ta malkadesu suka Mutu shida uwarta,,Sai kuma yayi dariya irin tasu ta manya kafin ya dawo da kallansa inda take kwance a qasa"yace kitashi inasan Magana dake.. Kasa Tashi tayi mama Ko Dan haushi Bata bi takantaba Duk da itama Taji haushin auren da mashkur yayi.. Abba Da kanshi ya Daga Yasmeen ya zaunar Kan kujera,,ruwa ya dauko me sanyi yabata Tasha.. Nan yacigaba da Magana,,'yar lele ki kwantar da Hankalinki wannan yarinya ba 'yar kowa bace Yar matsiyatace Wanda suka kasa riqewa suka ba mashkur sadaka,,basuyi Duba da inda zasu kaitaba.. Shikenan sausu Rasa wazasu ba sadaka Sai mijina,,Abba Zan Mutu wallahi,,hannun Abba ta kama ta Dora a saitin zuciyarta tace,,Abba ka taba Kaji yadda zuciyana take bugawa kama zata fado Abba Kaine gatana ka temakeni ya saki wannan yarinya.. Kiyi hakuri 'yar Lele Nina yanke hukuncin Hana mashkur aurenki,,kiyi hakuri nasan Zaki Samu Wanda ya fishi,, Bakin Yasmeen Na rawa tace ah ah Abba Bazan Iya rayuwa ba mashkur ba,,Jinina da nasa dayane munzama hanta da jini,,Abba tayaya kake tinanin za'a raba hanta da jini Kuma su rayu??? Jikin abbane yayi sanyin ganin yadda Yasmeen ta kidime ta rikice ta gigice tana Magana kama wadda Tasha kwaya.. Sabuwar tsanar iyayen nijlah ne ta tsirga masa harya kasa Magana ya zuba Yasmeen Ido Yana mamakin yadda ta zurfafa a cikin soyayyarsa.. Abba kayi Shiru Abba ka taimaka ya saketa inyaso saimu Basu kudi ta Kula da rayuwarta Abba ka ceci rayuwana.. Surutai Yasmeen ta riqayi marasa Kan gado Hakan ba qaramin haushi Yaba mama ba,,sedai ta godewa Allah dayasa ba Kowa a falon Daga ita Sai Abba. Abba ko ranshi inyayi dubu ya baci,,ganin yadda 'yar Lele take sumbatu yasashi kama hannunta ya nufi dakinta da ita,,Duk Taku saiya Mata sannu Yana qara Bata hakuri... ********* Dakyar ya Iya juyowa Yana Kallan mummy Sai kuma yasaki hannun nijlah ya tako Har zuwa gabanta ya durgusa Kan gwaiwoyinsa tare da Hade hannunsa biyu,,idanunsa na hawaye.. Dauke Kanta mummy tayi Dan bataso soyayyarsa ta tauye Mata nata haqqin Har Taji ta amince da tafiyansa Duk da yasani zuciyarta bazata taba Lamunta da Hakan ba... Qara rarrafowa yayi cikin kaduwar zuciya da fargaba yafara magana"mummy Dan Allah kiyi Karki juyamin Baya,,mummy fishinki masifane a gareni,,mummy karkisa nafada cikin fishin mahaliccina,,mummy nijlah matatace Kuma amana,,Bata Dan gata balle Dangi a kusa,,mummy Koda Suna kusa Na tabbata Basu da abinyi,,Ke mahaifiyace.. Nijlah marainiyace shiyasa nakesan taimaka Mata,,Amma kiyi tunani Idan Har baki yaddaba nizan hakura da nawa farin cikin nayimiki biyayya a matsayinki na uwa.. Yana gama fada ya Tashi beko jira amsar mummy ba ya kama hannun nijlah dake rakube jikin Kofa tana hawaye,,sedai yakai jikin Kofa ya Dan risina yace.. Yaya,, aunty lateefah Saida safe,,Yana gama fada Yaja musu kofa.. Yana fita mummy tasa kuka tana cewa kungani ko,, mashkur ya tafi shikenan sun kangaranmin da yaro ya Shiga Wani Hali,,Ko rantsuwa nayi baza kaffaraba Akan surkullensu Na Fulani sukayiwa yarona.. Hakuri su lateefa suka riqaba mummy harta Dena kuka,,nan ta kwanta tana Nishi Sama Sama tare da tinanin abinyi.. Mummy Dan Allah kiyi hakuri Karki Bari hawan jini ya kama mana ke,,Idan Wani Abu ya sameki wallahi Saina tada hankalin kauyen kankan gaba dayansa cewar Yaya cikin tashin hankali... Mummy abin yazo da sauqi tinda yabaki zabi,,mu Kuma zamuyi masa zami mafi dacewa dashi,hakane lateefah shiyasa nakeso mummy ta kwantar da hankalinta,,da dadan kalamai suka riqa bin mummy Har bacci ya dauketa Bata Sani ba.. Mota yasa nijlah Shima ya Bude ya Shiga,,tinda suka fara tafiya nijlah take kuka tana qara qanqame jikinta,,hannu biyu mashkur yasa ya janyota jikinta,,nan ya kwantar da Kanta bisa cinyanshi Yana shafa lallausan gashin kanta tare da tuqi da Dayan hannunsa,,Duk da yadda yamata Bata Dena kuka ba Saima qara sautin kukanta tayi tana Kiran kaka,, sosai yakejin kukanta Har cikin zuciyarsa Dan haka yayi qoqarin dakatar da ita,, Kiyi hakuri kinji amaryar mashkur,,indai Ina tare dake Babu me qara tabamin Ke,,turo baki tayi tana kuka tace.. To to ba agabanka wannan mutumin yayi cilli Dani ba,,Kuma aka zageni hadda zagin Malam Duka bakayi Magana ba,, Karyar da murya yayi kama Yana Magana da Babbar budurwa yace,,Kuma shine abin kuka,,Shiru tayi tana qoqarin janye Kanta yasa hannu ya riqe Kan Yana murmushi,, shikenan kiyi hakuri bazasu qaraba,,kema Daga yanzu Idan ana tambayan matata kidena cewa gani,,koke bakisan Kunya irin Na Fulani ba,, Murmushi nijlah tayi Har tana boye fuskanta a cinyanshi tace,,Toba kai bane Idan ana tambaya Sai kayi Shiru bakasan Gaya,,Amma Idan ka Gaya Ai Dai Bazan ce gani Bako.. Dungurinta yayi yace oh bazaki Dena fadaba Kenan? Daga masa kai tayi alamar eh,,zaro Ido mashkur yayi tare da kewa lalala Ashe Ko Zan hadaki da Karan gidana tinda bakijin magana.. Wayyo Allah kado nadena,,Bazan qaraba,,kin tabbata dasauri ta Daga masa kai idanta taf da hawaye.. Dungurinta yayi Yana cewa kedai kinji Kunya baki da aiki Saina kuka,haka suka riqa tafiya Yana tuqi Suna hira.. Karfe 5 Na yamma mashkur ya isa Saban gidan daddy Wanda ya sha gyara kama da mutane a ciki,,tinda suka fara Shiga nijlah Ke kukan yinwa Dan ita Bata kallan gidan takeba sabida yinwan dake damunta Dan ma Tasha ruwa a toilet din mashkur lokacin data Shiga yin fitsari.. Daya Daga cikin bedroom ya ajiyeta Yana kallanta,,amarya Zaki fara wanka kafin kici abinci.. Badan taso ba ta Daga masa kai,,nan ya fara Dube Dube abinda zata Shiga wanka dashi be gani ba,,dasauri ya fita ya Shiga Wani Dakin,, wardrobe ya Bude nan ya dauko Saban towel dinsa daya ajiye kwanakin Baya ya dawo Dakin da nijlah Ke zaune tana rarraba ido.. Tana ganinshi ta Tashi da gudu tazo bakin qofan tana cewa,,kado gaskiya ka Dade nan gaba tare zamuna fita Dan gaskiya tsoro nakeji.. To shikenan yanzu Dai amsa wannan ki daura muje ayi wanka.. Amsa tayi Sai kuma ta kasa cire kayan jikinta,,hannu yasa ya janyota jikinshi yafara rabata da kayan jikinta,, girgiza masa kai tayi tana cewa kado bafa kyau babba yaga jikin mutum.. Nasani kokin manta Ni mijinkine,,lah mantawa nayi Amma ka barshi nagode nizan cire dakaina,, murmushi yayi Yana cewa saikace ta Iya wankan Toni Bazan Bari kiyi jiqa jiqaba,,kizo kinamin doyi a Daki.. Dire diren qafa nijlah tafara tana kukan shagwaba,Ni Allah Bana doyi,,gwalo mashkur yayi Mata tare da kashe Mata Ido daya.. Binshi tayi da gudu tana San kamashi suka riqa zagaye katan falon.. Shi Yana dariya ita Kuma tana masa kukan shagwaba lolxx... Yawan comments yasa na muku typing Akan lokaci,,fatan zakuyi wanda yafi Na jiya.. *Comments & share* *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *SHAFA'ATU UMAR* 2⃣5⃣&2⃣6⃣ Be Bari ta kamashi ba Saida yaga alaman gajiya a tare da ita,,ga yinwa dake faman zaliganta,,nan ya fada saman bed Yana Mata gwalo.. Kuka nijlah tasa hadda hawaye tabishi Har Kan gadonta tana Dukan qirshinshi tare da turo Dan karamin bakinta,,kallanta ya tsaya Yana Yi tare da aiyana irin soyayya da zasu gudanar a lokacin da komai ya daidaita,,jiyake ajikinsa nijlah ta gama Zama komai nasa,,Duk kuwa da kankantar shekarunta Hakan Baze hanashi hutawa da matarsa ba,,sedai Wani bangare na zuciyarsa na hanashi aikata hakan tare da tinamasa dasha Abar kaunarsa Yasmeen.. Ganin yayi shiru Yana tinani yasa nijlah ta hadiye kukanta sakamokon Jin cikinta Na murdawa,,kallan mashkur tayi Sai kuma ta dauke Kanta gefe tana cewa. Dan birni Dama ba'a Cin abinci anan,,nifa yinwa nakeji,tafada cike da yarinta,,kafin mashkur yayi Magana nijlah ta kama hannunsa,,a hankali ta Daga rigarta ta Dora hannun a saitin cikinta tace.. Taba Kaji yadda cikina yake juyawa,, Allah ciroma yake Kira.. Mashkur be amsataba Sai dariya daya saki Yana Kallan ta,,shagwabe fuska tayi,,idonta taf da hawaye,,kinga Karki Bata hawayenki,,yanzu zakici abinci me Rai da lafiya irin wanda baki taba Ciba kinji amarya.. To ai Baka Bani ba,,Sai gafara sa kakemin banga qaho ba" Ahhh,, inye amaryar tawa haka ta Iya magana,,rufe Ido nijlah tayi tana boyewa a bayanshi,,nan ya Tashi ya dauketa ya Shiga toilet da ita,,Saida ya ajiyeta kafin ya fito dauko towel.. Nijlah Na ganin ya fita tayi saurin cire kayanta tare da tinanin inda ruwa Ze fara zuwa,,Kalle kalle ta fara tana dube dube Aiko idanta ya safka Kan Dan qaramin bahon wanka dake cike da ruwan dumi.. Murmushi tayi tana cewa kai kaga ruwa saikace Na wankan mutum 10,,soso ta dauka ta Shiga neman sabulu,,ta jima tana nema Bata gani ba Sai can ta hanqi shaving cream,,Da sauri ta dauka tare da budeshi shi Bata" Bata lokaci ba gurin matsashi jikin Soso tafara gogawa a jikinta,,ganin Baya kumfa ta qara zuba Wani,me yawa Wanda yafi nada.. Tana cikin wanke jikinta dashi Taji mashkur ya saki salati,,bayanta ta juya masa tana turo baki.. Sarai ya Ganta Amma saiya nuna bega abinda take ba,, dasauri ya qarasa kusa da ita ya amshe sosan hannunta,,ba musu ta bashi tana bashi tasa hannu biyu ta rufe 'yan qananun nononta da zuwa yanzu suka Dan fara fitowa.. Duk yadda yaso danne dariyarsa Saida yayi me isarsa kafin ya dauketa ya Saka cikin bahon wanka,,ruwa yasa ya riqa wanke shaving cream din Har Saida ya fita kafin ya chanja ruwan yafara yimata wanka dashi,,kuka tasa tana cewa ita ta Iya Amma Duk da haka mashkur be kyale taba Har Saida ya gama wanketa tas,,Yana gamawa ya sake dauko liquid soap.. A hannunsa ya matsa ya qara janyota jikinsa,,a wuyanta yafara gogawa ahankali harya safka Kan Yan nonowanta Yana shafa liquid ajiki,,ba qaramin birgeshi boobs din nijlah sukayi ba Dan haka ya shagala gurin shafasu Yana lumshe Ido,, nijlah Bata kawo komai ba,Dan a tinaninta wanka yake mata,,Seda ya gaji Dan Kashi kafin ya qarasa yimata wanka a mugun galabaice ya nadeta a towel ya dauketa,,Kan bed yayi Mata masauki Yana karemata kallo,,mamakine ya ida cikashi ganin yadda hips dinta yake tsaye komai Na jikin nijlah yayi masa,,yasani zuwa gaba saita kere dukkan yammatansu na birni lolxx. Man ya dauko ya shafe Mata jiki dashi kafin ya tsaya ya kallanta,, murmushi tayi tana cewa Dan birni Dama ka Iya yima babba wanka hadda shafa Mai,, mashkur be Iya Magana ba Sai Daga Mata kai dayayi Yana cewa,,ki zauna yanzu zanje na dawo,, girgiza masa kai tayi tana qoqarin yin kuka yace.. Idan Kika Bari wannan hawayen suka zubo Bazan baki abincin ba,,kokin manta Nida Ke yinwa mukeji,,Daga masa kai tayi Dan bazata Iya Magana ba sabida tsabar tsoro,,Toki kwantar da Hankalinki Babu abinda Ze sameki,,koba yanzu kika gama Kiran kanki babba ba,,shiru tayi tana kallansa.. yanzu Zan dawo,,muryanta Na rawa tace to.. Dasauri ya fita Yana murmushi,,beyi Nisa da gidaba ya tsaya a Wani restaurant ya musu takeaway,,Yana fita ya tsaya Wani shago ya Sai Mata kananun Kaya da manyan hikabai.. Tinda ya fita nijlah ta zuba kofa ido,,tin tana tinananin dawowanshi harta fidda Rai,,gengedine ya fara daukanta har bacci barawo yayi nasaran dauketa gaba daya.. Tinda ya dawo yake sauri a haka harya qarasa shiga dakin,,kwance ya ganta daga ita Sai towel,,gaba daya towel din yagama yayewa baka gani komai Sai santala santalan cinyoyinta farare tas dasu,,ido ya zuba Mata Yana tafiya,,ahaka harya qarasa kan gadon,,a hankali yake daga qafafunsa sabida nauyin da sukayi masa.. Besan sanda yasa hannu Yana shafa cinyantaba,,saijin magananta yayi tana ture hannunsa tace.. Kado kakafa tace ba kyau.. Murmushi yayi Yana sosa kai sabida kunya yace,,sanko Kichi abinci ko har kindena Jin yinwan.. Dasauri nijlah tace ah ah tana Tashi zaune. Hannun ta ya kama suka safko qasa ya,, takeaway guda ya bude tare da saka cokali guda biyu. Bismillah mana,Naga kin zuba abinci ido kina kallansa,,ko har yinwan ta tafi,,turo baki nijlah tayi tana nuna Dayan takeaway dake gefensa,,hannu yasa ya yaqara janyosa Yana nuna Mata Wanda ya bude.. Kici wannan idan baki qoshiba Sai a bude wannan ko,,cike da shagwaba nijlah tafara girgiza kai,,ni ah ah,,ni ni tuwan dawa nakeso.. Dariya mashkur yayi Yana kallan kwayar idanta,,ita dinma Shi take kallo bakinta a gaba,,hannu yasa ya doke bakin a hankali Yana cewa,,daga yau irin wannan abincin zakina ci,,bake bacin tuwan dawa Sai ranar da kika kaima kaka ziyara,, wannan akeci anan,,ya fada Yana nuna takeaway dake gefensa.. Beyi aune ba yaga nijlah Na rawa hadda juya duwawu,,baki ya saki Yana kallanta tare da sauraran abinda take fada.. Yeeeeh nima nazama 'yar gata,,kaza ya zama abincina,,tini nijlah ta maida abin waqa,,abinka da 'yar kauye lolxx.. Murmushi Kawai yayi Yana cewa idan kingama saiki zo muci abincin,,rawanta ta cigaba dayi ganin Bata da niyyan zuwa mashkur yace.. Shikenan ni Zan cinye Kazan,Naga alama bakici,, nijlah najin haka tayi saurin dawowa kusa dashi tana Jan takeaway.. Yaya haka,,ki ajiye muci,, Allah bazan ajiye ba Naga kaci rabanka,, wannan nawane.. Riqe baki yayi Yana kallanta,,bece komai ba ya kyaleta,,itako tasa abincin agaba tana chi tana waqa" Haka Kawai kaka zatamin baqin ciki da tinin ana bani tuwo yanzu ko nazama 'yar gata irin abun Mai gari.. Shi Dai mashkur kallanta Kawai yake Yana murmushi,, nijlah Bata ajiye abincin ba saida ta cinye tsaf kafin ta janyo Dayan takeaway Shima saida ta cinye duka kafin tayi hamdala... Bayan ta gama mashkur ya zuba tagumi Yana tinanin yadda zasu qare da mummy dafe kansa yayi daya Tina da Yasmeen,,lokaci guda bugun zuciyarsa ya qaru,,jiyake beyiwa Yasmeen adalci ba,,bisa ga irin soyayya da suke,,lokaci guda yaci amanarta ya saka Mata da Kishiya,to kishiyamana koma yace ta wuci Kishiya.. Sosai ya shiga tinanin nijlah ko har bacci ya dauketa.. Tinda Abba yakai Yasmeen daki ya kwantar da ita Yana Bata hakuri tare da yimata alqawari iri iri,,be baro dakinba saida yaga bacci ya fara daukanta,,Yasmeen Na ganin fitan Abba tayi saurin Tashi tana hawaye hannunta dafe da zuciyarta ta janyo wayanta.. Number mashkur tayi dealing tana hawaye zuciyarta Na qunu.. Mashkur dake zaune gefen nijlah yakasa bacci ga tinanin Yasmeen ya addabi zuciyarsa sedai baze iya kiranta ba sabida sanin tsananin Kishi nata yaji wayarsa Na ringing. A hankali ya daga idansa dayayi masa nauyi ya Dora kan kan wayarsa number daya gani ce tasashi firgita tare da wintsilowa kasa.... Inajin dadin yadda Luke bibiyar labarinnan duk da ba kullum yake zuwa muku ba,,kuyi hakuri ina fama da rashin chaji.. Yawan comments yawan typing... Comments & share.. *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MMN MAHMUD....* 2⃣7⃣&2⃣8⃣ Dakyar ya iya tashi ya zauna gefen bed,,zuciyarsa a tashe,,be iya magana ba sai Jin muryar Yasmeen yayi cikin Kuka,,baby dole Ka kasa amsani,,sabida irin abinda Ka aikatamin,,nayi mamaki sedai ina fatan hakan yazamamin mafarki,,baby Dan Allah Kada Ka gaskatamin wannan bakin labarin dake Neman tarwatsamin zuciya,,kukane yaci karfinta Dan haka ta saki abunta tanayi ba kakkautawa.. Jin kukanta yake kama ana diga masa dalma a cikin zuciyarsa ganin bata da niyyar denawa yashiyin karfin hali ta hanyar hada dukkan nutsuwarsa tare da daidaita numfashinsa bakinsa na rawa yafara magana,, Yasmeen Dan Allah kidena wannan kukan ki saurareni.. Baka da abinda zaka gayamin baby kawai kagayamin karyane abinda naji,,kasani natsani kishiya bazan iya hada soyayyarka da wata ba,,watan ma 'yar sadaka,,kuka ta cigaba dayi shiko yayi zuru Yana sauraranta,,seda tayi kusan minti biyu kafin ta cigaba da magana.. Baby kayi Shiru,, Dan Allah kace karyane,,wallahi Zan mutu Ka tausayama rayuwana,,baby kasan Yadda nakeji akanka,,Ka sani ko kawata banyadda ta gaisa da kai ba muddin akace da haske a gurin balle har na Bari aganka da Rana,, sai gashi duk Yadda nake tattalinka Saida Ka daukomin abinda ze zama ajalina.. Sai yanzu mashkur ya iya bude baki a hankali yace" akul dinki Yasmeen Kada naqarajin irin wannan maganar,,tsakanin keda nijlah babu Wanda zeyi ajalin wani,,fatana Ku zauna lafiy.. ... Yasmeen bata Bari ya qarasa magana ba tace,, Kai dalla rufemin Baki,,mugu azzalimi,,Wanda besan darajar soyayya ba,,Ashe zaka iya bude baki ka gayamin irin wannan maganar,,nayi mamaki sedai hakan dakayi ya nunamin Kai cikakken mayaudarine,,kuma maci amana.. Yasmeen kiyi hakuri ki fuskanci magana ta,,banayi Danna qona ranki kodan kiyayya ba,,wallahi,, Dasauri ta katseshi wallahi me,,nidai kawai Ka cuceni Amma bakomai nasan abinda zanyi,, Pls Yasmeen karkice haka,,yanzune Zan gane irin soyayyar da kikemin,,kiji tausayina karki Bari tashin hankali yayimin illah,,wallahi har yanzu inasanki babu abinda ya chanza a soyayyar ki,, haryanzu kina cikin zuciya tah.. Kukan da Yasmeen take ba bata damar Jin abinda mashkur yake cewa ba,, tari ta Shiga yi tana cewa nidai Ka yaudareni kodan kasan bazan iya rabuwa da Kai ba,,shiyasa kakemin irin wannan,,ba haka bane Yasmeen Dan Allah kidawo cikin hayyacinki,,nizan zo har gida muyi magana.. Ba wani magana da zamuyi,,sai yanzu na gane abinda yasa kaketa daga maganar aurenmu Ashe 'yar matsiyata masu yawo a jeje kake Neman daukomana... Dafe Kai yayi ya kuma kasa magana,,Banda faduwar gaba babu abinda yake,,dakyar ya iya magana Yana cewa,, shikenan kema ki dagamin hankali kamar Yadda mummy tayi ni Dama nasan,,kasan me baby.. Shiru yayi Yana sauraranta batare da yayi magana ba,,haka Yasmeen ta zage ta riqa zazzaga masa masifa tanayi tana kuka,,be iya amsataba Saima hakuri ya riqa bata yanasan kwantar Mata da hankali danshi bega laifintaba,,yasan anyimata abinda zatayi fiye da hakan.. Tana magana masifa ta katse Kiran tana cewa kuma wallahi karka sake qafarka ta sake takowa gidanmu,,kabari idan na mutu saikazo gaisuwa kaida 'yar sadaka.. Tinda Yasmeen ta kashe wayan mashkur yakasa zaune ya kasa tsaye Banda zagaye dakin babu abinda yake,,babu abinda yafi daga masa hankali illah magananta na qarshe,,Kada Ka sake qafanka ya sake taka qofar gidanmu,, dafe kansa yayi Yana cewa tome Yasmeen take nufi,,ina wallahi baze yiwu ba,,dake nasaba sai yanzu sabida qaddara ta samemu zaki gujeni,, wannan wanne irin masifane,,hannu ya daga Sama Yana addua,,ya Allah Ka kawomin dauki,,yafada idansa taf da hawaye... A hankali nijlah tafara bude idanta harta budesu gaba daya ta safke Kan mashkur dake saune kama mutum mutumi,,kallan idansa tayi taga Yadda hawaye ke rige rigen zuba,,dasauri tasa hannu tana goge masa,,tare da girgiza masa Kai.. Kayi hakuri Dan birni,,babba da hakuri aka sanshi,, murmushi yayi tare da goge hawayen yace,,ba kuka nayi ba,,harkin tashi a baccin?? Hannu nijlah tasa ta gogo hawayen tana Wasa dashi a hannunta,,Dan birni wannan menene,,bazan hanaka kukaba Dan Naga wannan qatuwar matar Zata iya zaneka,,duba da Yadda take zaremana Ido,,nasan itane tazo ta dakeka ko??? Bata fuska yayi ransa a bace yake kallanta,,Baya tafaraja tana bashi hakuri, Zonan yafada fuskanshi da muryanshi babu alamar Wasa yace" Bana gayamiki mummy itace mahaifiyataba,,amma shine kike maimaita abinda na hanaki?? Dan Allah kayi hakuri wallahi na manta kuma ni bazan iya fadar sunan ba,,sedai idan Ka Yadda Zan riqa cemata baba,.. Banyadda da wannan sunan ba ki Fadi Yadda kowa yake kiranta dashi idan ba hakaba Saina zaneki,,tinda baki da kunya.. Turo Baki tayi tana cewa to,,shiko yagama kulewa Dan haka yasa hannu biyu ya fizgota ta fada faffadan qirjinsa,,niyyan hukuntata yayi Amma Jin kukanta yasashi rungumeta Yana rarrashinta.. Ya ISA haka kiyi Shiru Amma karki qara ina miki fada kina turomin Baki,,Shiru tayi tana cigaba da kukanta,,au bazakice toba Saina kaiki gurin Wancan Karan.. Dasauri nijlah tace to tana qara shigewa jikinsa,,wani Iri mashkur ya riqa ji ganin haka yasashi janyeta,,hannu yasa ya dauko ledar kayan daya siyo.. Riga da wando ya dauke green and orange ya ciresu a Leda Yana kallanta,,safke Kai qasa nijlah tayi tanajin ba dadi a zuciyarta,,gani take kama ita ta sashi cikin damuwan dayake ciki.. Zokisa wannan yafada Yana miqa Mata hannu,,ba musu ta tashi ta qarasa inda yake,,beyi magana ba yasa hannu yafara janye towel din dake jikinta,,tinda yafara janyeshi hankalinsa yafara tashi,,lokaci guda yafara hade cinyoyinsa tare da matse joystick dinsa.. Be Ida rikidewa ba Seda yagama zareshi gaba daya,,qugunta ya riqa kallo Yana hadiye yawu,,besan lokacin dayasa hannu Yana shafawa ba,,Sai ji yayi nijlah ta riqe hannunsa tana cewa,,kado kaga rigan sakamin nakasa Sawa.. Kunyace ta kamashi sedai ganin yarinyar Bata gane ba,,yayi hamdala yasa hannu ya dauko wandan rigar,,muryarsa a sarqe yace,,Daga qafa kisa wandan,,dire diren qafa tafara tana cewa Ai Dai Riga Ake sawa kafin Wando Kuma Ni wannan kayan sun matseni,,Nika daukomin nawa.. Hararanta yayi yace,,Wai ba yanzu nayi Miki Magana Akan yimin musu ba,,kifa Shiga Hankalinki,,hannu tasa ta rufe baki tana bashi hakuri,,ba hakuri Zaki Bani ba,,kidena abinda banaso,,to tace tana hawaye.. Ahankali yafara Samata wandan sedai Jin ruwa a bayansa yashi dagowa Yana kallanta,,hawaye yagani kwance Akan fuskanta nan ya zuba Mata Ido Yana mamakin shagwaba irin ta nijlah.. Be kulatana ba ya fara sakamata wandan Yana tinanin ta yadda Ze saita ta tadena yimasa kukan banza... Bayan yasa Mata wandan ya tayata suka sa rigar Yana qara Janta a jiki ganin yadda jikinta yayi sanyi,,Duk Wani rawan kai ta dena.. Kallanta yayi yaga tazama Abar tausai Dan haka yakama hannunta suka fito falo,,kallo ya kunna Mata Yana cewa zokiyi kallo kafin naje masallaci,,yanzu Zan dawo kinga saimu kwanta kema ki huta,,to tace tana kallan tv.. Tinda mashkur ya tafi masallaci be dawo ba Sai karfe 8:30,, wannan Karan nijlah bataji tsoro ba sabida TV ya dauke Mata hankali,, Yana shigowa ta tashi da gudu tayi kansa tana cewa sannu da zuwa angon nijlah,,ah cewan mashkur Yana riqe baki,,hannu biyu tasa tana rufe Ido,,shiko dariya yayi Yana shafa Kanta a haka Har suka qarasa Kan kujera,,Bayan sun zauna ya Bude takeaway Har guda uku,, gashinan ki zaba biyu naki daya nawa,,nasan Dai wannan Ze isheki,,Daga masa kai tayi.. To zauna kichi,,indai kina abinda ya dace tozan cigaba da shagwabaki Har saikin manta wacece Ke ada,,bangane ba,,Dama mutum Yana manta kanshi,,Sai kuma ta ture abincin tana cewa Nina fasa CI,,tinda Dai mutuwa akeyi,,keni banasan shashanci wakikaji yace Zaki Mutu.. Hawaye tafara tana cewa Toba kai kace Zan manta kaina ba,,Naga Dai Sai mutum ya Mutu yake manta kanshi.. Toba haka nake nufi ba,,Zaki gane watarana,,to tace tana Zama tare da daukan takeaway guda tace,, wannan ya isa banajin yinwa,,dariya yayi Yana kallanta kafin yace Ai baki isaba saikin cinyeshi Duka,,dazu Dana siyo guda biyu Ai hanani chi kikayi.. Murmushi tayi tana cewa to kayi hakuri gobe Saina cinye Ko,,Daga Mata kai yayi yafara Cin abinci Dan zuwa yanzu yinwa hartaci ta cinyeshi.. Cokali biyu ya Iya kaiwa bakinsa,, tinanin mummy ya dawo masa tare da masoyiyarsa Yasmeen,,ture abincin yayi ya dauka waya ya Kiran mummy,,tayi ringing sosai mummy taqi amsa Kiran haka harya gaji ya rubuta Mata text message ya Tura.. Daddy ya Kira suka gaisa nan yafara magana cikin muryar tausai yace,,Dan Allah daddy ka tayani ba mummy hakuri,,wallahi Bada niyya nayi wannan auren ba,,ya isa haka mashkur,,kabari zanyi Magana da ita nasan zata safko,, Daga haka sukacigaba da hira,, nijlah Ko Bata su take ba tana Cin abincinta.. Bayan ta gama ya kalleta Yana murmushi yace,, kinyi Sallah Dana fita,,eh tace tana Maida masa da murmushi,,yauwa Yar albarka haka nakeso ki riqa Sallah Akan lokaci,,sedai inaso kiyimin addu'a a Duk lokacin data kikayi Sallah,, To mezan roqa ma,,Naga kai kasamu komai Baka da Wani matsala,, murmushi yayi Dan ganin yadda nijlah keda wayo komai nata Na masu hankali take indai ba shagwabanta ya Tashi ba,.. Kawo kunnanki Zan gayamiki abinda Zaki roqamin,,to tace tana Tura masa kunnan a saitin bakinsa,,magana ya gayamata tayi saurin qocewa tana yimasa gwalo.. Ta tafi Daki da gudu,,binta yayi suka kwanta,,nan ya janyota jikinsa Yana shinshinata ahaka barci ya daukesu.. Cikin dare yajishi kwance cikin ruwa,,ga Wani irin wari Na Tashi,,hannu yasa ya shafa gurin tare da kai hannunsa Kan hancinsa,,tsamin Kashi yaji yayi saurin Bude idansa Yana cewa badai kashi nijlah tayi ba... Nijlah Ko baccinta take Hankali kwance,,a hankali yasa hannu ya kunna fitila,,Yana ...... Comments & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *AMARYA SURY BABY.* 2⃣9⃣&3⃣0⃣ Haskene ya gauraye Dakin nan yafara Dube Dube Yana mamakin ta inda doyi yake fitowa,,idansa ya Maida Kan nijlah dake baccinta tana qara juyi cikin gudawan daya gama wanke Mata jiki.. Subhanallah badai yarinyarnan kashin kwance tayi ba,, mashkur yafada Yana Duba jikinsa,,gani yayi Duk Kashi ya gama batasa Hatta wuyansa Saida ya Bata ga Kuma hannunsa daya taba lokacin dayaji laima a jikinsa.. Rasa abinda zeyi yayi ya Kuma nijlah Sai qara matsowa jikinsa take sabida jinta cikin sanyi,,tureta yayi ya daka matsawa Yana Kiran sunanta. Afirgice ta farka tana addu'a tare da qanqameshi,,take yaji tausayinta sedai be nuna Hakan ba ya sake daka Mata tsawa a Karo Na biyu yace.. Dama haryanzu kina kashin kwance,,to wallahi Bazan laminchi wannan iskancinba Dan haka diapers zanke Samiki.. Kashi Kuma nijlah ta fada tana qoqarin Tashi zaune" hararanta yayi Yana cewa ah ah Karya nayimiki.. Hannu tasa Taji danshi a jikinta Dan haka ta turo baki tana cewa,, Allah bansan nayi ba nidai Naji cikina ya Murda Daga nan naganni a gona Ina Kashi.. Cike da masifa yace,,Toba a gona kikeba Akan katuwar katifa kikayi,,kinga yanzu saikisan yadda zakiyi damu.. Marairacewa nijlah tayi tana Hada hannunta tace,,wallahi bansan yadda Zan gyaraba nidai ka temakeni ka wankemin kada cikina ya kumbura,,wallahi tsami yafara damuna, nijlah ta fada tana toshe hanci.. Sabida haushi mashkur besan lokacin daya cire hannunta Daga Kan hancintaba Yana zazzaga Mata masifa.. Shiru tayi tana sauraransa jikinta Na rawa ta Rasa yadda zatayi dashi,,Dan ita Bata Saba Jin irin wannan fadan ba.. Seda yayi shiru Dan kanshi kafin nijlah ta kalleshi tana murguda baki tace,, Naga Dai Duk kaika jamin wannan kashin,,Saida Nace kabani tuwan dawa kaqi kabani kaza da irin wannan taliyan ta larabawa Sai yanzu da haka ta faru Zaka Sani gaba kana....doke bakinta yayi da hannu biyu tare da kama kunnanta Yaja sosai Yana Mata kashedi.. Kinsan Allah Daga Yau Kika qara yimin kashin kwance Saina Miki Duka,,yanzu da a gidan mummy kikayi Yaya zanyi da raina,,Ina kikeso nasa kaina nijlah,,Ke haryanzu baki da wayo??? Idanta taf da hawaye tace kayi hakuri Allah Bazan qaraba,,tureta yayi ya Tashi a hankali Yana Kallan jikinsa,,rintse idonsa yayi Yana me Jin takaicin abinda nijlah ta aikata masa.. Yanzu yaya zanyi? Ta Ina zanfara gyara jikina Dana wannan yarinyar,,Babu shakka Na Hada kaina da aiki indai irin haka ta cigaba da faruwa.. Tinda nijlah taga ya Tashi itama tafara qoqarin Tashi tsaye tana toshe hanci,,kallanta yayi yayi kwafa Yana cewa,,Idan baki cire hannunki a hanci ba Saina wanke Miki fuska da wannan kashin koba Ke kikayi ba,,Zaki Wani rufe hanci kama kama wanine yayi Miki.. Badan tasoba ya cire hannun sedai takasa hadiye saliva,,Yana Shiga toilet tayi saurin binshi,,harya Shiga ya leqo Yana Mata Magana da Ido,,tini ta gane abinda yake nufi Dan haka ta tsaya tsaye Akan gadon tana kuka.. Air freshener ya dauko yafara feshe Dakin dashi Yana sakin tsaki Akai Akai,,Seda yaji tsamin ya ragu kafin ya dawo Kan gadon.. Daga tsaye yafara cire kayan jikinsa,, nijlah Na ganin Ze zare wandansa tayi saurin rufe Ido tana juya masa Baya.. Babban wandansa ya cire ya rage daga Shi Sai Dan qarami Yana kallanta.. Tana Daga tsaye yace,,kicire wannan wandan kafin nayi boll dake,,kazama kawai,,Ni wallahi tinda nake bantaba aiki cikin dare ba Sai akanki,,Yoko jaririya nadauko Sai haka.. Kukanta ta qara volume shiko yayi shiru Yana sauraranta. Zuwa can dabata ta fado masa ganin Bata da niyyar cire kayan yace,, shikenan nizan wuci Dayan Dakin Kinga saiki kwana cikin doyi,,da anjima kare yazo ya cinyeki.. Wayyo Allah kaka dan birni ze,,kifa denamin ihu Ko bakisan da makoftaba,,salan suyi tunanin satoki nayi"' uhmn uhmn Toni ka ciremin kayan Allah Bazan Iya tabawa ba.. Mamakine ya kamashi ganin yadda ta zage tana kuka takuma Qi taba jikinta ita a dole kyankyami takeji.. Babu yadda ya Iya haka yasa hannu ya cire Mata wandan,nan ya ajiye Kan gadon yasa hannu yajanyota jikinshi nan yafara cire Mata riga,,Yana gamawa ya safketa kasa Shima ya safko,,Gana daya ya tattare bedsheet din da kayan jikinsu ya dauko katuwan Leda yasa ciki,,nan ya Cilla cikin Shara Yana kallan yadda tafara karkarwa sabida sanyi.. Toilet ya Shiga ya Hada ruwa me zafi ya dawo ya dauketa,,cikin ruwan yasata yayimata wanka sosai,,Bayan ya gama Mata ya Bata towel ta daura,,Zaki Iya jirana a waje Nima nayi wankan,, girgiza masa kai tayi tana turo baki.. Banace kidena turomin baki ba,,koso kike Na zuba Miki Ido kinayin abinda kikaga Dama,,a hankali nijlah tace ah ah kayi hakuri.. Bude Mata kofa yayi yace ki zauna anan yanzu Zan fito ba dadewa zanyi b,,Yana gama fada ya Koma ciki yabar anan tsaye tana jin tsoro.. Bayan ya fito ya dauketa suka Koma daya dakin,,shida kanshi ya shafeta da Mai Shima ya shafa,,turarensa ya shafa Mata Yana Kallan yadda tayi Shiru kama ba ita ba,,Kan bed ya Koma hannunsa riqe da nata.. Suna kwanciya bacci ya daukesu,,be Iya tashin asuba ba Sai farkawa yayi yaji Har an idar da sallah,,dasauri ya Tashi ya fada toilet yayi brushe,a gaggauce yayi wanka sabida gajiya dake damunsa Bayan ya gama ya dauro alwala ya fito Yana tsane jikinsa da towel,,kallan Nijlah yayi Yana murmushi tare da Kiran sunanta a hankali.. Wardrobe ya bude ya dauko jallabiya,,nan ya shinfida sallaya ya tada Sallah,,Bayan ya isar yayi addua sosai tare da Neman mafita a al'amuransa.. Nan ya dawo kan gadon Yana tashinta,,ke nijlah tashi mana lokacin Sallah na shigewa.. Uhmn uhmn nika bari bacci nakeji,,Sallah zakiyi Sai ki koma baccin,,kinga nima Shi nakeji.. Kasa Tashi nijlah tayi saima juya masa baya datayi tana turo Dan qaramin bakinta,duk a cikin bacci.. Ganin tana Bata Masa lokaci yasashi fara yamata chakulkuli,,tinda bazaki tashiba ninasan maganinki.. Dariya nijlah tariqayi tana ture hannunsa,,nan ya dauketa ya kai toilet,,harya juya baya da niyyan tafiya yaji takira sunanshi.. Nini ban iya kunna wannan ba,,ta fada tana nuna kan famfo,, murmushi yayi ya kunna mata,,tsayawa yayi Yana kallanta kafin yace to madam Sai Kuma me,, brushe ta nuna masa tana satar kallanshi. Bashida yadda zeyi Dan haka ya dauko nasa ya matsa maclean,,amsa tayi tana boye fuska tace nagode.. Idan kin gama ga ruwa nan Sai kiyi wanka ,,ni ah ah,bayan nayi wanka dazan kwanta,,nifa kaka har fada takemin idan taga ina wanka kullum To suda ba wannan na tambayeki ba,,wanka nace kiyi ko harkin manta laifinki,,shiru nijlah tayi tana kauda fuska,,nan ya fita yana cewa kiyi sauri ina jiranki.. Bata Dade ba ta fito tana turo Baki,,kallanta yayi yaga babu alamun wanka a jikinta, idansa akanta yace,,Amma dai Baki wanka ba??? Daga masa Kai tayi ta kuma qi qarasowa inda yake. Meya hanaki Yi? Kai tsaye nijlah tace,,ban iyaba,, Murmushi kawai yayi kafin ya nuna mata sallaya,, hijabi tasa tayi saurin tada sallah Dan zuwa yanzu tafara gajiya da kallan dayake mata.. Kafin ta idar harya hau kan bed yana bacci yafara daukanshi.. Nijlah kasa hawa gadon tayi Dan tsoro,,nan ta kwanta kan sallaya itama bacci ya dauketa.. ********** Nasir nifa tsoran fita nake Dan wallahi gani nake kama malam ze iya gane wani abu,,dafashi Nasir yayi yana magana a hankali.. Kaga Bello ka kwantar da hankalinka,,ninasan malam baze kawo komai a cikin ransa ba,,tinda dai yana ganina a gari.. To shikenan Nasir Amma fa saika rakani, Tashi Nasir yayi yana kama hannun bello,,kaga tashi muce kafin lokaci ya qure.. A kofar gida suka Sami malam danya kasa zaman gida,,sabida kukan da kaka ta damesa dashi,,yayi rarrashin harya gaji Dan haka ya dawo kofar gida koze Samu sauqin wani abun.. Yana ganin su bello yafara murmushi yana cewa.. Ah ah Muhammad bello harka dawo,,daga masa Kai yayi suka qarasa kusa dashi suka zauna.. Bayan sun gaisa,,Nasir yayi qoqarin sanar da malam abinda ya faru na rashin zuwan bello birni.. Nisawa malam yayi kafin ya maida hankalinsa ga Nasir yace.. Nasir nifa banaji a jikina yarannan mashkur ze wulaqanta nijlah,,jinake kama ze riqeta Amana kamar yadda muma muka riqeta,,duk da cewar mu dole tane,,sedai ina masa zatan alkairi,,idan kuma yaci Amana shida Allah,,Dan ko bamuyi masa Allah ya isaba nasan zata bishi.. Hakane baba to Dama shiyasa mukaga ya dace muzo mu gayama,, Godiya sosai malam yayi musu kafin ya tashi ya shiga gida,,shidin ma karya yayima kaka yace bello yadawo lafiya kuma yaga gidan da aka Kai nijlah Dan Shima anyimasa karba ta musammam. Sosai yakumbo taji dadin labarin malam harta fara sakin ranta daga damuwar datake ciki,,haka ta kwana cikin farin ciki.. ******* Kwana Yasmeen tayi tana fama da kanta ga wani zazzafan zazzabi daya rufeta Banda karkarwa babu abinda take,,ahaka har garin Allah ya waye tana nan nade cikin bargo,,,mama bata iya leqataba sabida haushinta datakeji,,abbane ya fito cikin shirinsa na zuwa office kalllan mama yayi yana cewa.. Hajiya yana ganki ke daya kina karyawa,,ina ita 'yar lelen take?? Tabe Baki mama tayi tana nuna masa dakinta,,Abba be qara magana ba ya shiga dakin,,nan ya ganta kwance cikin bargo dasauri ya qarasa yana janjan bargon tare da kwalawa mama Kira.. Hajiya hajiya,,Baki da hankali Zaki barmin yarinya cikin wannan hali,,da gudu mama ta qarasa shiga tana cewa alhaji lafiya.. Inafa lafiya duba kiga halinda 'yar lele take ciki,,wallahi idan wani abu ya Samu yarinyata sainayi maganin wannan yaran me suffar munafukai.. Kayi hakuri ba laifin kowa bane bace laifinta,,shidin mijintane ko Dan ita kadai aka haliccesa dazatasa irin wannan damuwan,,to wallahi bari na gayamiki,,idan ma kashe kanki kikayi shidai baze fasa abinda yayi niyyaba,,shashasha mara wayo,, Kuka Yasmeen tasa tana karkarwa ta rungume Abba tana nuna mama,,tsawa Abba ya daka mama yana nuna mata hanyar fita.. Fita nace ki fita anan kafin nayi maganinki,,sai yanzu nagane bakya kaunar yasmeen,,ki haifeta da cikinki amma kina nuna mata kiyayya,,kodan ke bakisan zafin kishi ba.. Eh bansani ba,,maganar so kuma sedai ka fadi San ranka Dan ance kaso naka duniya ta qishi,,kaqi naka duniya ta soshi,kuma ni ba qin Yasmeen nake ba.. Kifita nace ko bakiji ba,,fita mama tayi sabida jin ihun na Abba yayi yawa,,mama na fita Abba ya Samu dakyar Yasmeen ta tashi zaune,, nan ya dauka waya ya Kira kanwarsa,, Hello mami,,daga daya bangaren mami tace na'am Yaya,,barka da safiya.. Abba be iya amsa gaisuwa taba kawai yace idan mubeena na gida ki turomin ita yanzu,,to mami tace tana mamakin yanayin dataji muryan Dan uwan nata.. Daga mummy har aunty lateefah babu Wanda ya iya baccin kirki sai kusan asuba bacci barawo ya dauke mummy,,nan aunty lateefah ta zuba mummy ido tana zancen zuci,,tinanin ta inda zasu bullowa lamarin mashkur take taji mummy ta tashi tana cewa ke lateefah yarannan ya dawo.. Mummy wanne yaro? Mashkur Mana,,girgiza Kai Yasmeen tayi tana cewa ah ah be dawo ba,,mummy ta Yaya ze dawo yana tare da wancan yarinyar.. Nidai da Zaki yadda da shawarana,,Allah gwara su dawo ta zauna anan gidan kafin muyi maganinta ta fita da qafanta.. Mummy batayi magana ba tace,,bani wayana,,wayan lateefah ta miqa mummy tana kallan abinda zatayi.. Number mashkur mummy ta Kira tana jinjiga qafa.. Mashkur na bacci wayar tafara ringing,,dasauri nijlah ta bude ido tasa hannu ta dauka wayan,,garin tabe tabe ta amsa Kiran.. Nijlah bata San ta daukaba sai jin maganar mummy tayi tana cewa Kai dan ubanka... Mummy bata qarasa magana ba taji nijlah nacewa Wai waye to bacci me wayan yake.... Comment & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *ALAWIYYA....* 3⃣1⃣&3⃣2⃣ Bacci mummy ta maimaita tare da janye wayan daga kunnanta tana duba number data Kira" Number mashkur ta gani nan ta qara mutsika idanta tanasan tabbatarwa,,shidinne ba wani ba.. Ranta a mugun bace tace,wacce shegiya ke magana? Murmushi nijlah tayi tana qara bude Zara Zaran idanta tace,,Kai amma dai wannan anyi babbar banza,,da girmanki kina zagi sai kace wadda ta Kira wayar danta ko mijinta.. Kasa magana mummy tayi,,Banda kallan number mashkur babu abinda take tana jinjiga Kai,,mamakinta be qareba sai da taji muryan nijlah na cewa,,, Nidai na gayamiki wannan number mijina ne,,karki qara Kira tinda ke..... Wani uban zaki mummy ta saki tana tashi tsaye,,bakinta na rawa tace,, nijlah Dama kece??? Murmushi nijlah tayi jin me maganan ta santa,,Dan haka takasa qasara abinda takesan gaya... Nijlah ni kike zagi,,Dan ubanki,,hannu nijlah ta dora a kasa tana cewa,, Allah ba zaginki nayi ba,,dan Allah Baba kiyi hakuri kwaran kwatsa dubu bansan kece ba... Kuka mummy tasa tana cewa shikenan auta Ka daukomin masifa,,wallahi karatunka be amfanamin komai ba sai tashin hankali,kukane yaci karfinta Dan haka ta katse kiran.. Daddy ne ya shigo dakin Jin kukan mummy ya tsaya a kanta Yana sauraranta" Beyi magana ba Saida yaji ta tsaya da kukanta kafin yasamu guri kusa da ita ya zauna Yana fuskantarta,,cikin kuka mummy tace.. Kagani ko alhaji,,zuba Mata Ido yayi yanasan Jin abinda ke faruwa.. Kuka mummy ta qara saki tana cewa,,yanzu wannan yarinyar me sunan aljanu ta dauka wayana tagama zagina ta uwa ta uba,,har tana cewa wai nayi girman banza.. Bakin daddy na rawa yake tambaya,,wacce yarinyace wannan kuma meya hadaki da ita??? Kaima kasani ba Wanda ze iya cimin mutumchi irin wannan yarinyace da mashkur ya dauko.. Ran daddy bace yace,,Dama ita nijlah har waya gareta" Mashkur fa nakira yanzu shine ta dauka take zagina.. Shikenan kiyi hakuri ninasan batasan Wanda ta Kira ba,,Amma zanyi Mata magana,,wallahi baze zauna da ita ba Kaji harna rantse,,sedai ya zaba koni Ko ita,mummy ta qare maganan tana huci.. Gyara Zama daddy yayi Yana Kallan mummy kafin ya Bude baki a hankali yafara magana" Se yaushe Zan gayamiki ba saki tsakanin mashkur da nijlah,,kokin manta Akan wannan Yar maganar kusan kwana mukayi dake muyinta.. Koma Dai menene Nina haifi yarona Dan haka Dole yabi umarnina eheeee.. Fuskar daddy dauke da murmushi yace,,Nima bance Wani ya Haifa Miki Shiba,,sedai Kamar yadda Allah ya Dora Miki haqqi akansa haka yanzu ya Dora haqqi matarsa akansa,, Cike da masifa mummy tayi Kan daddy,,karka qara cewa nijlah matarsace Dan ni banyiwa yarona aure ba.. Haba hajiya karki nemi ki maida kanki jahila,,nasan kinsan auren mashkur da nijlah ya dauru sabida a gabanki Na Kira Nasir mukayi Magana Se yanzu Zaki tsiro da wannan maganar. Eh Koma Dai menene sakinta zeyi.. Shiya gayamiki Baya santa? Oho Dai nidai Na gayama,,yarinyar da ta gama zageni kana nufin da ita Dana Ze zauna.. Kinga hajiya ki dawo cikin Hankalinki,,ninasan nijlah bazata Iya kallanki ta zagaba,,nasani koba komai tana da tarbiyya da sanin darajar Dan adam duba da ganin inda ta fito... Dan haka nake Han hankalinki daki zubda makaman yaqinki indai kinaso girmanki ya dore a idan wannan yarinya... Tabe Baki mummy tayi Dan ita batasan abinda Zata fada ba sai dai zuwa yanzu jikinta yagama yin sanyi ganin Yadda daddy da mashkur suka dauka yarinyar.. Har daddy yakai kofa yaji muryar mummy na cewa,,toya maganar ita yasmeen,,ko shikenan tinda yasamu yar fulani,,koba komai kema Dan Fulani kike aure kinga Ko ba laifi bane Dan danki ya auri 'yar Fulani.. Maganar Yasmeen,,naje munyi Magana da mahaifinta Na Kuma gayamasa abinda Ke faruwa,,yanzu shawara ta rage naso Idan zata aureshi to,,Idan Kuma sun fasa shikenan Sai muyi fata Allah yabata Wani.. Daddy Na gama fada ya fita ya bar mummy tana zazzaga masifa,,a falo ya hadu da aunty lateefah nan ya nuna ta da yatsa.. Ke Kuma inaso gobe goben nan ki tattara ki Koma gurin mijinki,,Idan ba haka ba Saina Saba Miki,, shashancin banza kawai,,Daga ku Har uwar Taku an Rasa me hankali... Kan aunty lateefah Na qasa Har fa daddy yagama fada ya fita,,Yana fita ta shiga Dakin mummy da gudu.. Kusa da mummy ta zauna tana rarrashinta,,mummy kiyi hakuri Ni inaga kawai kice su dawo gidannan da Zama,,inyaso saiki kwace nijlah,,shikuma ya tafi da yasmeen.. Lateefah nifa banasan yarinyar nan,,wallahi Na tsani fulani,,daddynkuma Danya zamamin Dole shiyasa nake zaune dashi.. Mummy Duk da haka Ke Zaki sauko Danni banga alamun zasu rabu da wannan mayyar ba,,Aiko Dole ya rabu da ita indai Nina tsugunna Na haifeshi.. Hakane mummy Amma Baki ganin yadda daddy yayi ruwa yayi tsaki a cikin lamarin nan,,nidai ina tsoran abinda zeje ya dawo,,yanzu ma bakiga yadda yayimin ba,yace gobe na tattara kayana na koma gidana.. Mummy na huci tace au haka yace,,to wallahi babu inda zakije sai an gama da matsalana. Mummy nidai gaskiya tsoran daddy nakeji,,kibari kawai mayi a waya.. Ba haka mummy taso ba sedan batasan laifin yaranta Dan haka tace to shikenan yanzu ki Kira auta yazo ayi magana kawai.. Mummy keya kamata ki kirashi ko bakiga yadda yakemin magana kamar wata sa'arshiba,,kodan yana ganin Shima yanzu ya girma harda aure.. Hmmm lateefah kenan,,wannan har a kirashi da aure sedai ko muce wasan yara,,Kinga ni kawai ki kirashi Dan wallahi idan na Kira wannan aljanar ta dauka saina kusa kasheta a gidannan.. Waya lateefah ta dauka ta Kira layin mashkur.. Nijlah dake zaune agurin tana zubda hawaye tare da tinanin matakin da mashkur ze dauka akanta idan yaji ta amsa masa waya har tayi magana mara dadi taji waya na ringing a hannunta.. Kuka ta qara saki tana cewa,,dan Allah kiyi hakuri wallahi bansan banbane ya kiraba,nayi tinanin yarinyane Irina,,kuma ai ke kika fara zagina,,da gudu nijlah tafara zagaye dakin tana kuka tare da wayar mashkur a hannnunta Sai ringing take.. Mashkur besan abinda akeba sabida baccin dake idanta,,ga bayansa Sai ciwo yake,,Dan tinda yake be taba aikin wankin kashi ko wani aiki me yawa irin Na Daren jiyaba,,Yana cikin baccin yaji kukan nijlah tare da ringing wayarsa a lokaci guda.. A firgice ya Tashi Yana lalubar inda take kwance Dan a tinaninsa fadowa tayi daga kan gadon.. Idansa a rufe yake laluba ko ina Na gadon har saida yaji hannunsa yakai qasa bejita ba,, Sannan yayi saurin bude idonsa.. Can quryar daki ya ganta ta hade kai da gwaiwa tana kuka ga waya rungume a jikinta,, dafe kansa yayi Yana addua Tashi a bacci kafin yayi qoqarin yinqurawa ya tashi,,a hankali ya diro qafafunsa har yayi nasaran ajiyesu a qasa.. Kusa da ita ya qarasa Yana tinanin abinda yasata kuka.. Hannu biyu yasa ya ruqe hannunta Yana Magana a hankali,,amarya meya sameki kike irin wannan kukan ko yinwa kikeji? A firgice nijlah ta Dago tana kallansa,,kafin ta saki wani saban kukan tana yarfa hannu,,Dan Allah kayi hakuri wallahi banzagetaba,Allah bana zagi ban ma iyaba.. Ke ki nutsu mana nifa banma gane abinda kike Gaya ba,,wakika zaga? Wallahi banzagetaba Kaji Na rantse,,ni Dai ka mayar Dani kauye gurin kaka,,bazan iya zama anan ba.. Jinjigata ya rigayi har saida tayi shiru yana shafa bayanta tare da tofa Mata adduoi Dan a tinaninsa mafarki tayi.. Mummy kinga abinda nake gayamiki ko,,ninasan baze dauka wayana ba,, ahankali mummy tace ki qara Kira mu gani.. Number aunty Lateefah ta qara dealing akaro na barkatai. na cikin yimata addua yaji waya Na ringing,,hannu yakai ze amsa taqi bashi tana kuka tana girgiza masa Mai.. Kibani nace,,ko bakiji ana kirana ba,,cikin kuka nijlah tace wallahi ban zagetaba,,ai Bata Ida Magana ba yayi saurin fizge wayar a hannunta.. Hello aunty lateefah,,ba wani aunty lateefah dazaka kirani ka kirani sa lateefah Kawai mara mutunchi,,kana kallo matarka ta zage mana uwa amma kai ko ajikinka baccinkama kake ko mashkur.. Kallan Nijlah yayi da tinda ya amsa wayar ta Tashi da gudu tayi bakin kofa hannunta biyu aka tana kuka.. Tokazo yanzun nan mummy tanasan Magana dakai,,bakinsa na rawa yace gani nan gani nan.. Yana gamawa ya Tashi a fusace yayi kan nijlah,,ai kafin ya qarasa inda take harta zube a qasa tana birgima tana bashi hakuri.. Dan Allah kayi hakuri Handi mu bani,,bazan qaraba Na tuba Dan Allah kada ka dakeni kukan da nijlah ta riqayi Kenan tana ihu.. Hannu biyu ya sarqe a qirjinsa Yana binta da kallo,, yama rasa hukuncin daze yanke akanta,,dukanta zeyi kome,,to idan ma Na daketa ba hucewa zanyi ba,,inaga amfanin dukan.. Karka daketa wata zuciyar ta fada masa kayi mata nasiha shine abinda ze shirya maka nijlah Dan da gani Bata Jin Magana.. Bebi ta kantaba ya fada toilet,,wanka yayi ya fito Yana kallanta a inda ya Barta Sai birgima take kai kace dukanta yayi.. Wardrobe ya bude ya dauko faran shadda,,cikin mintina kadan ya shirya,,wayarsa ya dauka yayi hanyar fita,,da gudu nijlah ta Tashi zata fita ya daka Mata tsawa.. Ke wallahi ki kiyayeni koni sa'ankine,,Bayan aikin kashin dakika sani saikin sakamin da wani tashin hankali ko nijlah,,ina hankalinki da wayanki suke,,to wallahi ki fita a idona.. Safke kai qasa nijlah tayi tana bashi hakuri harya gama ya fita ya Kuma kulleta ta baya.. Cikin sauri ya dauka Mota ya tafi,, restaurant ya shiga ya siyo Mata wainar shinkafa da miya ko noma be bari ansaba ya hadamata da kunun Madara me sanyi.. Dasauri ya koma gidan ya bude dakin da take ya ajiyemata kayan abincin,,gashinan ki Tashi kici kafin naje wani guri yanzu Zan dawo,,idan Kuma naji abinda kika aikata ba daidaiba saina Saba Miki.. Daga haka ya fito sedai wannan Karan be rufe ta a dakin ba,,Yana zuwa bakin get ya Kalla baba Mai gadi yace.. Baba ka tsaya akan aikinka akwai yarinya ciki,,Dan Allah karka bari ta fita,,idan Kuma ka bari wani abu ya sameta nida kaine.. to ranka ya dade cewar get man Yana gyara Zaman hularsa.. Tinda mashkur ya fito gabansa me cigaba da faduwa ahaka har ya iso gida.. A fAlo ya Sami mummy zaune ta hada kai da gwaiwa,,kusa da ita mashkur ya zaune Yana hada hannunsa.. Pls sweet mom Dan Allah kidena irin wannan tinanin,,ki dauka qaddaran da Allah ya dorawa danki,,mummy kinsani banida burun auren wata Diya mace Bayan Yasmeen,, wannan aure daga Allah yake.. Kai rufemin baki,,kana so ka gayamin Shima zagin da kabata waya tayimin daga Allah ne?? Mummy zagi kuma? Au tambaya kake,, mummy kinji shiko,,wai mu zeyiwa barikanchi,,ki rabu dashi lateefah ni wallahi gani nake kama chanzamin Shi sukayi.. Fuskar mashkur mummy ta riqa shafawa wai a tinaninta wanine suka samishi fuskar mashkur,,Babu abinda ta Ciro Dan haka tasa kuka tana cewa shine,,wallahi shine lateefah.. Dakyar mashkur ya iya hadiye saliva bakinshi,,muryanshi Na rawa yace,,pls aunty lateefah karki hadani da mummy,,kema kinsani bazan taba Bada waya a zagi mummy naba.. Kuma nijlah Bata iya zagiba,,tana da tarbiyya,,tassss tassss lateefah ta dauke mashkur da Mari tana nunashi da yatsa.. Kana nufin Karya mummy tayiwa nijlah kome,, Tafe kunchinsa mashkur yayi ya kasa magana,lokaci guda hawaye suka wanke masa fuska.. Ita kanta mummy taji Marin sedai bazata iya hanawa ba sabida komai akayi Dan ita ake masa.. Yanzu ina ita nijlah take,,mummy ta tambaya a hankali.. Yana hawaye yace,,tana gida,,wanne gidan qin Bata amsa yayi sabida Yana tsaran kada suje su daketa danyaga alamar Hakan,,tinda Shima Basu barshi ba.. Wai ba tambayarka bakeba ba auta?? Mummy tana gidan abokina ya tsinchi kansa da yimata Karya.. Toka tafi yanzu yanzu inasan Magana daku gaba daya,,kaga gobe auntynka zata bar qasar,,yayanku Shi ya tafi tin safe.. To yace ya Tashi Yana tafiya Yana hada hanya.. Seda yayi hanyar saban gida yaji qaran wayarsa.. Zuciyarsa Na tafasa ya duba number me Kiran,,abban Yasmeen ne.. Nan ya samu guri yayi parking kafin ya daga wayar zuciyarsa na cigaba da halbawa Dan idan akwai abinda ya tsana be wuci a rabashi da Yasmeen ba.. Yana dauka abban yace,, mashkur kana lafiya,,bakinsa Narawa yace lafiya qlau Abba.. Kafin mashkur yaqara Magana Abba yace.. Naji duk abinda yafaru sedai hakan dakayi ya nuna mana kai ka hakura sa auren Yasmeen,,Dan haka nakeso kazo yanzu gidana inasan Magana dakai,,idan an gama komai saika amsa kudinka ka tafi,,nafasa baka Yasmeen.. Wayyo kukane kawai mashkur beba Shima saida yayi na zuci,,ga wani irin faduwa da gabansa yake jiyake kama zuciyarsa zata tsage biyu tabar gangan jikinsa.. Abba dan Allah kayi hakuri bazan iya rabuwa da Yasmeen ba,,ta zama ni nazama ita wallahi Abba badaga ni bane,,haka Allah ya qaddara,,Abba zan riqe Yasmeen amana,,Abba na tabbata babu abinda ze sameta indai tana tare Dani... Dakata haka mashkur kaida Yasmeen kunyi hannun riga,,niba wannan bayanin na tambayekaba,,kazo nan da minti 5 kafin na fita.. Abba be ajiye wayan ba Yasmeen ta riqe qafafunsa tana kuka,,Abba inasan shi,,bazan iya rayuwa babu shiba,,Abba Dan Allah ka chanza wannan hukuncin yayi masa tsauri... Murmushi mama tayi tana kallan Yasmeen sedai bata iya magana ba ta tashi tabarsu a falon... *Kwana biyu kunjini shiru,,kada ku dauka Jan ajiyene,,hakan yafaru sakamakon samun matsalar wayana,,Wanda har yanzu bata gama zama daidai ba*.. Yawan comment yawan typing. *Momn sultan ce* 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *WASILA....* 3⃣3⃣&3⃣4⃣ Mama na shiga daki ta zauna saman bed tana murmushi.. Da gudu Yasmeen ta shigo ta fada kan mama tana kuka.. Mama dan Allah kigaya Abba kada yafasa aurena,, wallahi mama inasanshi,,zamu shiga wani hali idan har bama tare.. Cike da takaici mama take kallanta sai kuma ta ture ta tana cewa,,ke dai anyi sakarya,mara wayo keda nake gayamiki gaskiya kina toshe kunne,,sai yanzu da kika gama harzuqa abban Baki shine Zaki kawomin Kara,,toki tashi kibani guri ban iyawa.. Kije gurinsa kusan yadda zakuyi,,naga dai kunfi kusa.. Cikin kuka Yasmeen tace Allah mama Abba yadauka zafi akan mashkur kuma ba haka yakamata yayi ba.. To ai saiki gayamasa yadda zeyi kafin mashkur yazo labari yasha babban,tinda yagayamiki baze iya sakin matarsa ba. Ni Allah seya saketa tinda ba itace zabinshi ba,to ai shikenan ga gurinann daga haka mama ta fita a dakin tabar yasmeen.. Daki Abba ya shiga yana zagaye dakin tare da cije labe,,waini zaa wulaqantawa yarinya,, yarinyar da tintini samari 'ya 'yan manya ke bibiyar aurenta Amma taqi ta nacewa wannan yaran,,gashi yanzu abinda ya sakamana dashi,,sosai Abba ya shiga cikin tinani har besan lokacin da Yasmeen ta shigo dakin ba.. Kusa da Abba ta tsaya tana kallansa,,kafin tayi qarfin halin cewa.. Abba kayi hakuri ninasan ba laifin mashkur bane,,laifin iyayen yarinyarne,,kaga sadaka suka bashi ita Kuma Abba aiba fasa aurenmu zaayi ba,,sedai Kawai ya saki wannan 'yar masu yawan jejen.. Hakane Yasmeen Abba baki tinanin nan gaba ya dawo da matarsa,,Kuma fa kinsan yadda matar fari ke shiga ran namiji.. Murmushi Yasmeen tayi tana kallan Abba Sai Kuma tace,,hakane Abba amma ba irin wannan matan ke shiga ran miji ba,,Abba idan ka duba nijlah sadakace agurinsa ba auren soyayya akayi ba,nidai fatana roqon danake abba ka bishi a hankali kaga yadda ka dagamasa hankali dazu.. Zaro ido Abba yayi Yana kallan Yasmeen kafin yace,,ke har tausaya mar kike,,yaran da yaci amanarki.. Hakane abba sedai haryanzu banji chanji a soyayyar danake masa ba,,maimakon naji haka saima qara Sansa da tausayin halin dayake ciki n.. Doke bakin Yasmeen Abba yayi tare da nuna mata qofa,,magana take Shirin Yi Abba ya daka mata tsawa.. Fita nace,,ki fita kafin naci gidanku,,haka ,zaayi auren kije yana juyaki kamar yadda ze juya yar sadakan daya dauko,,nasan zeyi tinanin duk daya kuke.. Da gudu Yasmeen ta fito a dakin Abba tana me danasanin nuna baqin cikinta akan auren nijlah,,sedai tana fitowa suka kusa cin karo da mashkur Wanda ke tsaye jikin falon yana kwada sallama.. Jikinsa taso fadawa yayi saurin yin baya,,nan ta zube a qasa ta saki saban kuka.. Da sauri Abba ya fito yana cewa lafiya,,ganin mashkur yakasa qarasa abinda ze fada ya zuba masa ido.. Kai me kayimata? Bakin mashkur na rawa yace Abba faduwa tayi' shine kana kallo baka taremin yarinyarba ta fadi qasa,,kodan kada da asara.. Ba haka bane abba,,naso yin haka kuma ta qoce,,Kai meya hanaka gocewa ka tare ta.. Mamace ta fito tana girgiza Kai,,dai kuma tace sannu da zuwa mashkur,,har qasa Mashkur ya zube yana gaida mama yayinda yasmeen ta cika da mamakin qin tareta da mashkur yayi.. Seda mama ta amsa kafin tace Bismillah ka shiga ciki. Jiki ba kwari mashkur ya qarasa cikin falon yana addua acan cikin zuciyarsa.. Bayan kowa ya zauna Abba ya kalli mashkur ransa a bace yace,, yanzu Kai abinda kayiwa yar lele kayi daidai kenan,,koka Manta lokacin da kake zuwa safe da rana kai har dare zuwa kake gidannan kana 'yarmurya,,Seda kasu soyayyar ta zaka watsamana kasa a ido kaje can wata ruga ka aure Yan matsiyata kace zaka hadasu Kishi da diyar Dana Haifa?? Ita Dai mama shiru tayi Dan da so samune ita daki zata koma suyi yadda sukeso,sedai bata da damaryin haka,Dan haka ta zuba ido da kunne tana sauraransu.. Seda Abba yakai aya kafin mashkur yafara Magana cike da fargaba da tashin hankali.. Abba nasan nayi laifi sedai ina me Neman afuwa,,ayi hakuri a dauka uzurina. Wanne uzuri gareka kaida ka,, dasauri mama tace.. Alhaji hakurin Dai zaayi. To shikenan na hakura amma ya sani aure Babu Shi.. Raurau Yasmeen tayi da ido tana kallan abba,, mashkur ko kasa Magana yayi Banda addua Babu abinda yake.. Ganin Abba yayi shiru yasa mashkur Dan risinawa yace,,Abba nagode sosai hukuncin daka yanke yama tsauri ka sassauta ko yasmeen.. Kama qadan garuwa haka Yasmeen ta shiga daga kai tana zubda hawaye.. Seda Abba yagama ciwa mashkur mutumci da fada San ransa kafin ya nuna ya hakura.. Sharuda iri iri Abba ya gindayawa mashkur amma duk da haka mashkur yace yaji ya gani,,Shi burinsa Kawai ya samu nutsuwa ta bangaren Yasmeen Sai yaji Dana mummy da sauran Yan uwansa.. Tashi kace amma kasani badan kai nayi haka ba sedai yar lele Naga ta nace akan soyayyarka saikace kai kafi kowa iya soyayya kana tafiya Sumi Sumi dakai.. Godiya mashkur yayi yayiwa mama sallama,,sabida kunya dakyar mama ta iya amsashi,,ta Kuma tabbata Yana yiwa Yasmeen soyayya ta gaskiya danda wanine da tini yabarta koda itace autar Mata.. Duk da mashkur beji dadin yadda Abba yamasa ba sedai be nuna yasmeen a fuska ba dan haka ya fita a gidan cikin sauri.. Yana fita mama ta Kalli Abba Ranta a mugun bace tace.. Gaskiya Alhaji baka kyautaba,, wannan fa surukinkane nan da sati uku amma ka tsaya kana yimasa irin wannan Abu duk akan yarka,, wannan wacce irin wayewa gareka,,to wallahi ka sani wannan abun dakayi ba qima ka siyamana ba,, mutunchi Kawai ka zubar mana a idan Duniya,,ke Kuma ki shiga hankali mara kunyar banza da wufi,,kinsan Kina San nashi kika Bada dama mahaifinki ya wulaqantashi.. Kuma Yasmeen tasa tana kallan abbanta.. Cikin fada Abba yace ke wannan abun da kikayi daidaine,,ina mijinki kina dagamin murya.. Tabe baki mama tayi tace daga gayar gaskiya Sai cibi yazama Qari.. Ke Naga alama sabida takuran da kikema 'yar lele shiyasa takeso ayi auren nan itama ta huta,,kina Abu kama bake kika haifetaba.. Fita mama tayi adakin yayinda Yasmeen tabi Bayan ta,, Yasmeen Na fita ta shiga dakinta,,waya ta dauka ta Kira mashkur.. Bugu daya ana biyu ya dauka.. Ko sallamarta be iya amsawa ba yace,,kin kyauta da kika bari aka yimin irin wannan tarban a gidanku,,Yasmeen nayi tinanin tallafi rayuwa a lokacin da yan uwana suka sani gaba,,sai gashi kema kinyi fiye da abinda sukamin.. Cikin yauqi Yasmeen tace,,haba baby ai duk kaika ja,,kasan yadda na tsani kishiya sai gashi kayimin ita tinkafin na shigo cikin gidanka kuma daka tashi yin auren sai auri abu mafi tsana a cikin zuciyana,,ta Yaya kake tsammanin hankalina baze tashi ba.. Yayi kyau kawai mashkur yace.. Shikenan baby ka kwantar da hankalinka,,magana ya riga ya wuce tinda gashi Abba ya hakura zaayi biki.. To naji,,Amma kibari zan kiraki anjima yanzu mummy ke San ganina,,kukan shagwaba Yasmeen ta saka tana cewa.. Ni ah ah da yaushe muka fara magana kafasan nayi missing Dinka,, murmushi yayi najin dadi yace.. To waya ja Mana hakan? Duk kaine Yasmeen ta fada tana turo Baki,,hmmm yarinya nakusa ramawa indai nine,,saura kwana kadan kishigo hannuna.. Dariya Yasmeen tayi ta kashe wayar,,nan ta fada kan bed tana juyi... Ko cikin get be shiga da motan ba yayi parking a waje,,dasauri ya kwankwasa qofa get man ya bude yana tambayan wanene? Nine mashkur ya bashi amsa.. Dasauri ya shiga ciki yana sauri.. Tin daga falo yafarajin shensheqar kukanta har muryanta yadena fita.. Lokaci guda mashkur ya ida rikicewa,, dasauri ya qarasa shiga dakin yana kallanta.. Kwance yaganta a qasa tana juyi gefe guda ga abincin daya ajiyemata nan ko tabashi batayi ba.. Kusa da ita yaqarasa yana kallan fuskanta,,kafin yasa hannu biyu ya dagota..... Luuuuuu tayi tafada jikinsa sabida yinwan daya gama cinyeta ga kukan datayi Shima ya taimaka gurin qara mata yinwa.. Subhanallah, nijlah nijlah yafada cikin daga muryar,, nijlah bata iya amsawa ba sai kawai dago kanta datayi tana kallansa da jajayen idanta dasuka gama canza kala zuwa jajaye.. Hawaye yaji sun fara zuba a idansa,,nan ya ringemeta yana shafa bayanta.. Cike da tashin hankali yake magana. Kiyi hakuri nijlah bansan tafiyane ze haifarmiki da matsala ba,,meya sameki?waya tabaki? Kodai tafiyanane.. Sumbatu sosai ya shigayi yana shafa bayanta.. Lamo nijlah tayi tana safke ajiyar zuciya tare da qara shigewa jikinsa.. Janyota yayi daga kafadarsa yana shafa siririn hancinta zuwa kan lebenta,hawayen fuskanshi na diga akan fuskanta.. Ido ya zuba mata baya ko kiftawa itako sabida San jiki sai mutsiniya take ajikinsa tana qara birgema akan cinyarsa.. Ahankali ya bude Baki ya Kira sunanata sedai wannan Karan ma bata amsaba sai turo masa Dan qaramin bakinta datayi tanasan magana takasa sabida yadda jikinta yayi sanyi ga wani irin zafi datakeji yana ratsa dukkan wata qofa ta jikinta.. Ganin taqi magana sai Dan qaramin bakinta dake ture agaba tana tsikarin ogah mashkur dashi yasa shi sa hannu yana zagaye bakin.. Qara shige masa tayi tanasan Kiran yinwa taji ya cafke bakin yana masa wani irin tsotso.. Sosai yake tsotsar Pink lips dinta tare da yawo da ................ Niko nace lallai ma mashkur,,wato harka manta da Kiran mummy tare da tarin matsalolinka lolxx.. Mu hadu a next page Dan jin yadda zata kaya tsakanin ango da amaryarsa lolxx.. Comment & share My WhatsApp number:09038049272.ga masu son Shiga groups dina,,gyara akan labarin ko tinasarwa.... *Momn sultan ce* 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *HUSSAIN 80k....* 3⃣5⃣&3⃣6⃣ Da hannunsa a sansan jikinta,,Shiru nijlah tayi tana Jin Yadda yake zogar bakinta,, qoqarin kwatar kanta tayi sedai be bata damar hakan ba,,gashi jikinta ba kwari kukama bazata iyaba Dan haka ta zuba sarautar Allah Ido tana kallansa. Sosai yake shamata lips tare da shafa jikinta Wanda ya kwanta saikace ta shekara Bataci abinci ba. Sosai mashkur ya rikice ya gigice harya manta da wadda yake tare... Hannu yasa Yana shafa fuskanta tare da gangarowa zuwa Kan qirjinta,,Yan qananun nononta yafara shafawa Yana lumshe ido,kwanciya yayi a jikinta ya Rasa inda zaisa kanshi yaji dadi.. Cikin Jin zafin dabata tabajin irinshiba tafara tureshi tana kuka a hankali,muryanta na rawa tace" Dan Allah kayi hakuri wallahi da zafi. Yana jinta sedai baze iya magana ba Dan haka yafara gyadamata kai tare da cigaba da murmula Yan Kan nonon Yana qoqarin janye rigar jikinta. Dasauri ta riqe hannunsa tana kuka tana girgiza Maza kai tarasa wanne irin Abu yake Mata muguntane ko hukunchin laifin da aka sanar masa tayi. Muryanshi chan kasa kamar wani maraya yace"pls amaryata dauke hannunki ko bakyasan ladan da ma'aurata ke samu a irin wannan lokacin, yayi maganar kamar Wanda yasha kayan maye.. Gabantane ya cigaba da faduwa nan ta janyo sauran qarfin daya rage a jikinta tafara tureshi tana dukan qirjinsa,,cikin kuka take magana" Dan Allah Ka kyaleni wallahi da zafi,Nina hakura da ladan kuma kuma" Bata Ida qarasa abinda takesan fadaba ya fizgota taqara komawa jikinsa,, hannu yasa Yaja musu bargo ya lullubesu,,jikinsa har rawa yake gurin janye rigar dake jikinta.. Be damu da kankantar boob's dintaba yakai Baki Yana tsotsa,,cikin kwarewa da iyawa,, hannu nijlah ta dora akai tana kurma masa uban ihu,,Amma duk da haka mashkur be kyaletaba Saima qoqarin cire wandon dake jikinta yake.. Kuka taqara saki,,cikin kuka take magana,,Dan Allah Dan birni Ka Bari karka kasheni wallahi yinwa nakeji kaji tausayina nice fa nijlanka ni wallahi na hakura da auren.. Maimakon ya saketa Saima hade bakinsu guri guda yayi,,ta bude baki Zata saki kuka yayi nasaran chafke harshenta Yana masa wani irin zuga kamar ya Sami cikakkiyar mace. Lokaci guda ya haukace mata,,ganin Yana Abu kama bashiba yasata gartsa masa cizo a lebe,,ba Shiri mashkur ya saketa Yana ajiyar zuciya.. Rasa inda zesa kansa yayi sabida Yadda joystick dinsa take halbawa ta miqe sosai tana Neman inda Zata fake,,hannu yasa ya shafi Kan fanfon Yana murmushi.. Ko kadan beji haushin abinda ya aikataba Dan Dama Yana da niyyar hakan,,ko Zata nitsu ta gane yanzu baa gaban kaka take ba balle ta riqayin Yadda taso.. Kallansa ya maida Kan nijlah Wanda zuwa yanzu ta kofa jikin kofa ta rakube tana shafa lips dinta da suka kumbura sukayi jajir dasu,,kuka take sosai tana jamasa Allah ya ISA a zuci. Hannu ya miqa alamun tazo ta maqale kafata tana turomasa Baki,,tsawa ya daka Mata Yana cewa ba cewa nayi kizo ba.. Aibe Ida magana ba nijlah ta zube a gurin tana birgima tana cewa,,anfasa Sanka nika kaini gurin Kaka bazan zauna dakaiba.. Murmushi yayi muryanshi sarqe yace Allah ko amarya,,tome akayi da maza kike wannan kuka.. Aidama bazasaka sani ba,,tinda lokacin a hauka kake,,kuma ai Baka gayama malam da liman Ka tabayin hauka ba,,nasan dasun sani bazasu Baka aurena ba,,da tini iro Zan aura tafada cike da tsoro.. Tabe Baki yayi Yana cewa dadina dake nijlah yarinta ,,waya gayamiki na tabayin wanka,, Cikin kuka tace Allah Ka tabayi Naga yanzu ma Saida ya tashi kuma idan karyanayi kaduba nan tafada tana dage masa Riga. Qananun boob's dinta ya zuba ido,,balaifi sun fito musamman ma yanzu da sukaji abinda Basu tabaji ba,, ahankali ya tashi Yana tafiya yayi inda takel" ihun data sakine yasashi dakatawa Yana kallanta da lulu eyes dinsa da suka Gama rikicewa sabida tsabar jarabar dake jinsa.. Ganin bata da niyyar denawa yasashi zuba rungume hannunsa Yana cewa idan kin Gama sai muyi magana,,Dama gidan mummy nakeso muje dake kinga saiki bata hakuri idan kuma kika qara Saina yimiki Wanda yafi wannan zafi da ciwo.. Jin zasu tafi subar Zama daga ita sai Shi yasata saurin hadiye kukanta tana cewa Allah Zan bata badai hakuri ba,,ni wallahi ko goyata kace Allah zanyi dadai Ka qarayimin wannan abun.. Dariyace taso kwace masa Amma ya dake Yana kallanta Yana shafa joystick dinsa dataqi kwanciya haryanzu tana haniniya cikin wando.. Fuska dauke da murmushi yace indai hakane toki zo,, sabida rashin wayo batayi qaddama ta tafi jikinsa tare da zama kan cinyarsa,, hannunsa ta kama ta dora Kan nononta dasukayi Dan Kai suna Mata zafi tace... Dan Allah kado taba kaji Yadda sukayi kama an.... Kasa qarasawa tayi jinya kamasu da mulmula yanayi Yana kashe Mata Ido.. Tabe Baki tayi zatamasa kuka yace ke dallah rufemin Baki,,idan ma zaki Saba ki Saba,,niba sakaran namiji bane dazan zauna rainonki ki girma kina Bani wahala,,gwara tin yanzu kisan menene auren.. Tashi tayi daga jikinsa tana cewa aidai na sani koba Kai ruwan wanka ne da dafa tuwo ba.. Gashi kema kince koba shibane?? Kinga ko ai tambaya kikayi,,Dan haka bashi bane,,idan shine to meyasa Ake aure,,idan hakane sai kowacce mace ta zauna a gida tana cin tuwo da Kai ruwan Kai.. Da gefen Ido ta riqa kallansa tana cewa to nidai Shina sani kuma Shi zanyi.. Akankali ta fada Dan haka be Gama Jin abinda ta fada ba Dan haka ya tambaya,,me kike fada.. Dasauri nijlah tace cewa nayi yinwa nakeji" Dame ya hanaki cin abincin gashinan kina kallo,, turo Baki tayi tana cewa Aiba a hannuna Ka Bani ba,,nafiso kabani da kanka kaga idan nayi Kashi bazaka qara rankwashina ba tinda kaika Bani naci.. Baki ya saki Yana sauraranta harta Kai aya,,kafin yace au Dama kina sane kikayimin Kashi to wallahi idan kika qara Saina yimiki irin abun dazu kinji dai na gayamiki.. Zafi Ido tayi tana cewa Bama Zan qarayiba tafada tana Jan takeaway dake gefenta.. Tinda yafara ci Mashkur ya kafeta da ido,,jiyake kama ya qara koze rage Jin abinda yakeji a maransa,,duk da Shi bame yawan jaraba bane Amma yau Jin kansa yake kama yafi kowa,,jiyake kama ya cinyeta danya da jaraba.. Nijlah ko cin abincinta take batasan wainar dayake toyawa ba,,bata iya cinyewaba sabida tsoran dake dawainiya da ita ta ture takeaway tana cewa Nina koshi Ka tashi tafi Chan.. Kallan abincin yayi yace ba inda zamuje saikin cinye,,ba musu tajashi gabanta ta fada ci,,bata dagoba Saida ta cinye ta dago tana kallansa.. Lakuce Mata Kai yayi Yana cewa yauwa yarinyar kirki aka nakeso ki riqa Jin magana idan kinaji kin hutan da kanki hukuncina.. To tace ta tashi ta dauka mayafinta.. Kinyi wanka ya tambayeta? Bakinta na rawa tace ai ban iyaba.. Kina nufin a haka zamu tafi,,eh tace tana saa takalmi" Dan Allah kazo muje idan naje can zanyi.. Hannunta ya kama yace inaso idan daddy ya tambayeki zaki zauna a gurin mummy ko a gurina kice a wajena zaki zauna kinji amaryata,,bazan qara yimiki hukunci ba kinji.. Daga masa Kai tayi danta qagu su fita,,tasani hankalinta saiyafi kwanciya.. Car keys dinsa ya dauka ya gyara Mata rigar jikinta tare da riqe hannunta suka fara tafiya.. Daya kofar ya budemata ta Shiga yayinda Shima ya zagaya daya kofan ya Shiga nan ya kunna motan suka dauka hanyar gidan mummy... Minti 30 ya kaisu gidan Dan suna da nisa tsakanin saban gida da nan,,Yana zuwa ya fito Yana jiran ta fito yaji Shiru,,tinawa yayi bata iyaba Dan haka yaje ya bude Mata Yana cewa,, Idan ma zaki koya bude mota ki koya Danni ba driver bane.. Aunty lateefah dake Sama taji tsayuwar motarsa ta leqo ta window taga duk abinda yayi anan ta fara tafa hannu tana cewa mummy taso kiga abinda auntynki yake,,tin yanzu ya Zama bawan Mata wai wannan jaririyar ke juyashi har Yana bude Mata mota.. Bata Ida magana ba taga mashkur ya daga nijlah Sama ya dorata Saman wuyansa Yana cewa oya fara,,doki sukuta sukuta aka har suka qarasa shigowa falon... Dasauri mummy da aunty lateefah suka sauko falon qasa Dan ganewa idansu... Sunyi rashin sa'a kafin su qaraso har mashkur ya safke nijlah Yana murmushi tare da cewa idan har kinyi abinda nace Zan riqa goyaki acan ina Baki wannan abun me sanyi,,ice cream kenan.. Dariya nijlah tayi da kumburanran bakinta tace Allah kado,,Allah kuwa yace Yana Nuna Mata Kan kujera,,kinga zauna anan kafin mummy tazo,,dakinga tazo ki....... Uwarka zatayimin yaji mummy ta fada tana Nuna nijlah da yatsa,,idan ba mantawa yayina tinda yake mummy bata taba zaginshiba sai yau Dan haka yayi qasa da Kai yasan abin babbane ba qarami ba.. Zauna anan mara Jin magana banace Ka saketa ta koma garinsuba ninace zanyi duk abinda ya dace,,Zan Gina musu gida zanba Yan uwanta kudin da harsu mutu bazasu iya kashesuba,,tinda nasan fulani Basu iya cin me dadi daga kosai sai buredi.. Ahankali yace mummy kiyi hakuri Dan Allah kidena irin wannan maganganun sabida gaba,,bamusan matakin dazata takaba... Salati latifa ta saki tana cewa shikenan sun hargitsamin kwakwalwar Dan uwa. Haba aunty lateefah kefa babbace" Ah ah Nina haifi duniya mara kunyar banza kawai. Banza ya Mata ya Shiga ba mummy hakuri tare da yimata wa'azi.. shikenan ai mummy tace, tinda Ka nace saika zauna da ita anan gidan Dan Baka isa Ka tafi da ita wani guri Ka Barni anan ba.. Kafin mashkur yayi magana daddy ya shigo falon Yana cewa,,idan ta zaba Zama anan din ba,,kinsan dai yakamata afara Basu Dama a matsayinsu na Mata da miji aji tsarinsu.. Cikin fishi mummy tace kajika da wani magana,,su din har wani tsari garesu.. Ita dai nijlah tinda ta shigo Ido ta zuba musu tana kallan bakin kowa,,ta kasa magana sabida tsoran hukunci. Daddy ne ya kalleta yanasan tambayarta inda takesan Zama danshi bayasan zamanta a gurin mummy,,kafin yayi magana yaga lebenta kumbure sunyi jajir dasu... Idansa ya safke kanta Yana kallan yanayinta kama Wanda tayi kuka,,tinani yayi kodai dukanta mashkur yayi Dan haka ya juya Yana kallan mashkur yace" Auta meya faru da yarinyar mutane Naga bakinta a kumbure,,badai dukanta kayi ba.. Girjinsa yaji ya halba da sauri,,nan yaji dabara ta fado masa ya juya Yana kallan mummy Wanda ta tsareshi da Ido,, Bakinsa na rawa yace uhmn Dama faduwa tayi da zamu Tah...... Kafin ya qarasa yaji muryar nijlah tana cewa,, lah lah lah,,malaminmu yace babu kyau karya.. Zare Mata Ido yayi mummy tayi saurin cewa kaga dena zare Mata Ido ta Fadi gaskiya,,nasan dukanta kayi kanaso ta tafi.. Dasauri nijlah tace ba dukana yayi ba,,Dama Dama bakina da nasa ya hada Yana........ Sabida firgice da kunya gami da tashin hankali mashkur yayi saurin bige Mata Baki.. Tafi aunty lateefah tafara tana kallan mummy.. Daddy Kam kunyace ta kamashi harya Rasa inda zesa kanshi..... Yawan comments yawan typing,,kuyi hakuri da rashin amsa comments Baku,,damar hakan ne ban Samu ba,,idan kuka kuka dena Nima Zan dena typing Allah kunji harna rantse.. Pls share. *Momn sultan ce ✍✍✍* 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *SIS NAJA'ART.....* 3⃣7⃣&3⃣8⃣ Kasa magana daddy yayi Dan baze iya ba daidai wannan lokacin Dan haka ya shige dakinsa Yana murmushi batare da kowa ya Ganshi ba.. Mummy ce tayi qarfin halin cewa,,Kai mashkur Ka Bani amsa mana,,kayi Shiru kana kallona.. Dakyar ya iya bude baki yace" mummy nafa gayamiki faduwa tayi.. Karya kake wallahi idan zaka Fadi gaskiya Ka fada cewar aunty lateefah.. Kinga lateefah rabu dashi,,ke Dan ubanki zonan,mummy ta fada tana kallan nijlah" Qin zuwa tayi ta zuba mashkur ido,,shiko ya dalla Mata harara tare da yimata kallan Zan kamaki. Wai ba magana nake Miki ba kin tsareni da Ido,,shegiya mayya me kikaiwa Dana" kunyace takama mashkur Dan haka ya kauda Kai Yana cewa.. Haba mummy me wannan yarinyar zatayimin.. Ka rufemin baki,, ninasan ba lafiya garekaba mashkur,,yo inba mara lafiya ba yama zaka hada Baki da wannan tafada tana Nuna nijlah.. Fakar idan mummy nijlah tayi ta Dan murguda Mata baki,, sedai aduk abinda take akan idon mashkur,,nan yaqara kulewa tare da daukan alwashin koya mata hankali aduk lokacin data sake suka kebe guri daya.. Wai Baka jina? Cike da kunya yace,,mummy kema kinsan ba haka bane.. To yayane Ubana,,Naga dai a gabanka ta fada.. Hannu mummy tasa ta janyo nijlah tare da zuba Mata rankwashi" tace wai tambayarki nake ba.. Ki Bani amsa mana kinyi Shiru kema kina kallona" cike da tsoro nijlah tafara magana bakinta na rawa" ummmm ummmm dama.. Mashkur yayi saurin bige Mata Baki ta hanyar hanata magana da Ido tare da qif qif ta Mata su.... Yiwa mutane Shiru ko Kai Dana tambayeka Ka Bani amsa,,da zaka hanata magana.. Ina jinki mummy ta fada tana kallan nijlah,,,Dama me?? Bude baki nijlah tayi tana San yin bayani mashkur yace" Yiwa mutane Shiru" Bakin nijlah gaba tace" toba tambayana kayiba,,kuma Naga bakace Karna gayaba idan an tambaya cewa kayi nace banasan Zama a gid... Be Bari ta qarasa ba ya saki tari me rikitarwa,,shiru nijlah tayi tana cewa" sannu kado,,mummy ko haushi ya isheta ganin Yadda suka sata a gaba suna jamata Rai. Seda nijlah taga mashkur yayi Shiru ya dena tarin tace to mummy in Gaya??? Eh gayamin.. Dama shine ya.. Mashkur yayi saurin katseta" Wallahi idan naji kin qara cewa uffan anan sai nayi maganinki.. Kama bakinta nijlah tayi tana bashi hakuri" fita anan kafin Saba Miki shashasha mara wayo kawai.. Da gudu nijlah ta fita waje ta zauna tana karkarwa sabida tsabar firgitatan da yayi.. Tana fita mashkur yayi Shiru tare da miqewa tsaye,,zuciyarsa na bugawa da qarfin gaske sabida tsabar bacin Rai,,nan take gumi ya Shiga karyo masa ta ko ina a jikinsa,, iskar ya furzar cike da Jin kunyar mummy yafara satar kallanta.. Dole Ka riqa kallona da gefen Ido Dan wannan abun kunyar da kayi ba qarami bane" auta kana ko da hankali,,ace duk matan garinann Ka Rasa Wanda zatayi tarayya da ita sai wannan,,wallahi Ka Bani kunya.. Gaba daya ya Rasa inda inda zesa kansa,,ya Rasa meyasa mummy take masa haka,,naga dai matatace koma me nayi ba laifi na aikataba yafada cikin zuciyarsa" Amma take yimasa haka akan nijlah... Suna cikin haka daddy ya fito sabida Jin an fara Kiran salla,, Yana fitowa ya gansu sunyi cirko cirko dasu kowannesu dauke da tashin hankali musamman Shi mashkur da kunya ta Gama lullubeshi. Nauyayyar ajiyar zuciya daddy ya safke Yana kallan mashkur,,yace Kai bakaji ana Kiran sallah ba ka zauna kana luguden lebe.. Daddy kama yasan haryar guduwa mashkur yake nema,,nan yayi saurin daukar wayarsa yasa aljihu tare da bin bayan daddy Yana sunne Kai a qasa... Turus daddy yayi gannin nijlah kwance a qofa tana rawar sanyi,,duk da ba wani sanyi akeba,, tanayine kawai Dan mashkur ya gani ya kuma tausaya masa,,sabida tinda take dashi bata taba ganin bacin ransa irin na yauwa,,ta tabbata Allah ne kawai ze kwaceta. Sosa Kai mashkur yayi tare da qararo murmushin karya Yana Mata,,yace ke kuma me kikeyi anan,,tashi ki Shiga ciki,,Nima yanzu Zan dawo sai mu tafi gida ko yaqare maganar Yana kallan kwayar idanta.. Daddy najin abinda ya fada ya wuce ya barshi awurin ta.. Kwafa mashkur yayi Shima ya tafi Yana saurin Jin har an tada sallah.. Har suka idar da sallah suka dawo nijlah tana nan zaune a inda suka Barta,,mummy ko da aunty lateefah haushi da takaici be Bari in tashi daga inda suke ba.. Mashkur na zuwa ya kama hannun Nijlah ta miqar da ita tsaye Yana cewa duba kiga Yadda kika bata jikinki,,kodan bakisan ciwan wanki ba.. Shi dai daddy be kulasu ba ya Shiga ciki Yana murmushi" Dan soyayya yake hango soyayyar nijlah a idan mashkur ya tabbata nan gaba suma zasuji dadin Zama da ita.. Daddy na Shiga mashkur ya kama kunnan nijlah da karfin gaske Yana murdawa" Wayyo wayyo nijlah tafada tanasan kuka.. Dan yatsansa ya Dora akan lips dinta yana cewa" Idan kika sake naji kukanki saikin yaba Aya zaqinta kuma wallahi kika qara magana saina yanke wannan bakin da bayajin magana ya qare maganar Yana dungurinta... Tini ta hadiye kukan tana waiwayen inda Zata ga Samu mai ceton ta.. Kigama juyinki anan Baki da me kwatarki a hannuna,,sai kuma yayi kwafa Yana cewa yarinya Saima da dare zakiyi bayani. Badai nikika watsama kasa a Ido ba? Idon nijlah taf da hawaye tace Dan Allah kayi hakuri wallahi bazan qara ba.. Kima qara cewar mashkur.. Mashkur Kai mashkur kana inane,,kafasan sauri nake,,zaka zaunar Dani anan.. Daddy gannin wannan yarinyarce" to kadai vita a hankali.. Tashi mu Shiga ciki saura yanzu ma kimin irin abinda kikayi dazu.. Batayi magana ba ta tashi suka Shiga cikin falon.. Daddyne zaune sai mummy dake kusa dashi aunty lateefah na kitchen taje daukowa mummy cup.. Kusa da daddy mashkur ya zauna nijlah ko ta rabe acan gefe tana hawaye.. Fakar idon kowa mashkur yayi yana yiwa nijlah magana ahankali Yadda bame ji sai ita,,yace.. Ke dukanki nayi ko zaki zaki sani gaba kina kukan banza" to wallahi ki Adana kukanki kafin hawayen su qare lokacin zubarsu beyi ba,,kuma ki matsonan yafada Yana Nuna kusa da mummy.. Ba musu nijlah taja gindi tana matsowa" mummy tayi wani irin zabura tare da matsawa tana cewa,,dakata anan kafin ki gogamin karnin Shanu" kema Baki da maraba dasu.. Kai daddy ya girgiza Yana kallan mummy sedai baze iya yimata fada agaban danta da sirikartaba,,Dan haka ya chanza zancen ta haryar cewa" Mashkur Dama abinda yasa na Kira Bai wuci magana daya zuwa biyu ba,,Abu na farko inasan sanin inda zaka zauna da wannan yarinya,, zaka kaita gidanka dana Gina ma ko zaka Barta a Wanda kuke ciki ala bashi idan anyi daurin auren Ka da Yasmeen saika kaita can,,ko kuma anan gidan zaka zauna da ita????? Kallan mummy mashkur yayi Yana San cewa a saban gidansa zasu zauna yaga mummy na yimasa Jan kunne akan hakan tare da nunamasa cewa anan kusa da ita zasu zauna.. Dan haka yayi saurin maida hankali ga daddy tare da cewa" Daddy inaga a tambaya nijlah,,tinda ita Zata zauna akoma inane idan yaso bayan daurin auren sai na hadesu a guri guda Dan gaskiya Bana San raba Iyalina.. Eh hakan yayi kyau cewar daddy Yana kallan nijlah" Nijlah daddy ya Kira sunanta... Tinda nijlah ta safke Kai qasa bata qara dagowa ba Saida taji an Kira sunanta.. Nijlah kinji tambayana ko?? Bakinta na rawa tace" eh Baba naji.. Kaji yar kauyen banza daddy ma bazata iya kiraba sai wani Baba,, tokin Baba da Baba acan ruga nan birni kikazo cewar mummy cikin daga murya... Ko kadan ran daddy be baci ba Saima murmushi dayayi nijlah ko bata kalli inda mummy ke zaune ba .. Ki Bani amsa a ina zaki zauna,,nan gidan ko can inda kuke zaune.. Dam gaban nijlah ya bada,,Dan harga Allah idan so samune zatafisu su zauna a gaban mummy Dan ita gwara Mata fada da zagin mummy akan irin matsar da nononta suka sha tare da tsotse Mata Baki da jagula Mata jikin dayayi,,sedai bata da damar gayar hakan sabida tinawa da Jan kunnan daya Mata.. Jin shirun yayi tawa yasa daddy cewa" kinyi Shiru yarinya muna sauraranki.. Mashkur Kam Banda faduwar gaba babu abinda yake ji, so yake ta dago Kai su hada Ido koya Samu damar Tina Mata gargadinsa ita kuma taqi dagowa Saima qara yin qasa dakai take.. Ahankali nijlah ta bude baki jikinta da bakinta Kai komai ma na jikinta rawa yake tace" Acan din Zan zauna nijlah ta fada cike da tsoro.. Tsaye mummy ta tashi tana cewa" Wallahi Baki isaba,,kujimin shegiyar yarinya,, "yar mitsitsiya dake kin iya gulma da kini Bibi" To anan zaki zauna kinji na gayamiki,, nijlah na karkarwa tace to.. Kallan daddy mashkur yayi daddy ya shafa kanshi Yana cewa Ka kwanta da hankalinka auta,,can din data zaba anan zaki sauna kaji.. Sabida dadi har besan lokacin da murmushi ya subuce masa ba ,,kasa yayi da Kai Yana cewa,,daddy mun gode Allah yaqara girma.. Tashi kuce daddy yafada abinsa. Haukane kawai mummy batayi ba,,taso dukan nijlah sedai bazata iya saka hannunta jikin wannan kazamarba,,tana ji tana gani haka suka fita a falon... Har mota Mashkur ya kaita Yana murmushi,,bayan ya bude mata kofa ta Shiga a zaga ta inda take yayi kissing bakinta Yana cewa"haka nakeso ki Zama mejin magana kinji amaryata"" yanzu dai ki jirani ina zuwa 2 minutes kawai ya ISA.. Yana tafiya nijlah ta Tabe Baki tana cewa ko menene kuma 2 munat oho masa,,shiyasa yasani tafada tana kwantar da kanta jikin kujeran.. Falon mashkur ya koma ya je daf da mummy ya riqe hannunta,,fizgewa tayi tana hararansa,, murmushi yayi Yana cewa haba sweet mom,,kinfasan banasan bacin ranki,,Dan Allah mummy ki saki ranki,,kiso nijlah kamar Yadda kike Sona.. Ka rufemin Baki auta,,kana da kunya kuwa" rufe Ido yayi Yana cewa mummy anjima Zan dawo kinga diyarki tana Kiran waya,, yafada Yana Nuna Mata wayar data fara ringing a hannunsa.. Tuni number Yasmeen ta bayyana,, murmushi mummy tayi tana cewa idan kaje Ka gaisheta. To yace ta tashi yana dariya,,abinda mummy bata sani ba kuwa,,shiya tura Yasmeen text massage yace ta kirashi.. Yana zuwa ya Samu nijlah harta fara bacci bayan ya tada mota ya dauka wayar,, A kunne ya Kara Yana cewa" hello baby.. Uhmn uhmn wai haryanzu Baka zoba inata jiranka" bayan kasan na Gama hada lefen gani kawai zaka zo kayi,,abinda be makaba sai a chanza.. Murmushi yayi me sauti Yana cewa" nasan baby na ta iya Zabe,,karki wani damu nasan kayan sunyi kyau.. Kuka Yasmeen taka tana masa shagwaba,,nan da nan yaji babu abinda yakeso sai ganinta,,tini ya karya akalar motar ta dawo daga hanyar saban gida suwa gidansu Yasmeen... To to shikenan ki kwantar da hankalinki ina hanya yanzu haka.. Wani tsalle Yasmeen tayi ta katse Kiran tana fadawa cinyar mama.. Seda Mashkur yayi nisa a hanyas ta zuwa gurin yasmeen ya Tina da nijlah dake kwance bacci me nauyi yafara daukanta,,yazo juyawa Amma baze iya ba Dan haka ya tafi da ita a cikin motan.... Comment & share *Momn sultan ce ✍ ✍✍* 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *SIS NAJA'ART.....* 3⃣9⃣&4⃣0⃣ Tafiya yake Yana Jin farin ciki da annashuwa na qara ziyartar zuciyarsa" tin Yana tafiya anhankali har yaga tafiya bata sauri" gudu ya saki tare da kunna waqar soyayya dadi,,tini ta hade cikin motar da sauti me dadin gaske.. Tafiya yake Yana jinjiga,,kallo daya zaka masa kagane Yana cikin farin ciki.. A Dan firgice nijlah ta Farka sabida Jin iska me zafi tafara kadawa ga qaran kidan dake tashi.. Hannu daya yasa ya tare da,,dayan Yana tuqi dashi,, fuskanshi dauke da murmushi yafara shafa fuskanta Yana cewa" Keda wa Naga kintashi a firgice" langwabewa tayi a jikinsa taqi tankasa" kodai azumin magana kika dauka,,nan ma nijlah batayi magana sema kwantar da kanta jikin kujeran mota tayi tana lumshe ido.. Uhmn" kema kin iya muskilanci ko,,turo Dan qaramin bakinta tayi tana girgiza masa Kai.. To meya tasheki adaidai wannan kuma,,har kina firgita? Ahankali nijlah tace" Nima bansani ba.. Shikenan kirinqa addau idan zaki kwanta bacci" Cike da sanyin jiki irin na Wanda ya tashi a bacci tace" Aiba da dare bane,,kuma indai Zan kwanta da dare inayi,,kakama tana tofamin.. Waya gayamiki a bacci dare kawai Ake addu'a? Shiru tayi Dan ba Wanda ya gayamata,,Niko nace wasu manyan ma basa addua lokacin baccin rana,yakuma kamata mu gyara,,sabida addu'a tana taimaka mana gurin kariya daga sharrin shaidan,,katangar qarfece ga duk wani musulmi... Kinyi Shiru? Nima bansani ba,,to shikenan saiki kiyaye,,kinga dai abinda yafaru yanzu.. To nijlah tace tana qoqarin komawa vaccinta. Kingama munzo inda nakesan zuwa" ki zauna a mota nizan Shiga nan gidan yafada Yana Nuna get gidansu Yasmeen.. A hankali ta daga Kai tana kallan gidan gabanta na faduwa tace" kado nan kuma inane waiku Dama a birni kowa gidansa haka yake da ciyawa" kaga Dana zo da saniyana Aida ta Samu abinci,,ba ruwanmu da kaita jeje kiwo ko??? Hararanta yayi Yana cewa" zaki fara shirmen naki ko,,waya gayamiki abincin dabobine? To menene Shi,,gashinan wani ya girma wani kanana a qasa,,sai ruwan banza Ake bashi tinda bashi da amfani.. Inji waye ta tambayeta Yana tsareta da Ido.. Gashinan na gani.. To wannan Bana saniya bane,,ado akeyi dashi anan bakuma nasan yawan surutu kinji nagayamiki.. Hannu tasa ta rufe Baki tana girgiza Kai alamar ta dena.. Daga haka yafara qoqarin Kiran Yasmeen a waya.. Yasmeen na kwance a cinyar mama tana zubamata shagwaba wayanta yafara ringing dasauri ta daga mama ta vita da kallo.. Hello baby gani na iso" oyoyo ta fada tana kallan mama" Ganin zuwa' No kibarshi Zan shigo da kaina kedai kawai ki budemin qofar Baya" Ni dai ah ah,,Allah nizan shigo dakai tafada tana katse Kiran. Gefensa ya duba yaga Yadda nijlah ta hade qiran Sama Dana qasa tare da turo Baki gaba.. Gabansa yaji yayi mugun faduwa da kyar ya iya magana cikin sanyin murya yace" Ke kuma me aka Miki zaki bata fuska ko duk baccin ne" Kama zatayi kuka tace" ba Kai bane. Zafi Ido Mashkur yayi Yana kallanta,, Nikuma me nayi Naga kece me laifi Amma zaki doramin kodan kinga bamu qarasa gida na hukuntaki ba,shiyasa zakimin rigima? Turo Baki nijlah tayi tana Jin bacin Rai tare da kishi me zafi tace.. Kuma shikenan saika kawoni nan kana waya da wata qatuwa. Mamakine ya cika mashkur cikin zuciyarsa yace na Shiga uku kaddai ace yarinyar nan kishina take" a fili ko cewa yayi ke wai harkinsan wani Abu kishi? Koda bansani ba ai bazakayi waya da wata a gabana ba.nijlah ta fada tana murguda Baki. Rasa Yadda zeyi da ita yayi gashi Yasmeen taqi Yadda ya Shiga ciki,,yasani idan yaqi tsayawa su Shiga tare baza'a Samu hiran arziqiba ta riqa yimasa Mita kenan,,to idan kuma ta fito taga nijlah fa,,Yaya zanyi ya tambaya kansa.. Sai yanzu yake Dana sanin zuwa da nijlah be Ida zancen zuci ba yaji nijlah Na cewa" Kaga Ni Idan bazaka kaini gidaba saika budemin nayi wasa acan tafada tana nuna jikin wasu fulawa.. Tsawa ya daka Mata Yana cewa waini sa'ankine zaki riqa magana Dani Yadda kikeso? Dasauri nijlah tace nadena.. Bangaren Yasmeen ko da sauri ta koma daki ta qara shafe fuskanta da powder ta yasha mayafi ta fito tana tafiya a hankali.. Me aikinsu ta riqa kwala Kira,,dasauri ta fito tana risinawa tace aunty gani.. kingama hada kayan abincin Dana saki,,eh angama suna can falo anshirya komai.. Yasmeen bata qara magana ba ta koma daki ta feshe jikinta da turaruka masu kamshi,,dakin mama ta dawo tana cewa mama Zan shigo dashi.. ke da Baki shigo dashi tin dazu ba,, murmushi Yasmeen tayi tana boye fuska tace mama ina yimasa kwalliya.. Ke dai Allah ya shiryeki,,Bako kunya kike Bani amsa Yasmeen,,cikin dariya Yasmeen ta fita tana murnar ganin angon nata... Turus tayi ganinshi cikin mota hannunsa riqe Dana nijlah suna magana' Wani irin yawu ta hadiye me dacin gaske tana tambayar kanta.. Wacece kuma wannan me kama da 'ya'yan larabawa,,to kodai 'ya'yan yayyensane,,Kai ah ah baby be taba zuwa da wani yaro nan ba,,Kai Bama ze Zama sune ba Dan su Bama a qasar suke zaune ba.. To wacece wannan ta sake tambayar kanta" ganin hannunsu sarqe Dana juna yasata saurin qarawa jikin motar tana cewa kambu lallai yau akwai bala'i,,tana Gama fadar tafara qoqarin bude motar da dukan qarfinta,,Banda rawa babu abinda jikinta yake,duk Wanda yaganta yasan bata cikin nutsuwarta"sosai zuciyarta ke bugawa da qarfin gaske,ta dauka aniya a ranta komai zai faru sedai ya faru Amma yau ko ita ko wannan yarinyar me suffar aljanu.. Wallahi yau Sena Baka mamaki baby .. A firgice mashkur ya janye hannunsa daga na nijlah ya qaqalo murmushin dole Yana aika Mata,, bude kofan yayi Yana cewa amarya" Dole kace amarya mana'kaga baby ni duk ba wannan ba,,wacece wannan da har kake riqe Mata hannun ta fada cikin tashin hankali da zafin zuciya tana nufo inda nijlah take.. Dasauri yasa hannu ya tare ta Yana cewa" haba Yasmeen meyasa zafin kishinki yayi yawa" kifa rage ina gayamiki.. Cikin fishi tace dole zakace Kaka sabida kaci amanata Ka yaudareni da soyayayarka,,Amma duk da haka na amince da aurenka shine zaka nunamin Bani kadai kakesoba.. Kidai nutsu Saina gayamiki ko wacece" Ka gayamin yanzu indai baso kake zuciyana ta Gama bugawa yanzu ba.. Matsowa yayi kusa da ita sosai had suna jin numfashin juna da bugun zuciyar kowannesu yace"hannunta ya kama cikin masa ya riqe sosai Yana shafawa duk Dan yasamu ta dawo cikin hayyacinta da nutsuwarta,,Amma duk da haka taqi tsayuwa burinta kawai taji kowacece kafin tasan hukuncin dazata yanke akanta.. Cike da tashin hankali yake magana Yana kallan Yadda nijlah ta rikice ta gigice ta kidime tana kankame jikinta hawaye tuni sun wanke Mata fuska Banda karkarwa babu abinda take tana Kiran sunan Allah" Yace,,pls Yasmeen ki saurareni,,kinfasan da kaunarki na rayu, kuma haryanzu kina cikin zuciya na babu abinda ya chanzaki" to meyasa kike yiwa babynki haka,, wannan yarinyar kanwatace ki nutsu mana.. Ganin taqi nutsuwa sai zufa take yasashi juyawa inda nijlah take zauna yace" Nijlah ki gayamata koke ba kanwat.... Be iya qarasawa ba sabida ganin nijlah kwance a qasa Yasmeen ta hau kanta tana Duka.. Bane ni zaka yaudara ko an gayama bansan sunan *'yar sadaka* nijlah ba,,zaka ha'inceni" to wallahi yau koni ko wannan tsinanniyar yarinyar,, Dama akan wannan kake wulaqantani... Kukama nijlah kasawa tayi Banda Ido babu abinda take rabawa" ta ko ina Yasmeen ke dukanta har Saida numfashin nijlah yafara sarqewa.. Duk Yadda mashkur yayi Dan ganin ya kwaci nijlah ya kasa Dan ba ruqon Wasa Yasmeen tayi Mata ba,,tana dukanta tana surutai.. Rasa inda mashkur zesa ransa yayi Banda tashin hankali da firgice babu abinda yake ji" waiwaye ya riqayi koze Samu Wanda ze ceci nijlah ya Rasa,,sabida layin ba mutane indai ba lokacin sallah yayi kaga suna fitowa ba.. Dabarace ta fadowa mashkur yafara kwalama get man Kira Dan Shi kadai ze iya jinsu adaidai wannan lokacin.. Me gadi na zaune jikin get yasa radio a kunannsa Yana sauraran wani shiri inda yaji labarin governor ganduje ya tsige sarkin Kano Muhammad sinusi ya Dora hannu aka Yana salati,,hakan ne ya hanashi Jin kiranda mashkur ke masa. Cikin zafin Rai mashkur yayi Kan Yasmeen da Duka ganin Yadda jini ke fita ta Baki ta hanci a jikin nijlah,,Amma Duk da haka yasmeen Bata dena Dukan taba haka Kuma bakinta beyi Shiru ba.. Wallahi Ko Zaka kasheni Saina fara kashe wannan abun tsiyar Idan yaso Sai kayi abinda zakayi.. Yana hawaye yace" shikenan Ai kin kasheta saiki dagata,,kaicona Ni mashkur Dana kasa riqe amanar Dana dauka Yasmeen baki kyautamin ba,,ki dagata Nace kafin nayi qasa qasa dake yanzu.. Ganin yadda hawaye Ke fita a idanshi yasa Yasmeen Tashi Akan nijlah bakinta Na rawa tace" Baby kuka kake akan Na Daki wannan yarinyar" me Zan gani Ni Yasmeen Sai kuma ta fashe da kuka ta Shiga cikin gida da gudu tana yarfe hannu,,jikin rigarta da hannunta Duka jini ya Bata.. Tana Shiga me Gadi ya yarda radio yayi Kanta yana tambaya,,kallan waje yayi yaga motan mashkur,,dasauri ya fito Yana tambayan yallabai lafiya.. Chak numfashin mashkur ya tsaya ya Dena aiki,fa gudu yayi kan nijlah Yana kuka saikace qarami n yaro ya tattarota jikinsa Yana jinjigata tare da Kiran sunanta,,jikin Na kyarma ya saketa Yana salati.. Daidai lokacin get man ya qaraso Yana cewa yallabai lafiya" ganin mace kwance Bata numfashi yasa qarasawa Yana matsa hancinta.. Baba ta Mutu Ko,, shikenan Yasmeen kin gama da rayuwana,, nijlah naso ki girma naga yaranmu dake,,naso kema ki dandana rayuwa ta Jin Dadi Sai gashi kin rigamu gidan gaskiya" Sai kuma ya chakumi wayan rigar baba me Gadi Yana cewa, Dan Allah ka dubamin ita Bata Mutu ba Ko?? Girgiza kai baba me Gadi yayi Dan yariga ya tabbata da mutuwar nijlah sedai Baze Iya gayaba sabida Shima mashkur yaga Hakan.. Baba me gadine yayi qoqarin Tashi Ze ciccibi nijlah yasata a Mota Domin aje ayi jana'izarta. Mashkur yayi saurin Shan gabansa Yana cewa karka taba ta,,nizan sata a Mota da hannuna,,Allah yajiqanki Nijlah,,wayyo Ni mashkur wannan wacce irin ranace na riska.. Yana kuka yasata a Mota ya nufi hospital da ita,,nan likitoci suka Hau Kan Dan ceto rayuwarta,,seda sukayi kusan 30 minutes akanta kafin Naga daya Daga cikinsu yajamata mayafi ya rufe fuskanta.. Jikinsu a sanyaye suka fito. DA gudu mashkur yayi kansu Yana cewa likita Yaya Bata Mutu ba Ko? Shafa kansa dr yayi Yana cewa kayi hakuri mashkur... Be Bari yaqaraji ba ya fizge hannunsa ya Shiga Dakin,,direct Kan gadon da nijlah Ke kwance yace ya Bude ta.. Wani ihu ya saki ganin hancinta da kunnata rufe da adduga,, haryanzu jini bai Dena zuba ba.. Salati ta kurma Yana neman daidaita nutsuwarsa,,sedai be samu damar Hakan ba yayi Baya luuuuuuuu...... Idan kuka qara comments irin Na jiya,Bazan qara posting ba Sai Bayan Sallah Idan Allah yasa muna da raban gani.. Dan Allah ku riqa sharing danayi posting,,banaso ana damuna Akan Na turo,,abin dayawa Idan Na biyeku Bazan Samu lokacin kaina ba.. *Momn sultan ce*✍✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MMN FAREESAH....* 4⃣1⃣&4⃣2⃣ Yayi Baya luuuuuuuu,, dasauri sauran likitocin dake tsaye sukayi nasaran tare sa Suna salati.. Taimakon gaggawa suka Shiga bashi,,cikin Ikon Allah suka Sami damar dawa masa da numfashinsa,,sedai Yana farkawa ya dafe kai Yana hawaye.. Ruwan da aka dauramasa ya fizge tare da Tashi tsaye cikin tashin hankali,,jiyake Shima kama Ze Mutu sabida ya tsara yadda rayuwarsu zata kasance da irin soyayya da zasu gudanar a Duk lokacin da komai ya daidaita.. Daddy ne ya shigo ransa a bace,,Yana tafiya cikin sauri harya qaraso inda mashkur Ke tsaye" mashkur besan da zuwan daddy ba sabida yadda yake acikin tashin hankali. Motsin dayaji a bayansa ne yasashi saurin zabura a gigice jikinsa Har tsuma yake tsabar tashin hankali Hade da Dana Sani mara musaltuwa ya Bude baki zeyi Magana daddy ya katseshi... Bakin daddy Na rawa kama ze kifa sabida tashin hankali yace"mezaka gayamin auta,,Ashe Baka da hankali" yanzu mezamu Gaya iyayen yarinyarnan"Yama za'ayi ka dauki 'yar mutane ka kaita wannan gidan,,Bayan kasan halin mahaifin Yasmeen da Kishin tsiya,,gashi Shi bedauka mataki ba Yasmeen ta dauka,,sun kashe marainiyar Allah wanda bataji ba Bata gani ba.. Kuka me ciwo mashkur ya saki,,da gudu yafada jikin daddy,,cike da matsanancin tashin hankali mashkur yace" daddy Dan Allah kada ta Mutu wallahi banshirya rabuwa da itaba,,daddy inasanta Dan Allah daddy kace ta Tashi.. Ganin da daddy yayi ba'a cikin hayyacinsa yaje ba shiyasa ya rungumeshi Yana shafa bayansa.. Sedai yadau lokaci jikin daddy Yana kuka kafin yafara safke ajiyar zuciya" ganin haka yasa daddy fara Magana a hankali.. Garin Yaya ka tafi da yarinyar mutane Har akayimata irin wannan illar,,kana Ina Hakan ta faru daddy ya jera masa wadannan tambayayoyin? Bakin mashkur Na rawa yace,,daddy kayi hakuri Nima bansan haka zata faru ba,,kasani cewar daddy tare da tsaresa da Ido" wallahi daddy bansani ba,,Dana sanina Hakan tafaru ba,,nayi nayi tabari Amma Duk da haka Saida ta kashemini ita mashkur yaqare maganar cikin gunjin kuka.. Wallahi inasanta banaso Na rasata,, kuskuren ne Yasmeen ta Riga ta aikata mana,,daddy bansan yazanyi da itaba.. Mama na zaune a falo tana kallo Taji fadowar Abu akanta" dasauri ta dago tana kallan yasmeen,, cike da tashin hankali tafara jera Mata tambayoyi" Yasmeen meya sameki" accident kukayi,,Ko Yan bindiga dadine suka tareku,, Yasmeen Bata Iya amsa mama ba, Saima kukanta data qara saki tana qara shiga jikin mama.. Tureta mama tayi tana cewa" Dan gidanku ki gayamin,,gaba daya kin Tashi hankali to kodai Yan garkuwane suka tareku a hanya.. Qin Magana Yasmeen tayi sabida batajin zata Iya furta Koda Kalma dayane sabida bakin Kishin dake Cin zuciyarta,,jitake inama ta Mutu kota Dena Jin abinda takeji a jikin zuciyarta.. Ganin tayi Shiru taqi Magana yasa mama Tashi tsaye tana cewa to Ina Shi mashkur din yake? Ni 'yan nan inazansa kaina,,ya Allah ka kawomin dauki" Ke Yasmeen kodai kurma Kika Zama mama ta fada tana kai Mata Duk.. Yasmeen ki Duba jikinki yadda Duk ya baci da jini indai wannan jinin mutum ne to Babu shakka hadari kuka Samu,,da yaushe kuka fita a gidannan baki gayamin ba,,Ina kukaje? Duk tambayoyin da mama tayi babu Wanda ta Samu amsa,,ita kadai tayi burarinta ta gama,, ganin datayi Yasmeen taqi kulata yasata sakin kuka tare da fitowa waje da gudu tana cewa.. Me Gadi wakaga ya ajiye Yasmeen? Cikin tashin hankali hankali baba me Gadi yace' hajiya Ai Yasmeen ce ta kashe wata yarinya da wannan alhajin mashkur yazo da ita,,Nima ina nan inajin radio banji abun ba Sai Daga Baya.. Cike da matsanancin tashin hankali da fargaba mama ta dafe qirji tana cewa" kisa fa kace Malam Audu? Kwarai kuwa Dan gaskiya yarinya ta Mutu sabida Nida kaina nadubata Kuma kinsan ninake sallar gawa a garinmu kafin Na Samu wannan aiki.. Mama taba idajiba ta Koma ciki da gudu ta dauka waya ta Kira Abba" Tana kuka tace" Alhaji kayi sauri kazo gida ba lafiya" What!!! Hajiya Karki gayamin Wani Abu ya faru da 'yar Lele,,Dan Allah ba yadda zanyiba,,kowaye ya tabata Sai inda qarfina ya qare.. Mama batasan lokacin data saki tsaki ba,tana cewa" To ai shikenan yanzu saika zo kaga abinda kudi da shagwabawa game da sanka suka jama" Murmushi Abba yayi Yana cewa kedai kullum bakida abokin Kishi Sama da Yasmeen,,yanzu fisabilillahi Idan ban shagwaba lelena ba wazan shagwaba,,da Allah kidena yimin irin haka.. Hawaye masu zafi mama ta goge tana cewa" to ai gashinan abinda gata Yaja Mata" ta kashe "Yar mutane.. Cikin firgice Abba yace" ehhhh hajiya kinko San abinda kike fada,,kisa fa kikace" A hasale mama tace eh,,abinda Kaji Shi nake fada,,Dan haka yanzu ka dawo gida musan halin da yarinya take ciki,,tana gama fada ta katse Kiran tana zagaye faloon... Zuwa yanzu ita Kanta Yasmeen hankalinta yatara Tashi Amma Idan ta Tinan ta rabu da damuwanta Sai Taji hankalinta ya kwanta,,Babu abinda Ke Daga Mata hankali illah kukan mama data zauna Kan kujera tanayi tana salati tare da neman dauki gurin Allah. Ahankali Yasmeen ta matso kusa da mama tana cewa,,pls mama kidena zubda hawayenki Akan wannan banzar,,hawayenki yadena zuba Akan 'yar sadaka mara Gata.. Tasss tasss tasss mama ta dauke Yasmeen da Mari tana nunata da yatsa' Yasmeen Karki Bari bakina ya fadi mummunar Kalma akanki" Kuda kuke da kudin ki Kuka ba kanku" to wallah ki Sani Idan Har wannan yarinya ta Mutu Bazan Bari ki zauna a gida kinajin dadiba,,wallahi kema Sai an daureki,,shashasha kawai.. Bani wayarki,,hannun Yasmeen na rawa taba mama wayar' Cilla Mata wayar mama tayi tana cewa" ubankine Ze budemin day Zaki Bani ita ahaka,,wallahi kikayi wasa kema Saina lakada Miki Dukan mutuwa kinga Sai ayi biyu... Hannun Yasmeen Na rawa ta dauka wayan ta cire password ta miqa mama" Number mashkur mama ta Duba ta danne Kiran.. Mashkur dake kwance jikin daddy Yana kuka yaji wayarsa Na ringin kasa dauka yayi Sai daddyne ya amsa Kiran.. Assalamu alaikum,, daddy ya amsa yanasan sanin wacece,,Dan ba Suna yagani jiki ba,, Bakin mama Na rawa tace,,nice mahaifiyar Yasmeen" Dan Allah a wanne asibiti kuke? Seda daddy ya rintse Ido kafin yace,, muna standard hospital,,dan Allah yame jikin,,mama ta tambaya cike da Kunya.. Zuwa yanzu bamusan halin datake ciki ba,,dazu Dai harsun fito da ita Sai kuma aka Koma ciki,,Suna qara Duba lafiyanta.. Wani irin dadi mama Taji Dan harga Allah Idan nijlah ta rasu batasan inda zata sa kantaba.. Bata saurari Yasmeen Ko Abba ba ta dauka mayafi ta fita da saurin gaske Har tana hadawa da gudu.. Yau mama da Kanta tayi drive sabida tsabar zauri da yadda zuciyarta Ke azalzata. Comments & share *Momn sultan ce*✍✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *SHAFA'ATU UMAR.....* 4⃣3⃣&4⃣5⃣ Mama na fita Abba ya sanyo matarsa gidan Yana tuqi cikin kwanciyar hankali" Guri me kyau yasamu yayi parking,,nan da nan ma'aikatan gidan suka zubewa Suna kwasar gaisuwa,,sedai yau uban gidan nasu be Iya amsasuba sabida saurin dayake ya Shiga ciki yaga 'yar lelensa.. Cikin sauri ya Bude qofar falon,,bakinsa da sallama ya Shiga ciki Yana 'yan Kalle kalle.. Gefe daya Daga cikin kujerun ya hango Yasmeen zaune ta Hada kai da qafa tana kuka a hankali. Dasauri Abba ya qarasa inda take yana tambaya.. Ke Yar Lele waya tabamin Ke,, zonan ki gayamin kodan kin Daki wancan 'yar masu yawan jejen kike kuka" Girgiza kai Yasmeen tayi tana fadawa jikin Abba tare da sakin matsanancin kuka Wanda ita Kanta batasan kona Mene ba.. Hankalin Abba ba qaramin Tashi yayi ba,,nan ya Shiga jera Mata tambayoyi sedai Yasmeen ta gagara amsa Koda guda dayane.. Tashi Abba yayi ya Bude fridge" Ruwa me sanyi ya dauko tare da cup ya zuba ruwan ciki" Da kansa ya Shiga Bata Yana shafa Kanta.. Yasmeen Bata Wani sha dayawaba ta janye fuskanta tana turo baki.. Yaya Dai 'yar Lele kigayamin kodai Wani ya tabamin Ke. Cike da shagwaba Yasmeen Tace" Ba mama bane hadda cewa zata dakeni" Kuma Shima mashkur tureni ya riqayi Yana min tsawa.. Hmmmm kinga abinda nake gayamiki Ko 'yar Lele Amma Duk Da haka kin Nace kince Sai Shi Zaki aura,,Bayan Yana nuna banbanci tsakaninki da 'yar sadaka. Cike da sangarta da shagwaba Yasmeen tace" Ni Ni fa Nina sanshi,,Kuma nasan daya aureni Ze hakura da ita.. To ai shikenan ita Kuma mama ki barni da ita,,tana ma Ina banji duriyartaba tinda Na shigo? Abba naji ta Kira mashkur Daga nan ta fita,,inaga asibiti taje Duba wannan shegiyar.. Jinjina kai Abba yayi Yana cewa' kinga Tashi kije kiyi wannan ki cire wannan kayan da suka baci da jini Ko baki gani ba" Sai yanzu Yasmeen taga jinin dake jikinta. Cike da kyankyami ta Tashi tana tafiya kama batasan taka qasa ta Shiga dakinta.. Toilet ta shiga ta cire kayan jikinta ta Hada ruwa me dumi ta fada cikin bahun wankan tana ninqaya a ciki" ta jima tana wanke jikinta kafin ta fito,,Bayan tashafe jikinta da Mai tare da turaruka masu kamshi ta Bude wardrobe,,dugawar rigar ta dauka Na material green colour me tsarin orange.. Bayan ta gama shiryawa ta dauka waya ta Hau Kan bed ta fara karanta Daga cikin littattafan momn sultan.. Ahankali mama take tuqi gabanta Na tsanan ta faduwa,,ahaka harta kai hospital,,tana zuwa ta Kira mashkur daddy yasake dauka.. Na qaraso abinda mama tace cikin sanyin murya da kunya' Nan daddy yayi Mata kwatancen inda suke.. Bata Wani sha wahala ba ta ISA inda suke tana kallan mashkur dake kwance a cinyar daddy,,Har yanzu bai Dena kuka sedai zuwa yanzu ya rage kukan Sai ajiyar zuciya yake safkewa Akai Akai.. Kasa Magana mama tayi ta nemi gefensu ta tsaya tare da rungume hannunta a qirji tana addu'a" Har wurin karfe 4 na yamma likitoci Basu fito ba,,ganin haka yasa daddy daukan waya ya Kira mummy Yana San sanar da ita.. Mummy na Daki zaune Kan bed yayinda lateefah Ke dauke Kan carpet tana shirya kayanta cikin akwati Dan gobe da sassafe jirginsu Ze Tashi,,mummy Taji wayarta Na ringin.. Mummy daddyne Dan Allah Idan kin dauka kibashi hakuri kigayamasa gobe da safe Zan tafi,,nasan Idan yadawo ya ganni Allah fada zeyimun.. Keni da Allah Bani waya kada ya tsinke,,mummy Na Daga wayan daddy yace,,hajiya Bazan Samu dawowa da wuri ba" Ok,,Amma lafiya kace haka,,kaida kake dawowa da wuri? Nan daddy ya kwashe Duk abinda ya faru ya Gaya mummy,,ai be Ida zancen ba,,mummy ta tuntsire da dariya tare da tafa hannu tana cewa.. Kai Amma Yasmeen ta birgeni"toku me kuke a hospital tinda ance ta rasu Ai shikenan kaga Nima Na yadda kwallan mangwaro Na huta da Kuda.. Ran daddy a mugun bace ya daka mummy tsawa Wanda tasa mashkur firgita ya Tashi zaune,,kafin ya tambaya daddy abinda Ke faruwa sukaga Dr ya fito Yana goge gumin fuskansa,, Tsaki daddy ya ja tare da katse Kiran suka bi Bayan Dr.. Yana Shiga office daddy yabi bayansa mama da mashkur suka tsaya a tsaye Suna sauraran abinda dr Ke Gaya daddy.. Mashkur Najin dr yace,, nijlah Na buqatar jini ya saki murmushi tare da yin sujjada a qasa Yana godewa Allah' Be jira fitowan daddy ba ya dawo Dakin da aka kwantar da nijlah ya faki idon likitocin ya fada dasaurin gaske.. Yana Shiga ya tafi bakin gadon dasauri,,fuskanshi dauke da murmushi" Kallan yadda take bacci ya Shiga yi Yana murmushi,, ahankali ya kai hannunsa Kan lallausan gashinta ya Shiga shafawa ahankali ahankali tare lumshe idansa,Wani irin yana Mai wuyar misaltuwa ya ziyarci zuciyarsa,,tare da farin ciki na ratsashi tako Ina ajikinsa. Cike da shauqin kaunarta yakai bakinsa yayi kissing lips dinta Yana cewa" raguwa daka Dan tabaki Sai langwabewa mutane kama wacce ta Mutu" Sai kuma yayi murmushi Yana shafa lips dinta.. Yana cikin haka yaji an Tura qofan dasauri ya janye hannunsa a Kanta Yana Kallan kofan,,daddyne Sai mama suka shigo Dakin.. Sallamarsu ya amsa tare da Tashi tsaye ya Tura mama kujeran,,mama Bata Iya Zama ba ta tako Har zuwa bakin gadon tana kallan yadda nijlah Ke Jan numfashi ahankali.. Girgiza kai mama tayi ganin kankantan nijlah Amma Duk Da haka Yasmeen ta Iya zage kwanjinta Akan Yar karamar yarinyar" Addu'a mama ta Shiga tofa nijlah Bayan ta gama ta juyo tana kallan mashkur,, ahankali mama ta Bude baki tana cewa.. Dan Alhaji kuyi hakuri Da abinda ya faru" yarone yanzu ka haifeshi Baka haifi bakinsaba... Babu komai cewan daddy Yana murmushi" Sai Dai mu godema Allah tinda gashi yarinya da sauran kwananta a gaba" Hakane sedai Duk da haka Ina Mai Baku hakuri musamman ma kai mashkur sabida kai akayima" Kuma nizan jamata kunne,,Na tabbata Hakan Baze qara faruwa ba.. A ciki ciki Mashkur ya amsa Yana Kallan gefe Dan tinda suka shigo be Daga kai ya Kalli kowa ba.. Idan akwai abinda Ake buqata Sai a gayamin,,inaso zanje gida Na dawo,,inyaso Saina kwana a gurinta basai kun Gaya iyayen yarinyarba??? Bakomai Nima nijlah kyatace zanyi duk abinda ya dace cewar.. Dan risinawa mama tayi tana yiwa daddy godiya tare da cewa nizan wuce tea Na taho dashi Idan ta farka Sai a Bata.. Dasauri mashkur yace" ah ah kibarshi kawai mama hakama Mun gode basai kin dawo ba.. Jikin mama a sanyaye tace kana ganin ba matsala mashkur' kai tsaye mashkur yace eh babu.. Sallama mama tayi musu ta fita a Dakin jikinta Duk a sanyaye Duba da yadda mashkur yake amsata kama bayaso,,taso ace yabarta ta zauna da nijlah Dan tana ganin zatafi kowa Bata kulawa.. Tana fita daddy ya Hau Kan mashkur da fada ta inda yake Shiga batanan yake fitaba" shidai mashkur be Iya cewa komai ba Banda baqin ciki Babu abinda kecin ransa.. Kaima kanasan Zama mara Kunya kenan' Koka manta yarta kakesan aure" Amma tana Magana kana sa baki,,kokai Zaka zabi yadda za'a Kula da nijlah.. Ahankali mashkur ya girgiza kai Yana Kallan daddy,,Sai da daddy ya gama kafin mashkur ya Bude baki a hankali yace" Daddy nibanqi mama ta zauna da nijlah ba sedai daddy abinda Baze taba yiwuwa Kenan ba,,Ina tsoro Kar cikin dare Yasmeen ta qara zuwa inda nijlah take ta illatamin ita" Gafara can ka rufemin baki,,soqoqon banza kawai,,Ina da Rana tsaka ita Yasmeen tayimata haka,,Kuma a gabanka Baka Iya tsinana komai ba Sai aikin kuka,,ka kirani kagayamin kuna hospital Baka Iya ba Sai dr Jamil ne yagayamin yaganka anan kafin Na baro office nazo.. Turo baki mashkur yayi kama qaramin yaro yace' to daddy Yaya zanyi da ita nayi nayi ta dagata taqi" Kuma kake mana kazauna da ita anan Bayan bakasan yadda zakayi da itaba ita ta sake kawomata Hari? Daddy ya tambaya" Sosa kai mashkur yayi Yana cewa Hakan Bama zata sake faruwa ba insha Allah" To Allah yasa yanzu Sai muje a gwada jininka day nawa Dan likita yace da yiwuwar a qara Mata jini danta zubda jini sosai.. To mashkur yace yana me tausayawa nijlah tare da yinqurin daukan mataki Akan Yasmeen.. Fita daddy yayi mashkur yaqi tafiya Yana Sosa kai" ka tsaya nan kana kallona Ko bazaka Bada jinin bane daddy ya tambaya cikin fada? Daddy dama Naga ba kowane a Dakin shiyasa nakega kafara zuwa Sai nima naje" Murmushi daddy yayi ya fita,,Yana fita mashkur ya dawo kusa da nijlah Yana Kallan yadda tayi Rama cikin wuni daya.. Bayan daddy ya dawo mashkur yaje aka gwada jininsa,,anyi sa'a yayi daidai da nata nan aka aka ya dawo Dakin.. Kallan Mashkur daddy yayi Yana cewa" mashkur nizan wuce anjima kaga yanzu karfe Goma yayi gashi haryanzu Bata tashi ba.. Eh daddy ba komai nizan kwanan anan,,Anya mashkur Zaka iya,daka Bari Na turo lateefah saita kwana a nan tinda Bata Riga ta tafi ba.. Dasauri mashkur yace daddy nizan zauna ba matsala" Duk yadda daddy yayi da mashkur Akan ya Bari mace tazo ta kwana da Nijlah kiyawa yayi haka daddy ya tafi da niyyan gobe da safe Ze dawo.. Bayan daddy ya fita mashkur ya Shiga toilet ya dauro alwala,,Sallah yayi raka'a biyu ya roqi Allah abubuwa da dama,,ciki Harda samun lafiyar nijlah tare da shiryuwan Yasmeen.. Karfe 12 ya gama komai ya dawo Kan gadon ya janye bargon da aka lullube nijlah dashi' ahankali ya Shima ya kwanta Kan gadon tare da janyota jikinshi Yana shafa bayanta.. Duk da gadon yamusu kadan,,Amma haka besashi ya hakura da kwanciyaba,,saima qara rumgumeta yake a jikinsa.. Ahaka bacci yasoma daukarsa.. Wayarsace tafara ringin yakai hannu ya dauka Yana lumshe Ido" Sunan daya ganine Na yawo yasashi Bude Ido da sauri Yana cewa" Wannan yarinya kuwa tana da hankali yafada Yana Maida wayar silent tare da gyara kwanciyarsa Yana Maida nijlah jikinsa.. Tsaki Yasmeen tayi tana qara juyi Kan lafiyayyan gadonta,,tana cewa Shi Kuma wannan a Ina ya ajiye wayar yakuma San lokacin yin magananmu yayi,, Yasmeen tafada tana qara dealing number.. Wannan Kiran ma be amsaba haka tayi ta Kira tana tinanin abinda ya hana mashkur amsa call dinta,,Dan ita harga Allah ta manta da abinda ya faru Dan Koda mama ta dawo batabi ta Kan kowa ba tafada dakinta ta kulle tana tinanin yadda zata saita yasmeen.. Karfe 1:30 Na dare nijlah tafara Bude Ido ahankali tana Jin Wani azababban zafi Na ratsa Duk wata kofa ta jikinta" kasa Bude Ido tayi Saima rintse idon tayi sosai tana salati a hankali... Can cikin bacci mashkur yaji yadda nijlah Ke fidda numfashi da sauri dasauri sabanin da, datake fidda numfashi a hankali.. Bude idansa yayi ya safke akanta Yana Kallan yadda take motsa Dan qaramin bakinta tana addu'a sedai Har zuwa yanzu ta kasa budesu balle tasan inda take.. Sunanta mashkur ya Shiga Kira Yana shafa hannunta "ganin taqi Bude Ido ya janyota jikinsa a hankali ya manneta da kirjinsa tare da zagaye Duka hannuwansa a bayanta... Ahankali ya Shiga Bude Mata Ido yanaso Dole saita bude idon,,kasa budewa nijlah tayi sabida yadda Kanta yayi Mata nauyi Banda zugi da radadi Babu abinda takeji.. Ganin taqi budewa Kuma yasan ta farka sabida lokacin da dr yace zata Tashi harya wuce yasashi gane idanta biyu shegantaka yasata Qin budewa.. Janye hannunsa yayi Yana tunanin abinda Ze Mata Wanda zesata Bude ido,,danshi ya matsu yaga ta Bude Ido sunyi Magana Hakan ne kadai Ze bashi damar kwantar da Hankalinsa,, Ahankali ya janyota jikinshi ya zuba idanta kallo Yana cewa,,Ke nijlah amarya Bude idon Ko baki Tashi bane" Qin budewa nijlah tayi tana mejin haushinsa tare da turo masa Dan qaramin bakinta.. Ganin haka yasa mashkur matseta a jikinsa ya daura bakinsa Kan hancinta Yana busa Mata isakar bakinsa,,tare day tsura Mata rikitattun idanunsa masu matukar tsoratata.. Bata Bude idon ba sabida tasan Babu abinda kallan nasa Ze janyomata illah zubar hawayen datake riqesu tin Bayan data farka.. Ahaka yayita wasa da sassan jikinta Yana lumshe nasa Ido Duk Dan yasamu nijlah ta Bude idanta... Kafin Wani lokaci tuni yasoma fidda numfashi sabida yadda yake mulmula Kan nononta tare da shafa cikinta daya kwanta" salon dayake Mata babu macen da za'a yiwa Shi sha'awanta be motsaba Ko Taji Wani Abu Na yawo a cikin jikinta,,Duk kuwa da rashin wayanta.. Ganin taqi motsawa yashi Bude baki Yana Magana a kasalance" Nijlah nasan kinajin so kike kawai ki wahalar dani"shiyasa Kika Bari nake kidana nake rawa Na.. Shiru yayi kafin Daga bisani yace shikenan Bari nayi Miki irin abun rannan nasan Shi kadai zesa ki amsa Magana na Ko amarya???? Comments & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MY SALMA....* 4⃣6⃣&4⃣7⃣ Be jira amsartaba ya soma qoqarin zare bargon dake jikinta" cikin kasala da mutuwar jiki nijlah tafara qoqarin Daga hannunta sedai hannun yaqi daguwa sabida bugun dayasha a hannun Yasmeen. Duk inda taso motsawa a cikin jikin Sai Taji bazata Iya ba sabida mugun tsamin daya Mata,, mashkur Ko ya Bada himma gurin janye bargon Yana murmushi.. Cikin lokacin qanqani ya ciremata Shi sabida Bata da qarfin da zata hanashi" Lokacin daya ciresa Sai da ya lumshe Ido sabida ganin kyankyawar fuskanta tare da suran jikinta" cike da zulama yafara shafa cinyoyinta Yana lumshe Ido.. Kasa hanashi nijlah tayi,,Banda haushinsa Babu abinda takeji" jitake dazata Iya data hakura da rayuwa dashi sedai bazata Iya Hakan ba tinanin irin rayuwar da zasuyi ta Shiga Tinani" Batasan lokacin da hawaye sukafara rige rigen zuba Daga cikin idon taba.. Mashkur daya shafa'a gurin shafa cinyoyinta Yana tinanin yadda zemata ta Bude baki tayi masa Magana yaji ruwa Na diga Akan fuskanshi,, dasauri ya juyo Yana qaremata kallo.. Hawaye ya gani Na riqe riqen zubowa Daga cikin Ramin idonta lokaci guda jikinta ya dauka karkarwa.. Subhanallah mashkur ya furta tare da hayewa Kan gadon Yana hadata da jikinsa... Sai yanzu nijlah ta Samu dama da kwarin gwiwar turesa tana kuka" Be Iya Magana ba sabida yasan anyimata abinda zatayi kukan Dan haka ya hadata da jikinsa Yana shafa bayanta batare da yayi Magana ba... Sosai kukanta Ke Sosa masa zuciya,,dayana da yadda zeyi toda ta Dena wannan kukan Ko zuciyarsa zata Dena tafasa,,zuba Mata Ido yayi cike da tausayinta yasa hannu ya riqe hannunta Duka biyun idansa a kanta ya Bude baki a hankali Yana cewa' bansan meyasa kullum a dalili na Ake saki zubda hawaye' Nijlah nakasa riqe amanar dana daukarwa malam da kaka Harda mutanan gari' gashi kema kinasan doramin laifi,, Ni kaina banasan ganin mu cikin wannan yanayin Allah shine shaidata" Wallahi nijlah inasanki,,Sanda bantaba yiwa wata mace Shiba Bayan Yasmeen.. Wani tuquqin bakin ciki ne ya qara mamaye zuciyar nijlah,,wato haryanzu Yana San Yasmeen Duk Da irin abinda tayi Mata" tome yasa Ze zauna Yana gayamin Sanda yake Mata,,wasu sabbin hawaye masu zafine suka zubomata Dan Bata da amsar tambayarta... Kukan dayaji tanayi hadda shansheqa yasashi cewa"bansan meyasa nakasa Sama Miki farin ciki ba,,maimakon kiji dadin Magana na Sai ki soma kuka,, nijlah Ina gayamikine dankiji Dadi Badan kiyi baqin ciki ba... A hankali nijlah ta janye jikinta a nasa,,Sai yanzu tayi qoqarin Bude idanta da suka gama rinewa sukayi jajur dasu ,,cikin fidda Rai da samun farin ciki ta Bude bakinta a hankali tace" Shikenan kado" Bayan abinda akayimin akan Ka bazata kyaleni dasu ba saika hadamin da maganganun ka marasa dadin sauraro,, Ko kana tinanin xanji baqin ciki Idan kace Baka Sona Baka kaunata,,kado nasani Ni sadakace a gurinka Amma Hakan bazesa ka Bari a wulaqantani ba" Mummy uwace agareni haka aunty lateefah,,kaga Kenan Zan Iya jure cin mutumcinsu akaina Amma ka Sani" Wallahi wallahi Bazan dauki Cin mutumci a gurin budurwa Kaba,,sabida nidin matarkace ba haka kawai iyayena suka daukeni suka Baka niba" Wani Saban kukane ya subuce Mata tanayi tana cewa" Na Sani Ni marainiyace Bani da uwa Bani da UBA, wannan Duk su sukajamin" ada nijlah Bata da hankali Amma kasani yanzu nayi hankali Bani barin wata taqara yimin irin wannan dukan"Bazan qara kwana anan ba garinmu Zan tafi Ko kuraye da zakuna zasu cinye namana danye Saina barmaku gidanku .... Sabida tsabar mamaki mashkur be Iya Magana ba Sai bin Dan qaramin bakinta yayi da kallo" harta gama fada Yana kallanta,,gani yake kama ba nijlah Ke gayamasa wannan maganar ba,,mamaki da al'ajabi su suka hanashi Magana Sai fararen idansa daya kafeta dasu Yana San tabbatarwa kansa Wanda yayi wannan maganar,, Idansa ya murtsika tare da qara budesu Yana Kallan nijlah data sunku da kai qasa tana kuka.. Tabbas nijlah ce Dama tana da wayon dazata Iya Bude baki ta gayamin magangu Har haka,,indai Ko hakane inada aiki a gabana tinda itama bazata kyalle bace.. Kallanta yake cikin Hade fuska Yana jefa Mata Harara" tin Bata ganinsa harta Dago Kanta.. Cikin kakkausar murya yafara magana" Nijlah Ni kike Gaya wannan maganar,, Shiru nijlah tayi tana danasanin yin magana 'nan ya cigaba da cewa .. To wallahi ki Shiga hankalinki,,kuma idan naqara ji kinyi magana irin haka a gaban wani Saina zaneki da hannuna tinda Baki da kunya.. Wato kema ina Miki kallan yarinya salaha me hankali Ashe ba haka bane. Turo Baki nijlah tayi tana kuka,, Mashkur ya dakamata tsawa Wanda tasa nijlah Shiga cikin hanklinta hartana qoqarin fadowa daga Saman gadon,sabida karkarwan da jikinta da dauka,,tana niyyan bashi hakuri taga yayi.. Fuuuu ya fita a dakin ranshi a mugun bace. Yana fita nijlah ta qife kanta da jikin gadon tana rera kuka me ban tausai... Mashkur Na fita ya suka hadu da dr nan yake tambayarsa me jiki? Sai da mashkur ya saita nutsuwarsa kafin yayi gyaran murya yace dasauri yanzu ma ta farka Ina niyyan Kiran wayarka ka rigani zuwa.. To alhmdllh cewan dr Yana Shiga Dakin" mashkur be bishi ba ya tafi jikin motansa Yana tinanin yadda zeyi da nijlah,,ya tabbata Idan be dauka mataki yanzu akanta ba nan gaba saitafi qarfinsa yadda be isa ya jiyutaba.. Haba yarinya qarama da ita ta gayamin wannan maganar" Sai kuma ya dafe kai Yana tinanin mafita.. Yadda mashkur ya fita haka dr ya shigo ya sameta sedai zuwa yanzu ta lullube jikinta" A hankali dr yaqarasa inda take yana bubbuga jikin gadon tare da Kiran sunanta.. Cikin kuka ta amsa sedai Bata Iya Dago Kanta ta kalleshiba" Nijlah lafiya kike kuka,,kodai jikin ne? Cikin kuka nijlah tace nasamu sauqi Dan Allah ka ciremin wannan abun gida Zan tafi" Masha Allah Dama Naga jikin yayi sauqi yanzu Zan baki sallama,,Idan Shi yayan naki yadawo kigayamasa ya sameni a office Dina.. To tace tana qoqarin Boye damuwanta.. Cike da tinani Dr ya fita yans mamakin ganin kuka a Idan nijlah Amma seya bar abin bisa ga tsamin da jikinta yayi a tinaninsa Ko shiyasata.. Tinda mashkur ya fita zuciyarsa ke quna Yana tunanin kalaman da yarinya qarama Wanda ko wanka bata iyaba ta gayamasa,,toya idan ta girma tasan inda yake Mata ciwo,, jikin motansa ya tsaya tare da cigaba da tinaninsa bashi ya dawo Dakin ba Sai da yayi sallar asuba,,Hakan ma yadawone sabida Kar mama ta dawo Ko daddy Suga Baya Dakin.. Yadda nijlah taga Rana haka taga dare Dan Bata Iya rintsawa ba,,danasanin yin maganarta kawai take tana tinanin yadda zata fara bashi hakuri" tayi kukan harta gashi tin tanajin tsoro Har ta Dena ta Maida lamarin ta ga Allah.. Tanajin aka Kiran sallar asuba ta kasa Tashi tayi Sallah sabida koya ta yinqura da niyyan tashi Sai Taji kama tsokar jikinta zasu zube qasa subar kashin.. Tana cikin haka Taji an Tura qofar Dakin, addu'a tayi Akan me shigowa ya kasance macece koba komai zata taimaka Mata gurin Shiga toilet ta dauro alwala.. Qofar ta zuba Ido tana kallan me shigo" Mashkur ne ya shigo fuskan nan tasa a daure ya Samu gefenta ya zauna Yana dandanna wayarsa.. Tsoro da fargabane suka Hana nijlah magana'Dana sani tayi yafi sau dubu" kallansa tayi taga Yadda ya maida hankalinsa kan waya a zahirin gaskiya ko ita yake kallo Yana me tausayama halin da take ciki,,sedai baze iya Nuna Mata hakan ba tinda tafara tinanin rabuwa dashi.. Ganin yaqi kulata yasa nijlah ta zuba masa ido,,bakinta na rawa ta budesu a hankali tana cewa" Kado ina kwana? Lafiya yace batare daya daga kansa ya kalletaba. Cikin in ina tace" sallar zanyi.. Tashi kiyi mana koda ni kike tambaya idan zaki sallah? Girgiza masa Kai tayi yayinda idanta ya ciko da kwallah tace" Bazan iya tashi ba,,bayana cikina kaina da quguna Duka ciwo sukemin.. Ok,,bazaki iya abinda ya shafi rayuwarkiba sai shegen suturu kika iya ko? Hawaye tafara tana San fara kuka Mashkur ya daka Mata tsawa Yana cewa" Kiyimin Shiru anan kafin na daukeki da Mari mara kunya kawai.. Hannu nijlah tasa ta rufe bakinta tare da rufe Ido tana qoqarin hadiye kuka.. Tace muje kiyi alwala nasan ko sallah bakiyi ba,,ba musu nijlah ta fara qoqarin Tashi sabida tsabar tsoransa yanzu Ko ciwan batajiba Sai da ta Tashi tsaye sannan kafafuwanta suka kasa daukanta" karkarwa tafara Yana Shirin zubewa a qasa yayi saurin taro ta tafada jikinsa.. Cike dajin haushin abinda tayi masa yake cewa raguwa kawai,,to wallahi nafara gajiya da wannan iskancin Daki Daga tan tabaki Zaki langwabewa mutane kama wadda aka kwana ana Duka. Shiru nijlah tayi Dan Bata da abin fada haka ya dauketa suka Shiga cikin toilet,, Ruwa me zafi ya Hada ya dauko qaramin towel ya ajiye kusa da bahon wankan,,hannu yasa yafara ciremata rigar jikinta,,Yana gamawa yafara qoqarin cire dogon wandon Bayan ya cire ya kalleta Yana cewa"ki cire wannan abun Danni Bazan zauna Ina Miki kama Yar goyeba Daga Baya kizo kimin rashin kunya.. A hankali nijlah tace Dan Allah kayi hakuri Bazan qaraba" yarinya kima qara kiga yadda Zan ajiye Duk Wani Abu nayi maganinki,, Magana zatayi yayi Magana cikin Daga murya.. Kice pant Nace Ko kina nufin dashi Zan Miki wanka" eh,, tace kafin ya zuba Mata Ido Yana kallanta,, dakyar ta Bude baki tana cewa" kaka ma da Wando takemin wanka.. To aini ba kaka bane,,Zaki cire Ko saina tafiyana Na barki anan,, cikin kuka nijlah ta cire pant ta sa hannu ta rufe gurin.. Shiga ciki yafada babu alamun wasa" cikin ruwan ta Shiga yafada qasa Mata jiki ta hanyar Dandanna Mata towel,,seda yaga jikinta yayi jajur kafin ya kyaleta Yana Kallan yadda idanta ya kada yayi jajur tanasan yimasa kuka takasa sabida tsabar tsoransa daya lullubeta.. Ki Kalli yadda Ake wanka Dan wallahi nakusa Dena yimiki tinda Ke baki Iya Kula da kankiba balle ki sauke haqqin aure Sai shegen surutu Kika Iya.. Nijlah Bata tankasaba Dan taga alama so yake tayi Magana yaci qaniyanta haka tayi zuru Yana zazzaga Mata masifa harya gama Mata wanka.. Bayan sun fito ya qarasa jikin qofa ya sa key nan ya dawo kusa da ita yasa hannu ya janyota jikinshi Yana shafa Mata Mai.. Ahankali yakai hannu Kan nononta Yana shafawa" hannu nijlah tasa tayi saurin riqe hannunsa tana cewa ahhh kado zafi" Beyi Magana ba ya janye hannunta ya cigaba da shafasu Yana lumshe Ido,, Cikin kuka nijlah tace" Dan Allah Kadena matsamin wallahi da zafi kaga harsun kumbura tafada cikin sanyin murya.. Cike da matsanancin sha'awa yace,, wasa nakemiki irin Na Mata da miji nidai banaso Kadena.. Maimakon ya Dena Saima qara janyota jikinshi yayi Yana cewa" Ni gaskiya wankanan naki dagamin hankali yake yakamata Adena gaba daya,,Idan ma jiqa jiqa zakiyi Ni gwaramin Hakan da Dai wannan halin danake Shiga... To tace tana ture hannunsa sabida yanzu Har Kan nonon ya Yi girma sabida tsabar tsotson daya sha.. Buga kofan da akayine ya ceceta,nan ya fara qoqarin Samata kayana Yana zare Mata Ido yace'saura yauma ki gayama mutane abinda nayi Miki tinda ba wayo gareki ba Yana gama fada ya Tashi ya Bude kofan... Daddy ne ya shigo ya Samu nijlah zaune ta Hada kai da gwiwa" Bayan mashkur ya gaisheda da daddy itama ta Bude baki a hankali tace baba Ina kwana? Lafiya qlau daddy ya fada cikin sakin fuska Yana tambayarta jikin.. Dasauqi ta fada cikin dashanshiyar muryar ta.. Masha Allah"Allah baki lafiya kinji nijlah,,kiyi hakuri da abinda ya faru" Kanta a qasa tace to.. Tashi daddy yayi Yana Kallan Mashkur"auta kuna buqatar Wani abu? Ah ah daddy Dama likita yace zuwa dare Ze sallamemu sabida jikinn nata yayi sauqi sosai" to shikenan Allah ya qiyaye gaba.. Tare da suka fito mashkur yayima daddy rakiya Har jikin Mota" Har mashkur ya juyo daddy ya Kira sunansa"a hankali ya juyo Yana Kallan daddy" daddy yace,,, Mashkur yazama Dole kasa Ido Akan yarinyar mutane,,Idan Kuma ka Bari Wani Abu yaqara faruwa da ita Saina sabamaka sabida itama 'yace kama Yasmeen.. Jinjina kai mashkur yayi yanaba daddy hakuri kafin suyi sallama ya Koma Dakin... Kwance Yasmeen take ta zuba wayarta Ido tana kallan yadda kiranta ke Shiga Amma baby yaqi amsata,,time yake nufi dani? Badai haushin dukan nijlah yake jiba? Indai ko hakane na Shiga uku" Kai wallahi babu abinda ya gagari Yasmeen wannan ma baze taba zamemin matsala ba,,da gudu ta tashi ta fita falo tana kuka,,ganin ba kowa a falon ta shige dakin abba tana kuka sosai... Tin kafin ta Shiga abba ya fito Yana tambayana" Wanne shege ya tabaki 'yar Lele? Cikin kuka Yasmeen tace abba mashkur ne yaqi amsa kirana,,wallahi abba kusan kwana nayi ina kiransa yaqi amsani abba nashiga uku shikenan zasu rabani dashi.. Zasu rabaki dashi ko dai zaki raba kanki dashi,,Dan wannan halin kadai ya isa yasa mashkur dena kulaki tinda kin Nuna keba me hankali bace... Turo Baki Yasmeen tayi tana kallan abba tace,,abba kaga mama ko... Tsakin mama taja ta dauka basket din ta tana kallan abba,,nizan wuce asibiti Naga Rana tayi.. Wallahi babu inda zakije indai nine gaba dake kuma ni nake Baki umarni" akan me zaki dauki abincin gidana ki kaiwa wancan yarinyar,, Yarinyar data Zama silar kuka da baqin cikin 'yar Lele... Amma abba Yasmeen" Amma me? kinga banasan Jin komai daga gareki kifita kawai kibani guri... Rawa Yasmeen tayi tana cewa yau abbana,,Dama Kai kadai kake Sona nasan mama. Hararan da mama take matane ya hanata qarasa fadar abinda tayi niyya.. Fita daga dakinan kafin yanzu jikinki ya gayamiki, da kuka Yasmeen ta fita tana qunquni.... Comment & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *.....* 4⃣8⃣&4⃣9⃣ Yasmeen na fita abba ya maida hankalinsa kan mama"ransa a bace yake kallanta,,kauda fuska mama tayi tana mejin haushin hanata zuwa hospital dubiyan nijlah.. A gefenshi ta zauna tana magana a hankali" yanzu abban Yasmeen kana ganin rayuwar daka Dora Yasmeen ita ta dace da ita? Nasan kana da ilimi na boko Dana addiniya Ka kuma San amanarta Allah yabamu,,be kamata mu zuba Mata Ido tana Abu Yadda takeso ba"Dan Allah kayi tinina Ka kuma tinani 'ya'ya da dukiya amanar Allah ce,,ze tambayemu akansu ranar da gata ko dukiya bazasu mana amfanin komai ba... Ajiyar zuciya abba ya safke Yana kallan mama" kafin ya iya bude baki yace" Yanzu ya kikeso nayi? Sokike na fifita 'yar wasu akan tawa? Ba haka nake nufiba sedai inaso kagane Yasmeen tayi laifi Ka kuma hukuntata akan abinda ta aikata.. Cike da zafi abba yace" haba hajiya yanzu duk irin hukuncin da kikayimata be ISA haka ba,,to to to yanzu na gane hausarki,,sabida ke bakisan zafin Zama da kishiyaba shiyasa kike gayar irin wannan maganar,,to wallahi Bari ingayamiki,,daga yanzu ko kallan banza kika qara yimata akan wannan maganar Saina Saba Miki,,Wanda batasan ciwan nata ba,,mtssss abba Yaja tsaki Yana fita a dakin.. Harya fita ya juyo Yana cewa" ban kuma yarda ki qara zuwa hospital ba,,idan ma mutuwa tayi ita da iyayenta sukayi asara Bani ba.. Bakin cikine ya Hana mama magana har abba ya Kada Mata kura ya fita" Yana fita tasa hannu biyu ta zuba tagumi tana girgiza Kai... Yasmeen ce ta shigo ta zauna jikin mama tana shafa fuskan mama" Sweet mamana,,waya tabamana ke? Murmushi mama tayi tana shafa Kan Yasmeen tare da janyota zuwa jikinta tana qare Mata kallo,,zuwa wani lokaci ta bude baki da kyar tana Mata magana cikin nasiha dajan hankali.. Yasmeen yakamat kisan kin girma kidena daukomana magana" kodan kinga mahaifinki be damu da abinda kikeba,,saima goyamiki Baya yake" Bata jira amsartaba ta cigaba da magana" Yakamat ace kingane abinda kika aikata ba daidai bane,,kiduba girmanki da shekarunki ki kuma duba na yarinyar da kika buga. Kinsani ko baa gayamiki ba nijlah ba sa'arki bace,,ko kina tunanin mashkur ze aureki da haka?? Turo Baki Yasmeen tayi tana cewa to Amma ita tasan yarinyace ta auremin miji. Mijinki ko mijinta Yasmeen kokin manta yanzu nijlah matar mashkur ce,,ko kuwa fa har yanzu kina matsayin budurwanshi a yanzu yace yafasa shikenan aurenki ya fasu kinga shikenan sai abbanki yaje kasuwa ya siyomiki miji kama mashkur ko?? Mama ta qare maganar ta sigar tambaya... Shiru Yasmeen tayi zuciyarta na halbawa da sauri dasauri,lokaci daya jikinta ya dauki rawa,,babu abinda take hangowa sai tashin hankali game da rabuwanta da mashkur,,bakinta na rawa tace" Yanzu mashkur sai yace yafasa aurena? Sosai ma,,tinda kin Nuna bazaki zauna da matarsa lafiya ba. Mama Shifa ba Santa yake ba. Ummmm Yasmeen kenan, haryanzu ke yarinyace kina tinanin namiji ze zauna da mace alhalin Baya santa? Shiru Yasmeen tayi tana zubda hawaye tana kallan mama sai kuma ta rungume mama tana cewa" Dan Allah mama ki bashi hakuri bazan qara dukantaba kinga tin dare nake Kiran wayarshi yaqi amsani.. Ya zaayi ya amsaki kodan bake akama wannan dukan ba? Cikin kuka Yasmeen tace Allah mama nadena ni haushina daya danaga yarinya nada mugun kyau,,wallahi mama duk kyau nijlah ta Fini kyau wannan dalili yasani bugunta.. Dariya mama tayi tana kallan Yasmeen tace" kaji shirmen naki ba,,waya gayamiki yanzu kyau Yana tasiri gurin Maza? Cike da shagwaba Yasmeen tace toba Naga yanzu kowa man saka fari yake shafawa.. Badai kowa ba kuma a yanzu duk namijin dayasan kanshi Baya zaben kyau,, kyankyawar tarbiyya Ake Zabe gashi ke kin Nuna Baki da ita.. Bakin Yasmeen a gaba tace toba nadena ba" Allah yasa cewar mama. Yanzu saiki tura masa text message ki bashi hakuri, nasan ze karanta. To Yasmeen tace ta tashi tana murna Dan ita ta manta da wani text massage" Zazzafan sako Yasmeen ta tsara tare da turama mashkur. Zaune yake ya dawo daga restaurant Yana qoqarin hadama nijlah abinci yaji qaran zuwan sako cikin wayarsa.. Be duba ba ya cigaba da abinda yake,,Saida ya Gama hada Mata tea ya dauko ya dawo kusa da ita Yana miqa mata... Nina koshi nijlah tafada cikin shagwaba" Amsa kisha banasan musu" To tace ta amsa tana sha badan taso ba,,ki dauka wannan abincin Shima ki cinye inba so kike likita yaqi bamu sallama ba.. Batayi magana ba tafara cin abinci tana ci tana yinqurin amai Shi kuma Yana shafa bayanta ahaka harya Samu taci da yawa. Gefe ya koma Yana qare Mata kallo tare da tinanin ta inda ze dauki matakin daya dace Kan Yasmeen.. Wayarsace tafara ruru nan yasa hannu a hankali yayi picking wayar ta hanyar kaita kunne Hade da sallama.. Daga daya bangaren mummy ta amsa da kyar tace" Auta kana da hankali kuwa,,ko kanaso kace jinyar matarka yafi zuwa Ka gaisheni?? Bakinsa na rawa yace' kiyi hakuri mummy anjima Zan zo idan ta fito babu Wanda ze zauna da ita,,mummy nijlah na buqatar kulawa sos.... Bata Bari yaqarasa ba tace" rufemin Baki kafin na bigemaka Shi ta cikin wayan" kazo Ka sameni yanzu base anjima ba inasan ganinka,,Ko ita ta haifamin kai dazata riqeka yarinyar da Ko haqqinka bazata Iya saukewa ba Amma kake rawar kai akanta.. Shiru mashkur yayi be qara Magana ba Har Saida mummy ta gama yafara Bata hakuri"mummy kiyi hakuri insha Allahu yanzu Zan zo"kadama kazo auta kadai zauna kana jinyar banza Naga ita tafi karbanka Akan kazo muyi shirye shiryen bikinka... To kawai yace yana sauraran mummy tagama fada ta katse wayar' tinda yafara waya nijlah ta kafeshi da Ido tana sauraran abinda yake fada' Ko Bata tambayaba tasan fada akemasa Wanda Waze wuci akanta Ake abin ba,,Yana gama wayar Shima ya zuba Mata Ido tare da cewa' Ke Kuma wannan kallan fa? Dauke Kanta nijlah tayi tana mejin tausan halin da tasashi ciki,,haka nan Taji tanasan ganin kaka,,koba komai Zata rungumeta a jikinta ta rarrasheta yanzu ki bata dame yimata haka sai Wanda Zena mulmula Mata nono Wanda ta dauka hakan a matsayin wahalarwa da hukunci me tsaurin gaske.. Ganin Yadda ta zurfafa cikin tinani yasa mashkur qarasawa kusa da ita Yana cewa" amarya tinanin me amaryana take? Boye fuska nijlah tayi taqi dagowa,,duk yadda yayi nasan ganin fuskanta taqi yadda yamata wasan harya gaji ahaka wani sakon ya sake shigowa cikin wayarsa... My baby ya gani nan yayi murmushi tare da duba sakon,,Yana karantawa Yana dariya harya Gama ya rungume wayar a qirjinshi Yana cewa" Allah yasa haka babyna naji dadi kalamanki sedai bazan iya Baki reply ba har sai matata ta Samu sauqi keda kika dariyana.. Dagowa nijlah tayi tana sauraransa harya Gama magana Dan a fili yake magana" haushi da takaicine suka kamata Dan idan bata mantaba sunan dataji Yana Kiran Yasmeen kenan dashi a lokacin datake kwance Kan ruwan cikinta"mtssss yaji anja tsaki Wanda besan daga inda ya fito ba,,dasauri ya dago kansa Yana kallan nijlah da zuwa yanzu hawaye suka fara cika Mata Ido.. Kasa magana yayi sabida tsabar mamaki wai me wannan yarinyar take nufi Dani,,badai kishi take da baby ba? Tabdijan indai ko hakane zanga irin zaman da zanyi dasu ahaka,,gashi Bani dasan raba Iyalina... Yana cikin tinani nurse ta kwankwasa dakin,,firgigit ya dawo daga tinanin tare da bata umarnin shigowa" da sallama nurse ta shigo ta Basu ta kaddatar sallama tare da yiwa nijlah fatan samune lafiya,,da ameen Mashkur ya amsa nijlah ko bata iya magana ba sabida abinda ya tokare Mata maqogwaro.. Nurse na fita mashkur yafara hada musu kayansu,,Saida ya Gama ya juyo Yana Yana cewa,,zaki iya tashi mu tafi idan kuma anan zaki zauna to? Nijlah bata amsashi ba ta tashi a hankali tana sa takalminta" dasauri ya fita yakai kayan mota ya dawo ya riqe hannunta suka fara tafiya" duk inda suka gifta kallansu Ake kowa na fadar albarkacin bakinsa ahaka har suka Kai mota nijlah na yimasa shagwaba wai ta gaji da tafiya,,be kulata ba ya zagaya ya Bude Mata mota Yana cewa" Wai Bana gayamiki ki koya yadda Ake Bude Moto ba,,koni driver kine? Murmushi nijlah tayi tace,Toba gashi can Wani ma Yana budewa matarsa Mota ba,, Kallan inda nijlah ta Nuna mashkur yayi nan yaga wasu Mata da miji,,mijin ya budewa matar mota ta fito hannunta dauke da baby girl Yar qarama.. Murmushi yayi Dan Shima mutanan sun birgeshi" beyi Magana ba ya zagaya bangaren driver ya Bude,,Yana Shiga itama ta Shiga nan ya tada motan suka fara tafiya.. Seda sukayi Nisa ya juyo Yana kallanta" a hankali yace,,amarya Nima Zaki Iya Bani irin wancan babyn,,Naga kema yarinyar ta burgeki Ko? Cike dajin Dadi nijlah tace" eh mana Zan Iya" cike da farin ciki Mashkur yasa hannu ya janyota jikinsa Yana shafata yace" yaushe Zaki Bani? Kai tsaye nijlah tace" Abu me sauqi Duk lokacin da kakeso Allah Zan Baka,,ba ance ana bacci Ake haihuwa ba.. Tinda mashkur yaji abinda nijlah tace haushi ya kamashi anan ya gane batamasan abinda yake fada ba.. Ahaka Har suka qaraso gidan mummy" Sai da ya daidaita parking motan kafin ya Bude ya fito,,itama ya Bude Mata. Hannunta ya riqe suna tafiya a hankali Yana aiki yimata sannu" kai tsaye falon mummy ya nufa da ita... Yawan comments yawan typing. *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *Dr JANAN.....* 5⃣0⃣&5⃣1⃣ Mummy na ganin shigowar mashkur hannunsa riqe Dana nijlah ta Mike tsaye"jikinta Har kyarma yake gurin finciko nijlah ta cillata Baya tana nuna mashkur da dan yatsa'wallahi Karya kake mashkur nadena zubamaka Ido kana yadda kaso" kwana fa kayi tare da wannan shegiyar yarinyar,mummy ta fada tana nuna nijlah dake rabe jikin bed tana hawaye' Nan take zuciyar mashkur tafara bugawa da qarfin gaske Babu abinda yake kallo Sai nijlah data daskare tsaye tana mamakin halin mutanan da Allah ya hadata Zama dasu" Yanzu shikenan ahaka zanyi rayuwa? Adakeni lokacin da akaso,,a zageni Duka Ni daya? Nijlah ta tambaya Kanta tana sakin kuka meban tausai.. Girgiza Mata kai mashkur ya shigayi yanasan hanata kukan,,da yanada Iko jikinsa ze janyota ya rarrasheta koya rage Jin abinda yakeji a cikin zuciyarsa.. Dan gidanku auta Bada kai nake Magana ba,,kodai kurma ka Zama? Fuskar mashkur sake yake kallan mummy Amma a can cikin zuciyarsa bacin raine chinkuye a ciki sedai bashida damar nunawa mummy Hakan.. Ka tsareni da ido Ko bakaji tambayan danayi Maka ba? Murmushi yayi Wanda yafi kuka ciwo ya Bude baki ahankali zuciyarsa na bugawa yace'mummy bafa a gurinta Na kwana ba,,inacan muna tsara yadda za'a gudanar da bikinmu da Yasmeen to shine dare yayi,Saina zauna Na kwana acan.. Yanzu dazan dawo shine Na biya Na taho da ita Ko nijlah mashkur ya qare maganar cikin bugawar zuciya da zillimin Baran baramar da nijlah zata Iya yimasa.. Dasauri nijlah tashiga Daga kai tana cewa eh. Kaga auta banisan qarya? Cike da shagwaba Mashkur ya fada jikin mummy Yana cewa' Toba ga yarinyar nan tsayeba Ai saiki tamabayeta" to to shikenan yanzu a Ina kuka tsaya Kan batin shagalin bikin? Dariya mashkur yayi Yana Kallan nijlah da tinda ya ambaci aurensa ta hadiye kukan tana kallansa" nan ya kashe Mata Ido Yana cewa' Ai mummy ki kwantar da Hankalinki Dan munriga mungama Hada komai kedai kawai ki jira lokaci.. Dariyar farin ciki mummy tayi tana shafa Kan mashkur tace' Yau Dan albarka kaga shikenan Nima zanga auren auta Na" sosaima yafada Yana janye jikinsa. Mummy nizan Shiga daki inasan watsa ruwa a jikina' Yana dakyau Ai,,Amma Dai Idan ka shirya gurin mutuniyar zakaje? Sosa kai mashkur yayi Yana cewa' eh Mummy Shiru nijlah tayi tare tare da yin tsuru tsuru da Ido tana kallansu daya Bayan daya yayinda hawaye suka riqa zirya a idonta,, ganin yadda gaba daya mashkur ya manta da ita tsaye Saima maganar aurensa yake,, To waima yaushe aka bashi aurena dahar yafara maganar Wani auren? Nijlah ta tambaya Kanta.. Sedai abinda Bata Sani ba shine" Duk abinda mashkur yake Yana kallanta tare dajin matsanancin tausanta bashida yadda zeyi shiyasa ya zuba ido akemata yadda akaso.. Mashkur Na satar kallan nijlah ya fita a Dakin Yana addu'a Allah yasa nijlah ta biyo bayansa,, harya fita Beji alaman tahowantana Dan haka ya tsaya Daga kofa Yana leqenta... Nijlah Na ganin tafiyan mashkur ta Daga qafa a hankali tanasan binshi Taji mummy tace"dawo Nace,, Dan ubanki Ina Zaki bishi? Muryar nijlah Na rawa tace" uhmn Zan" Uhmn uhmn me" wato Kan ansaba bin Maza a gindi a gandi kuna yawo da shanu shine Zaki bishi kuyi wankan tare Ko? Shiru nijlah tayi tana wasa da hannunta.. Kibani amsa" nasan Dai babu abinda Zaki Iya a bed dadai yawan jejeni nasan anan kikafi kauri.. Tsuru tsuru nijlah tayi tana tsoran kada mummy ta doketa,,bakinta Na rawa tace" Dan Allah baba kiyi hakuri Bazan qaraba" Ah ah Wallahi Zaki qara,,indai shawan jejine Dan baki Samu gurin Zama anan ba.. Ita Dai nijlah Bata qara Magana ba Banda rawa Babu abinda jikinta yake" akankali Takai kallanta ga kofa Aiko taci sa'a idanta ya safka Kanna mashkur" hannu yasa ya yaficeta dashi tare da yimata alamar Kira.. Aida sauri nijlah tayi hanyar fita tana tafiya tana Hada hanya. Ke dawo Dan ubanki Ina zakije" hannu yasa ya rufe bakinsa Yana Mata alama da kada tayi magana nan itama tasa hannu ta rufe bakinta tana kuka a hankali" Duk abinda mashkur yake daddy Na tsaye a bayansa sedai yarasa abinda yakewa hakan danshi ba cikin Dakin yake kallo ba" hakanan jikin mashkur ya dauki rawa nan daddy yasa hannu ya janyeshi Daga jikin qofar ya Kuma sa kai ciki.. Mummy bataji zuwan daddy ba ta shigaba da zazzaga Mata masifa" sabida Ke mayyace kinkasa gane cewa ba'a sanki,,Sai liqewa yaro kike Yana guduwa,,Ni wallahi naso ace mutuwa kikayi da tinin Na huta da damuwa.. Tana leqewa yaranki Koshi Yana liqe Mata" kinga hajiya ki kiyayi kanki" Idan baso kike rabo ya kasheki ba daddy ya fada cikin daure fuska,, Kina nan kinsa masa Mata gaba kinacin zarafi Shi Kuma ya labe Yana Kiran matarsa Amma sabida tsabar San zuciya kinkasa ganewa.. Tabe baki mummy tayi tana cewa' to Wai Alhaji me nayi kawai sabida Na hanata zuwa dakinsa saika hauni da fada,,Ko Dai sokake gaba daya yarinyarnan ta tare masa a Daki Sai Abu mara Dadi yafaru azo ana zance da karkata kai? Nauyayyen ajiyar zuciya daddy ya safke Yana cewa'wanne irin Abu mara Dadi?Naga Dai matarsace ta Sunna Dan haka kibarsu suyi rayuwarsu yadda sukeso.. Hhhhhh wacce irin rayuwace za'ayi da wannan jaririyar yarinyar Ko bakaga yadda take ba" Ni wallahi bansan meyasa auta ya kwaso wannan ba,, ka dubetafa kama an daura muciya zani. Ke Tashi kije gurin mijinki,aikinsan Dakin nasa Ko? A hankali nijlah ta Daga kai Duk Da batasan ta inda zata fara neman Dakin mashkur ba. Jeki can Yana jiranki' nijlah Bata qara Magana ba ta fita da gudu tana waiwayen mummy" Harara mummy ta riqa binta dashi Har Saida nijlah ta nacewa ganinta... Kusan Cin Karo nijlah tayi da mashkur Dan tinda yaga tahowanta ya Bude Mata hannu Yana jiran zuwanta" Kamar tasan abinda yake nufi ta fada faffadan qirjinsa tana safke ajiyar zuciya. Nan ya riqa shafa bayanta Yana hura Mata iska a kunne" kiyi hakuri kinji nijlah ta,,komai yayi farko zaiyi karshe,,anjima zanje gurin abokina Naji yadda zamu bullowa lamarin.. To tace tana kuma tana qara shigewa jikinshi" ahaka har suka Shiga dakinsa nan yasa key ya rufe kofan ya kwantar da ita Kan hado Yana Mata sannu' Nijlah bata iya amsawa ba sai lumshe ido take tana kuma busheshi" ganin haka yasa mashkur tashi ya fada toilet.. Bayan yayi wanka itama ya hadamata nan ya dawo Yana kallan yadda ta harde kafa tana tinani" Kobe tambaya ba yasan abinda take tinani Dan haka yasa hannu biyu ya ciccibeta Yana cewa' Muje kiyi wanka ko kya dena warin asibiti' turo Baki nijlah tayi tana cewa Allah Bana wari sedai Kaine kakeyi. Kece dai kike nida ban kwana a gadon asibiti ba" dariya nijlah tayi mara sauti tace' Naga dai tare Muka kwana katina har kana shamin nan tafada tana Nuna boob's dinta" murmushi mashkur yayi yakai hannu Yana qara shafasu tare da cewa' ni yanzuma idan zaki Bani sonake Dama naji daddy Yana Miki huduba tazu ko ke Baki gane abinda yake nufi ba?? Dukan Wasa takai masa tana cewa ni Allah banaso Nika Bari,,kuma yau hadda kaina zaka wankemin kaga yayi datti,,tafada tana shafa yalolan gashinan kanta daya kwanta kama babu komai.. Shima hannu yasa Yana shafawa yace'saloon Zan kaiki acan Ake gyaran kai" Dan gaskiya niban iyaba. Kai kado kuma Ka iya wanka,, Naga Kaka harda wankin Kai take yimin? To idanma Baka iyaba nizan koyama.. Ah inye yarinyar dako wanka bata iyaba shine Zata koyamin wankin Kai? Rufe fuska nijlah tayi tana boyewa a jikinsa tace' ai dai yanzu na iya Kaine Baka Bani.. To so shikenan yanzu saiki tashi mu Shiga toilet ga ruwan wankanki can anan Zan gane kin iya ko Baki iyaba. Ba musu nijlah ta tashi suka fada toilet" brush yabata tayi,,Saida ta Gama yabata sosa da sabulu ya koma gefe Yana kallanta. Sosai nijlah tayi wanka takuma fita tanayi tana dariya tana cewa kado na iya ko? Eh babu laifi bayankine da kawai Baki iya wankewa ba kinga ko Baki iyaba" kukan shagwaba ta saki masa tana cewa ni Allah na iya aidai kaima Baka iya wanke nakaba.. Yana dariya Yana tsokalanta yaqarasa Mata wankan suka fito.. Kado nizan shafa Mai da kaina kaji Dan birni? Naji' Amma daga yau kada naqarajin kin kirani da kado kinaji ko? Turo Baki nijlah tayi yasa hannu ya doke bakin Yana cewa Bana hanaki wannan abun ba.. A hankali nijlah tace mantawa nayi" kuma Baka gayamin sunan dazan kiraka dashiba,,kaga mu a ruga Mai gida Ake cewa ko malam. Toni ba malam bane kawo kunnaki kiji sunan danake so,,kuma so nake a gaban kowa ki kirani dashi kinji amaryata.. Nijlah na dariya tace to tare da Kai masa kunnata daidai bakinsa" maimakon ya gayamata sunan sai ya bige da hura Mata iskar bakinsa yanayi Yana qara janyota jikinshi" wani irin yarrrrr nijlah taji a cikin jikinta Wanda bata tabajin irinsaba aiko ta gantsare tana qoqarin janye jikinta a nashi" dariya yayi ya dena hura Mata iska itako bata dena yinqurin kwatar kantaba.. Cikin kasala da mutuwar jiki yace ki tsaya mana yanzu Zan gayamiki,,nan ya rada Mata sunanta Yana dariya. Kamar tasan abinda sunan yake nufi ta rufe Ido tana cewa to.. Dakyar ya iya tashi ya daukomata doguwar Riga abaya tasa,,Shifa kansa ya shafa Mai da powder tare da lipstick,,kafin Shima ya shirya jikinsa .. Yanzu saiki tashi muje saloon a gyara Miki kai,,ko, to Tashi bakinta Na rawa tace Amma saika Duba Idan baba Bata nan Saina fito nijlah tafada cikin tsoro.. Dingurinta yayi Yana cewa kedai wallahi anyi matsoraciya ,,fakar idansa tayi ta murguda masa baki.. Hannunta ya kama ya kaita Har cikin Mota kafin ya dawo ya Shiga Dakin mummy" Zaune ya Ganta ta idar da Sallah tana Jan charbi,, mashkur ya Dan risina Yana cewa'mummy zanje Naga Yasmeen ba lallai nadawo da wuri ba.. Kai kawai ta Daga masa sabida haushin fadan da daddy yayi Mata gashi yanzu aunty lateefah ta tafi Babu me tayata hira.. Be Wani damuwa ba ya fita Yana addu'ar samun daidaito tsakaninsa da mummy.. Hadandan salon yakai nijlah aka wanke Mata kai tare da tsara Mata kwalliya" sosai matar ta Yaba da Kyan nijlah gami da nutuwarta nan ta Nuna mashkur wasu a tamfofi dake maqale jikin shagon tana saidawa.. Ranka ya Dade gafa Kaya irin Baku Na manya" nasan zasuyiwa ' yar Kanwar tamu kyau? Murmushi mashkur yayi Yana Duba kayan nan Shima ya Yaba da kyansu" bakomai ki bazamin set 50 a ki gwadata a Dinka,,Amma fa kaloli nakeso less da atamfa da material,,hadda shadda Idan ansamu Daga Sai a qaramin wasu" Sosai aunty zee tayi godiya tafara zabar kayan tana nuna masa,, nijlah Ko sabida Dadi batasan lokacin data rungumeshi ba tana cewa yeeee Nima Na Zama Yar birni" hannu yasa ya lakuce Mata hanci Yana cewa wuce muje kafin kimin halin naki anan.. Suna fita ya Wani sakon ya qara shigowa cikin wayarsa' Yana karantawa Yana murmushi harya gama" Allah ya Sani Yana mugun San Yasmeen Har besan yadda Ze kwatantawa me karatu ba,,Duk Da itama nijlah Yana jinta Har a cikin jininsa tana ninqaya.. Sosai yaji kewar Yasmeen ta kamashi musamman Idan ya Tina kwalliyar data yimasa ranar da abin Ze faru" hakanan ya riqa tuqi Yana murmushi. Nijlah Ko Bata Wani Kula dashi ba,,Banda murnar an Sai Mata Kaya Babu abinda take, a haka harya kawota gidan mummy,,a Dakin Shi ya ajiyeta Yana shafa bayanta, Ki kwanta nan ki huta nizanje Wani guri Na dawo" to tace tana gyara kwanciyarsa Dan Dama cikinta ciwo yafara tin a saloon,,daurewa kawai take.. Mashkur be Koma Dakin mummy ba ya fita Yana murna,,Wani katafaren gurin Saida kayan ciye ciye ya shiga,,nan ya Saima Yar Lele Kaya iri iri,, be je gurin Yasmeen ba Saida yasai Mata kayan da Duk yasan Yana burgeta kafin ya qarasa kofar gidansu Yana mejin dadi.. Waya ya dauka yayi dealing number ta" Yasmeen Na kwance abin Duniya Duk yabi ya isheta musamman Idan ta Tina rabanta da Jin muryar mashkur,,Sai Taji Duk Babu Dadi a jikinta ga Wani irin faduwa da gabanta yake Idan ta Tina da Sunan nijlah,, Taji wayanta Na ringin dasauri ta dauka ta karata a kunne tana murna tana komai.. Saida ya saita nutuwarsa kafin yace' ki fito Ina waje" shagwabe fuska tayi tana cewa' pls baby kashigo ciki,,kaida gidanku.. No a hanya nake akwai abinda ya kawoni Zan gayamiki ba Zama nazo ba. Rasss rasss gaban Yasmeen ya fadi Har Saida tasa hannu ta dafe" mashkur beyi Aune ba yaji ta sakar masa kuka tana bashi hakuri.. Dan Allah bebi kayi hakuri ka shigo,,kwalliya nasan nayima shiyasa' Cikin tsawa mashkur yace Ke niba ba kwalliya nazo gani ba,,sabida yanzu Na dawo Daga kai matata gurin kwalliya........................ Comments & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SMALL GIFT TO...* *MY DALA🤪.....* 5⃣2⃣&5⃣3⃣ Cike da mamaki Yasmeen ta Bude baki a hankali tana maimaita Kalmar matata' matata. Yanzu nadawo Daga kai matata gurin kwalliya' Yasmeen ta maimaita maganar a fili" Eh haka nace daidai kikaji' kinga kidena batamin lokaci Idan bazaki fitoba nizan wuce' mashkur ya Bata amsa sedai wannan Karan cikin sanyin murya ya fada ganin yadda ta Shiga Wani Hali Dan kawai ya Kira nijlah da matarsa... Yasmeen Bata qara Magana ba ta saki wayar ta fadi qasa' nan take wayar ta ragargaje" Bata bi takantaba ta kife a gurin tana sakin kuka' Tajima tanayi kafin Daga bisani ta Tashi ta fada toilet. Tinda mashkur yaji tsinkewar wayar yasan abinda yafaru sedai beyi mamakin Hakan ba sabida yasan Kishin Yasmeen tin kafin kaddaran auren nijlah ta fada masa,,dafe kansa yayi yanamejin haushin Hakan dayayi mata' Dan Ko ba'a gayamasa yasan Yau Yasmeen bazata Iya Cin komai ba' Idan kuwa Hakan tafaru to tabbas ya cika Maci Amana Kamar yadda ta kirashi da Sunan. Rasa mafita yayi Dan haka ya yanke shawaran Shiga ciki koze Iya shawo Kan masoyiyar tasa' dasauri ya kunna Mota yayiwa get man horn, Yana Bude masa ya Shiga ciki Ko kallan inda baba Mai Gadi yake be Kalla ba haka ya tsayar da motan ya fito Yana tafiyansa me daukar hankali. Tabe Baki get man yayi Yana cewa' oh ikon Allah kuduba yadda nake gaisheda mutuminnan yayi kama be gani ba,,kodan ba abin mamaki bane tinda Yana tare da wannan'yar girman Kan Yasmeen yaqare maganar Yana waiwaye alamun rashin gaskiya. Masha na Shiga yafara qoqarin Kiran layin Yasmeen sedai wannan Karan wayar a kashe ake gayamasa" Rasa yadda zeyi yayi Dan haka ya qarasa kofan falon Yana sallama" Mama na daki ta fito da sauri tana cewa'wanene? Mama nine mashkur' Murmushi mama tayi tana cewa sannu da zuwa Ka shigomana Ka tsaya a waje' Kan mashkur a qasa ya shiga' be zauna akan kujera ba ya risina Yana gaida mama,, Mama ina kwana? Lafiya qlau mashkur' yame jiki? Dasauri harta Samu lafiya an sallamemu' Kai alhamdulillah naji dadi sosai,,Allah ya kiyaye gaba. Ameen mama' mama bata tashiba Saida taqara ba mashkur hakuri akan abinda yafaru nan ta tashi tana cewa ina ita Yasmeen? Ka Kira wayanta mana' sosai kai mashkur ya shigayi Yana cewa ai mama wayan ne akashe shiyasa ma na shigo.. Dakin Yasmeen mama ta tafi tana Kiran sunanta sedai mama bata iya cigaba da Kiran ba sabida Jin kukanta" dasauri ta Shiga tana cewa ke Yasmeen lafiya me aka Miki? Cikin kuka Yasmeen tace' mama shine wallahi yadena Sona nijlah yakeso. Girgiza Kai mama tayi tana cewa inji waye? Waya gayamiki? Allah mama Baya Sona shikenan nayi asaran dakon soyayyarsa danayi shekara da shekaru' sai yanzu wata Kula baqa Zata zo muyi kasan soyayyarsa da ita. Ai kinji matsalarki mama ta fada tana Zama a gefen bed tare da janyota a jikinta' kinga Yasmeen ki tashi ki goge wannan hawayen' indai mashkur ne gashican Yana jiranki a falo.. Dan Allah mama da gaske? Kinci gidanku ina Miki karyane? Dariya Yasmeen tayi tana goge hawayen fuskanta ta tashi ta fada toilet,,tana Shiga mama ta fito tana cewa gatanan zuwa tana can tana shirmen nata. Murmushi mashkur yayi yakasa amsawa' har mama takai qofa ta dawo tana cewa'kaga munata magana ban tambaya su mummy ba? Murmushi mashkur yayi Yana cewa'suna lafiya tace a gaisheki To alhmdllh mama ta fada tana Shiga daki. Sosai Yasmeen ta zauna ta tsara kwalliya tare da saka wasu Kaya masu shegen kyau turaruka ta feshe jikinta dasu kafin ta fito tana taku cikin nutsuwa Dan Yasmeen badaga nan ba gurin iya daukar wanka da kalamai masu dadi shiyasa ko sun Sami sabani da mashkur bata Shan wahala gurin janye hankalinsa har yaji ya hakura.. Tinda ta fito ya zuba Mata Ido Yana Yaba kyan surarta' a haka harta qaraso kusa dashi' Jitayi kama ta rungumeshi sedai bazata iya hakan ba nan ta zauna Kan hannun kujeran da mashkur ke zaune tana kashe masa ido' a hankali tasa hannu ta zagaye jikin kujeran tare da kwantar da kanta Kan hannun kujeran daidai inda hannunsa ke Kai. Ido ya zuba Mata Yana zancen zuci' wai me yarinyarnan take nufi kadafa ta susutani sabida alokacin yafara Jin wani irin Abu na tsirgawa a cikin jikinshi.. Baby fishi kake dani? Kallanta mashkur yayi Yana girgiza mata Mai Yana kallanta cike da soyayya' to Amma shine zaka sani kuka,,yanzu Dana hadiye zuciya na mutu ya zakayi? Hakan ma baze taba faruwa ba,,sedai yanzu kema kin chanza Hali shiyasa Nima nakesan chanza nawa kema kiji inda dadi. Baby ni kuma me nayi? Au Bama ki sani ba' ko? To kayi hakuri bazan qaraba' Kallanta kawai yake Yana mamakin shagwabanta,,da kyar ya bude baki Yana magana Yana kallanta" Allah yasa' Da ameen Yasmeen ta amsa tana qara narke masa. Babu Wanda ya qara magana kusan minti guda daga Baya Yasmeen tace' Baby wai har lokacin biki yayi? Ni gaskiya sonake adan qara lokaci kaga' Kinga dakata banasan wannan shirmen zancen naki,,sai ana magana na arziqi saiki tsiro da shirme, wanne irin daga biki? Nan fa mashkur ya rikice Mata Yana fada a cikin nutsuwa tare da Nuna Mata bacin ransa. Murmushi Yasmeen tayi tana dariya tare da yimasa gwalo tace' yeeeeee naji ta bakinsa,,Dama sonake naji kadena dokin bikinmu ko haryanzu kanayi? Ba qaramin sanyi mashkur yaji ba Dan yau har saida yakai hannu da niyyan bigeta ta goce,,daganan suka cigaba da hira,, mashkur be bar gidansu Yasmeen ba sai bayan sallar magrib yamata sallama ya tafi gidan abokinsa jabeer.... Tinda nijlah ta kwanta bacci ya gagara daukanta Banda juyi babu abinda take,,tin tanajin ciwo kadan kadan harta fara riqe cikinta tana yamutsa fuska,, ahankali a hankali ciwon ya riqa sauka a cikinta tare da riqemata bayanta da mara,,tin tana kuka a hankali harta fara me sauti tana Kiran sunan Allah.. A haka bacci yadan fara daukanta,,tana cikin bacci taji fitsari me shegen zafi na damunta' dakyar nijlah ta tashi zaune tanasan Shiga toilet sedai wani abun mamaki qafan yaqi daguwa ga wani irin ciwo dake damunta'Banda kuka tana kallan kofa babu abinda nijlah take.. Dakyar ta iya safka da rarrafe ta sauko akan gadon tana kuka ta rarrafa ta Shiga toilet.. Mummy dake zaune a falo tana kallo yayinda Maryam me aiki ke tsaye a kitchen tana fere doya taji suka ji kukan nijlah' tsaki mummy tayi tana kwana Kiran Maryam" Maryam ke Maryam kina ina zoki budemin dakin wannan shegiyar yarinyar Naga abinda take,,aini bansan tana gidanba nake zaune a falo,,to Allah ya kareni daga daukan Corona virus a jikinta,,nasan babu inda qafanta be kaiba' dariya Maryam ta gumtse tana tsoran Kada tayi mummy ta hauta da fada... Dagowa mummy tayi taga Maryam tsaye tana sunne Kai' Ke kuma ya haka zaki tsayamin aka saikace mara hankali' Dasauri Maryam tayi qasa da Kai tana cewa mummy kiyi hakuri.. Niba wannan na tambayeki ba,,jeki duba dakin auta kiga me wannan yarinyar takewa kuka Kada muna nan zaune ta hadamana gobara bamu sani ba,,kafin mummy ta qarasa magana nijlah ta saki wani wahalallan ihu tana Kiran Kaka.. Da gudu Maryam ta qarasa dakin tana cewa ke kina ina' Nijlah da qarasawanta toilet kenan ta cire pant da niyyan zatayi fitsari taga jini nabin jikinta pant dinta yayi kaca kaca da jini gashi jinin hadda guda guda.. Wayyo Allah na jama'a Ku taimakamin wallahi Bari nake. Dasauri Maryam ta Shiga toilet tana janyo nijlah jikinta,,jinin data gani ne yasata sakin salati tana cewa' ke dama cikine dake? Eh wallahi Dan Allah ki taimakamin Bari nake nijlah ta fada a galabaice Dan zuwa yanzu magana ma a hankali takeyinta. Mummy dake zaune taji nijlah na ambatar bari' bata Ida tsinkewa ba Saida taji Maryam na cewa Dama ciki gareki?mummy bata jira Jin amsar da nijlah Zata ba Maryam ba ta miqe tsaye tana tafa hannu tare da sakin kuka tana cewa....... Kuyi hakuri inada mara lafiya shiyasa kukaji Shiru... Comment & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MMN MUHMUD...* 5⃣4⃣&5⃣5⃣ Cikin kuka da tashin hankali mummy ke magana"Shikenan auta kajamana abun kunya' mezan gani a gidana ni hauwa? Da gudu ta qarasa dakin mashkur Bako sallama tana surutai marasa Kan gado.ita ta manta da ciwan kafanta sabida tsabar tashin hankali datake ciki. Maryam ko ta duqufa gurin yiwa nijlah sannu tare da qoqarin yadda Zata gyara Mata jiki,,sedai duk yadda maryam taso taba nijlah' nijlah taqi bata dama.. Banda kuka da Kiran Kaka babu abinda nijlah take tana riqe mara yayinda taqi Bari Maryam ta taimaka Mata. Mummy na zuwa ta fara bin jikin nijlah da kallo tana hawaye' turus tayi ganin jinin dake bin kafan nijlah" haushine ya kama mummy tayi kukan kura ta chafki wuyanta tare da zubamata rankwashi akai' Dan ubanki haka Ake Bari zaki dagamin hankali,shegiyar yarinyar kawai me suffar aljanu. Turo Baki nijlah tayi,,cikin kuka tafara magana,Allah Baba Bari nayi ki tambaya kado ai dai yace Nima Zan haihu gashi kuma cikin ya zube ta fada tana sakin wani kuka danma zuwa yanzu ciwan maran yafara sakinta. Saketa mummy tayi tana tsaki' aikin banza yarinya qarama dako kanta bata Gama sani ba yaje ya daukowa mutane wahala,,to wallahi zanga me gyara Miki jiki a gidan nan sedai ki rufe a haka,,Nina godema Allah dayasa bakimin wannan qazantar a falo ba.. Kuka nijlah tasa tana cewa" Dan Baba ki wankemin wallahi bazan iyaba. Ke Maryam tashi kifita anan kije ki cigaba da aikin Dana saki' Maryam da karkarwa tace to mummy' Nan ta fita tana tausan nijlah sedai bata da yadda zatayi,,tana fita ta fada kitchen ta cigaba da aikin ta.. Maryam na fita mummy ta maida hankalinta ga nijlah tana cewa' to ke kuma me Bari saiki jira Wanda yamiki cikin yadawo kinga Saiya wanke miki,, kafin nijlah tayi magana mummy ta fita tana murmushi. Falo ta dawo ta zauna Kan kujera ta dora qafa daya Kan daya tana dariya Saida tayi me isarta kafin tace' hmmmm gaskiya yaro yarone Banda haka ina wannan yarinyar ta isa ciki har zatayi bari' Banda hauka irin nata' to nidai me aikina bazata taba wannan jinin me shegen qarni ba we dai ta jira idan ya dawo yasan yadda zeyi da ita. Tinda mummy ta fita nijlah ta kife cikin jinin tana kuka,,Banda karkarwa babu abinda jikinta yake' hakoranta sai haduwa suke da juna suna bada qara kaf kaf kaf,,lokaci guda zazzabi ya sauka a jikinta me zafin gaske.... Gyara Zama mashkur yayi cike da San Jin shawaran da jabeer ze bashi yace' Uhmn jabeer kenan bazaka gane ba' Haba mashkur kaima kasani dole ran mummy ya baci kama ci sa'a mummy na Sanka na tabbata da kB ne da tintini mummy ta koreshi a gidanta gaba daya.. Ajiyar zuciya mashkur ya safke Yana cewa' jabeer nasan da haka Amma yakamata ace kaima Ka fuskanceni' be kamata mummy tariqayin haka ba duba da yanayin nijlah' yarinyace qarama idan tana Abu zaka fuskanci batasan komai na raguwa ba Amma duk da rashin wayanta Saida ta gane irin qiyayyar da mummy take Mata' wallahi jabeer ina tsaran girman nijlah batare da mummy ta chanza Hali ba, ya qare maganar idansa cike da hawaye.. Ido jabeer ya zuba mashkur Yana nazarinsa kafin ya bude baki a hankali yace' dadina dakai wallahi ragwanta kama mace' Dan Allah duba yadda Ka bude baki kana kuka saikace mace' nifa bawai bangane abinda kake nufiba,,na gane sosai sedai in tambayeka? Inajinka cewar mashkur' yafada cike dasan tsayar da kukansa! Yanzu Dama Kai Baka shirya daukar irin wannan tashin hankali ba kaje Ka auro jinsin dakasan mahaifiyarka bata so? Oh God' jabeer nasani dole mummy tayi fishi Amma yakamata ta sauko haka sabida nabata hakuri' to shikenan kacigaba da rarrashinta Zata hakura cewan jabeer. Ajiyar zuciya mashkur ya safke Yana cewa' jabeer nifa ba wannan me damuna ba! Menene kuma cewan jabeer Yana kallan mashkur cike da tausayawa? Jabeer Yasmeen ce' narasa yadda zanyi na ajiye soyayyanta na hukuntata akan abinda ta aikata' dariya jabeer yasa Yana cewa ai bazaka iyaba,,abokina nasankafa dasan Yasmeen har tinani nake akan soyayyarku' sedai yanzu na kama bakina na rufe tinda gashi kayimata kafi kishiya' Duka mashkur yakai masa Yana cewa' pls jabeer muyi magana Ka ajiye zancen wasa' wallahi Nima banso hakan ba naso raguwa da Yasmeen ita daya kamar yadda take a cikin gidansu sedai kash qaddara ta Riga fata.. Dariya jabeer yayi Yana cewa hhhhhh daga Baya kenan angon nijlah' murmushi mashkur yayi bece komaiba jabeer ya cigaba da magana" abokina abinda kayi kayi daidai Dan be kamata Ka hukunta Yasmeen da hukunci me tsauri ba,,duba da yadda akayimata kishiya tinkafin ta shigo Dan ma kishiyar kwailace. Murmushi mashkur yayi Yana cewa eh nidai nace yanzu ya zaayi da maganar nijlah? Shiru jabeer yayi Yana tinani kafin yace' mashkur inaga kawai a nemi makaranta me kyau asakata ciki islamiyya da boko.. Girgiza Kai mashkur yayi' nan jabeer ya Tabe Baki Yana cewa Kai nifa banasan iskanci yazaayi muna magana ta Riga Bani amsa da Kai,, sorry jabeer a gaskiya banasan nijlah tafara haduwa da wasu kawaye tana cikin wannan hali,,nafiso saita fara wayewa kafin ta Shiga cikin mutane' Sabida me mashkur jabeer ya tambaya? Sabida ina gudun su hure Mata kunne.. To shikenan kaima kayi magana' toga shawara ta biyu' meze Hana mu kaita makarantar matan aure taje can ta koya Zama da mutane tare da wayewa da girki Kai hadda Kula da miji za'akoyamata a ciki. Murmushi mashkur yayi yace hakan yayi Amma kafin nan Nima inasanta akusa Dani sedai bayan kwana biyu Zata iya tafiya kaga lokacin Nima na Samu sai kuma yakasa qarasawa. Baki jabeer ya riqe Yana cewa wai kana nufin har rage zafi kake da wannan yar yarinyar' dasauri mashkur ya zaro Ido waje' Yana cewa' ah haba kaga niba haka nake nufiba nafi so Ka samamin malama dazata riqa zuwa har gida tana koyamata kafin biki kaga da an Gama biki saita wuce makaranta. Murmushi jabeer yayi Dan ya Riga ya harbo jirgin mashkur yace' to shikenan kwana nawane biki. 3 weeks ya rage Insha Allah' Allah ya kaimu jabeer yafada Yana tsokalan mashkur. Harsun Gama hira mashkur yace' kaga abokina wai kuwa ina Shi Nasir Ka Bani wayansa inasan magana dashi? Hannu biyu mashkur yasa ya dafe kansa Yana cewa' Kai Amma ban kyautaba' wallahi jabeer tin bayan dawowana ban qara waya da Nasir ba. Nasan yanzu hankalinsa a tashe yake' Tab Amma wannan iyayenta ba qaramin kasada sukayi ba,,wai kana nufin daga Kai sai nijlah kuka Baro kauyen kankan? Dariya mashkur yayi Yana cewa da Bello suka hadoni Niko na korashi sabida banaso yazo yaga tashin hankalin da mummy Zata man,,Amma yanzu Zan dauko SIM card Dina nasan Nasir duk inda yake hankalinsa a tashe yake'. Gaskiya Ka gaggauta kiransa Dan Baka kyautaba' hakane jabeer Nima banso daukan lokaci me tsayi har hakaba,,abubuwane kawai da suka sha kaina gashi itama yarinyar ta cika rigima' Kai wallahi har kash.....sai kuma yakasa qarasawa Yana Sosa Kai.. Daga nan suka Dan taba hira mashkur yace' nizan wuce kaga lokaci Yaja gashi nabar nijlah a daki,,sabida nasan Zan Dade shiyasa ban kaita saban gidaba na kaita gidan mummy... Gidan mummy fa kace mashkur? Eh wallahi jabeer can na kaita shiyasa kaga inata sauri ban saki jiki na zauna ba ,,yanzu ma sabida dolene zuwan. Hakane yanzu dai kayi saurin tafiya sauran bayanin Zan Kira Ka sai muyi a waya. To shikenan jabeer nagode nan ya miqa masa hannu sukayi musabaha,, har mota jabeer ya raka mashkur Yana daga masa hannu... Sosai Mashkur ya saki gudu a mota Yana yi Yana adduan samun ta lafiya sedai tindaga bakin get yake jiyo hayaniyar mummy.. Dasauri ya fito a motan ko parking ne Ida gyarawaba ya Shiga ciki,, Assalamu alaikum Yauwa sannu da zuwa' angon nijlah saika qarasa Shiga ciki,ga matarkacan tayi Bari. Bari kuma mummy mashkur ya tambaya? Dan gidanku tambayana kakeyi' Ka wuce kaje Ka gyaramin gida kafin nayi Baki warin jini ya hanasu zama' Be tsaya jin qarashen zancen ba ya Shiga dakinsa da gudu Yana kwala Kiran nijlah. Ke Maryam qaramin turaran wuta a dakinan Dan gaskiya yau bazan kwana a wannan gidan ba.. Yana Shiga ya ganta kwance cikin toilet tana fidda numfashi a hankali' dasauri yaqarasa kusa da ita Yana cewa'ke nijlah meke damunki. Bata iya magana ba yasa hannu ya dagota jikinshi Yana kallan fuskanta' Langwabewa tayi a jikinsa shiko ya rumgumeta Yana shafa bayanta, beko damu da jinin daya bata Mata jiki ba,,seda yaji tafara sauke ajiyar zuciya yasa hannu ya dago kanta.. Murmushi yayi yace'Dama kin tabayi ko wannan ne na farko? Cikin kuka nijlah tace Allah bantabayin Bari ba,,kamanta yammata basa Bari sai matan aure. Mtssss wai Dan Allah yaushe zaki hankali nijlah? Dasauri nijlah tace gobe.. Bata qarasa rufe bakiba mashkur yasa hannu ya bige bakin Yana cewa' Bana Hana idan ina magana kinayi ba,,koni sa'ankine??? Comment & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *MY SULTAN...* *Assalamu alaikum' dan Allah Ina Baran addu'a Daga bakunanku masu albarka Akan Wani Abu dake neman damuna' Allah ya Shiga cikin lamarin.Tare da Duk Wanda yake cikin tashin hankali Ko damuwa Ko neman fita cikin tashin hankali,, nasoyi na gaskiyane kadai zei yasani cikin addu'oinsa,, nagode🙆🤦‍♀😥* 5⃣6⃣&5⃣7⃣ A hankali nijlah tafara girgiza Kai hawaye na qoqarin bin fuskanta' ki hadiye kukan nan Kona barki cikin wannan kazantan. Dasauri nijlah ta tasa hannu ta rufe Baki tana cewa' Allah nadena Dan Allah kayi hakuri Ka wankemin. Kai ni mashkur na hadu da aiki' anya kuwa Zan iya wanke wannan abun, yafada Yana kallan yadda jinin ya daskare a qasa gefensa yafara bushewa. Ganin bashida yadda zeyi yasashi yin ta Maza ya miqe tsaye da nijlah a jikinsa. Tana hannunsa ya cika ahun wanka da ruwa me zafi bayan ya Gama ya yafara cire Mata kayan jikinta' nan ya sata cikin ruwan zafin Yana cewa' kinga kiyi hakuri ki zauna ciki nasan maranki Yana ciwo ko? Daga masa Kai tayi tana tashi tsaye a cikin ruwan tace' bazan iya Zama ba da zafi' Beyi magana ba ya qara ruwan sanyi ciki Amma duk da haka nijlah taqi Shiga tana masa kuka. Banza yayi da ita ya qarasa gurin data bata yafara sharewa da tsintsiyan kwakwa' bayan jinin ya Ragu ya barbada omo da jik,, Saida ya Gama ya tattara kayanta ya zuba cikin warshing machine. Nan ya dawo inda nijlah ke tsaye ta zuba masa ido,cikin tsawa yace' Wallahi kika Bari naqaraso nan Baki gyara jikinki ba Saina sa bulala na Zane Miki jiki' kazama kawai' ke ko San rabuwa da wannan jinin bakiso gashinan ruwan haryayi sanyi. Nijlah na kuka ta Shiga ciki tana wanke jikinta' kimin Shiru anan' dukanki nayi ko zagi dazaki sani gaba kina kuka' maraji kawai.. Shiru nijlah tayi tana wanke jikinta' harta Gama be qara yimata magana ba ya chanza Mata saban ruwa ya Mata wanka da kanshi' Saida yayimata Sabi 5 kafin ya kyaleta, hakan ma danta fara bashi hakuri ne tana ciwa da ciwo . Towel ya dauko yasata ciki tare da bude Mata kofa yace' jeki shafa Mai' Maqale kafata nijlah tayi tana kallan shi' kije nace Nima yanzu Zan fito wanka zanyi naqarasa dauraye Miki kayan. Tabe Baki nijlah tayi tana magana a shagwabe' ni dai saika daukeni Ka kaini can' ta fada tana Nuna dakin. Besan lokacin da murmushi ya subuce masa ba' kallanta yayi yaga bata da niyyan tafiya Dan haka yasa hannu biyu ya dauketa' Kan gado ya ajiyeta tana dariya nan ya dungure Mata Kai Yana cewa' Kifa nutsu kisan kinyi aure' nan ba a gaban Kaka kikeba. Turo Baki nijlah tayi tace' toba kace zaka yimin komai ba aidai naji lokacin da kake gayama Kaka da malam. Zaro Ido yayi Yana kallanta kafin ya bude baki da kyar Yana cewa' au shiyasa kikemin yadda kikeso ko? Girgiza Kai tayi tana boye fuska' nan ya Barta ya koma toilet, bayan ya Gama wanke kayan ya yi wanka me kyau ya gyara jikinshi,,nan ya fito ya dauka air freshener ya feshe dakin.. Kallanta yayi yaga yadda ta kwanta Kan gadon bacci harya dauketa' kallan bedsheet yayi yaga yadda tafara batashi da jini' kansa ya dafe Yana ambata sunan Allah tare da saurin daukan jallabiyanshi yasa. Da sauri ya fita Yana kwala Kiran maryam' Maryam ke maryam' da gudu Maryam ta ajiye yanka alayyahun hannunta ta qaraso inda yake' gani auta ta fada kanta a qasa. Amsa wannan da Allah kiyi sauri ki siyomin pant anan shagon bakin layi' har Maryam ta fara tafiya yace' kinga kiyi sauri ina jiranki anan' To tace tana tsoran tambayanshi jikin nijlah duk da tasan mashkur bame yawan fada bane kuma bashida zafi haka ta fita tana tausan nijlah. Bata Jima da fitaba ta dawo da baqar Leda a hannunta' da sauri ya amsa Yana Mata godiya ya koma daki. Tashinta ya riqayi Amma nijlah taqi tashi sabida bacci yamata dadi ba kadan ba' ganin tana bata masa lokaci yasashi daukanta be direta ko inaba sai cikin toilet' saban wanka ya sake Mata tana kuka tana komai ahaka harya Gama ya dasa Mata pant nan fa nijlah tace bazata Saba sai ya cire shiko Dan haushi be iya magana ba ya dagata Sama yasamata' qoqarin cirewa nijlah take ya bude baki cikin zafi Yana magana' Wallahi kika sake kika cire wannan abun Saina daukeki da mari, shashasha kawai'wai ya ina Miki Abu kina Neman maidani bawanki ya qare maganar muryanshi na rawa Dan harga Allah yafara gajiya da wannan wahalan Dan be Saba ba... Ganin yadda ranshi ya baci yasa nijlah Shiga hankalinta nan ta bude baki tana magana a hankali' kayi hakuri honey bazan qaraba' Wani irin sanyi mashkur yaji ya ratsa zuciyarsa har besan lokacin daya rungumota jikinshi ba Yana cewa' Keda Baki manta sunan Dana gayamiki ba shine Baki taba gayamin ba sai yau? Itama murmushi tayi tana boye fuska.. To fita muje nidai Dan Allah kidemin gaddama inba sokike aji kanmu ba Dama gashi masoyanki basa ganin qoqarina. Tare suka suka fito Yana riqe da hannunta,,nan ya cire bedsheet ya shinfida Mata wani' zoki kwanta anan ki huta kafin na samamiki magani ko' eh nijlah tace tana kwanciya Kan gadon.. Cikin sauri mashkur ya qarasa shiryawa ya dauka mukullin motanshi ya fita' Pharmacy ya Samu me kyau anan ya tsaya yayi musu bayanin abinda ke damun nijlah' murmushi Dr yayi Yana cewa' ok first period dinta ne shiyasa yazo Mata da wannan yanayin na ciwo Amma idan Ka bata wannan maganin Zata Samu sauqi da yardar Allah. Godiya mashkur yay ya amsa maganin tare da biyanshi kudin ya fita cikin sauri Yana tsoran Kada ta tashi taga bayanan ta cire pant din jikinta... Yana dawowa ya sameta zaune takasa bacci Banda ciwo babu abinda ke damunta' nijlah na ganin shigowansa ta tashi da gudu ta fada jikinshi tana cewa' Dan Allah honey Ka ciremin wannan abun ciwo yasamin a cikina ta qare maganar cikin kuka da tashin hankali. Sosai Mashkur ya tausaya Mata Dan likitan yayimasa bayanin irin ciwon da Mata ke Samu a wannan lokaci' hannu yasa ya rungume tsam a jikinshi Yana cewa' kiyi hakuri zai dena kinji.. Daga masa Kai tayi sabida tsabar ciwan dake damunta nan ya dauko ruwa ya ballo maganin ya kaimata Baki Amma saitaqi amsa ta rufe bakin. Be iyamata fadaba ya sa maganin a bakinshi ya zuba ruwa cikin' kallanshi kawai nijlah take taji yasa hannu ya daukota ya Dora Kan cinyarshi' bakinsa yasa yafara lakubar nata bakinta tare da qoqarin budeshi da hannunsa' Tureshi tafara tana kuka shiko ya yasa kafa ya matseta sosai ya kuma bude bakinta ya hade da nasa' anan ne ya riqa Dura Mata ganin har Saida ta hadiye kafin ya janye bakinsa a nata ya bata ruwa ta sha,, Shi kuma ya zuba ya kuskure bakinsa' sai yanzu yakejin dacin maganin a bakinsa sedai be damu da hakan ba tinda yayi nasara akanta ta shanye gaba daya.. Janyota yayi a jikinsa a hankali Yana shafa bayanta tare da manneta da qirjinsa, ta bayanta yasa hannu ya shafa maranta Yana lumshe ido,lokaci guda shauqinta dasan kasancewa tare da ita' nan ya maida kallansa gareta. Murya a kasalce yace' ina sanki nijlah' inasan wannan shagwaban naki sedai banisan taurin kai' inaso kidena kinji amaryata? Shiru tayi masa kama bada ita yake ba daga Baya tafara tinanin wayar dataji yanayi da Yasmeen jiya da dare nan take zuciyarta tafara bugawa da karfin gaske,me wannan mutumin yake nufi Yana nufin yace ni yakeso ba itaba,,bayan naji Yana gayamata itama yanasanta.. Haushine yakamata tafara tureshi tana cewa' ni ni banaso ai ita kadai kace kanaso' Murmushi yayi yace kema inasanki nijlah kowaccenku tana da gurbi a cikin zuciyana sedai bazaki gane hakan ba sai nan gaba. Ita dai bata qara magana ba bacci yafara daukanta' har bacci ya dauketa mashkur Yana gayamata kalamai masu dadin sauraro tare da shafa duk inda hannunsa yakai a jikinta. Ganin tayi bacci ya janyeta a jikinshi ya fito,,dakin mummy ya Shiga Yana cewa' mummy kina ina? Ganin nan angon qarni mummy ta fada tana dariya' Shima dariya yayi yace wallahi mummy duk na gaji. Karka kuma gayamin kaifa kaga zaka iya Nika daukemin ita daga gida Ku koma can inda kuka fito. To mummy Dama abinci nakeso adan Sama mata? A me ,,to badai a gidannan ba kaga auta ka fita a idona' Kiyi hakuri Mummy yanzu dare yayi Bazamu Samu abinci yanzu ba' Yinwan ta kaheta nace' Shiru yayi Yana cewa kiyi hakuri Dan Allah ki tausayawa maraicinta' kujimin Dan Allah Wai Ni nakashe iyayen nata koyaya,,Daga anyi Magana kace marainiyace' Naga Dai Nima marainiyace Amma Baka ji Dani kama yadda kakeji da 'yar sadaka. Rintse Ido yayi yace shikenan mummy Dama Har tayi bacci yanzu saiki Bani ninaci abincin ko' yanzu kuwa Auta itace dai Bazan iyabama ba kaga ma gobe zamuje kai lefe tinda ka amso kayan gurin Yasmeen nakesan asa Rana Akai Sai jiya daddynka yake gayamin gobe zasu kai da safe' Mummy daddy Kuma? Eh Shi kasan yanzu Maza Ke kai kaya' Yoda matane zasu kai Ai Bazan amshi kayan a hannuntaba tinda ita ta Hada kayanta Sai Wanda muka qara kadan anan, to shikenan mummy Allah ya akaimu goben,, Na da wayo mashkur ya Samu ya fita da abincin mummy Bata kulaba tana yimasa zance.. Da kyar nijlah taci Shima bame yawa ta iya Ciba,,Bayan tagama Shima yaci suka yiwa mummy sallama suka tafi.. Karfe 12 Na dare Suka qarasa Saban gidan nan yayi wanka itama yayi Mata tare da Bata pant ta chanja,, nan suka kwanta yafara lalubar Yan qananun nononta tare da murzasu San ransa' tin nijlah Na kuka harta fara yin shiru sabida zafin yamata yawa Gana boobs Gana mara Amma Duk Da haka be kyaleta Saida ya tsotseshi San ranshi' Gaba daya ya birkice Banda ciwa Babu abinda maransa take Amma Duk Da haka be daina tsatsan nonon taba, dabarace ta fadomasa yafara qoqarin cire wandansa tare da gyara Zaman joystick dinsa, nijlah Ko Banda karkarwa Babu abinda take ta Kuma rufe Ido gam. Jikinsa yaqara janyota Yana qoqarin Tura Mata ita cikin bakinta yaji wayarshi tafara ringin' mtsss Yaja tsaki tare da amsa Kiran.. Yana dauka Yasmeen ta sakar masa kukan shagwaba tana cewa' baby Allah nakasa bacci tinaninka kawai nake' Dakyar mashkur ya Iya saita kanshi yace' baby Ni kaina yanzu dazan sameki danafi kowa Jin Dadi' dariya Yasmeen tayi tana cewa baby Kenan Banda abinda aika gama samuna, kwana kadan fa ya rage mana tafada cike dasan Jan hankalinsa,, Basu suka rabu da juna ba Sai guraren karfe 3 Na dare.. Nijlah Ko harta manta da tayi bacci... Washe gari nijlah tashi jikinta Dan sauqi Har ta cigaba da Sashi Magana Kamar yadda ta Saba.. Karfe 10 daddy da abokansa suka kai lefen an tsayar da ranar biki suka dawo gida cikin farin ciki.. Alhaji tinda ka dawo bakace komai ba? Au Na manta bangayamiki ba,,biki Dai ya anan nan da Sati me zuwa insha Allah.. Guda mummy ta saki tana cewa' kai alhamdulillah Nima nakusa ganin auren auta.. Murmushi daddy yayi yaqi Magana sabida yasan Magana mummy take nema.. Shirye shiryen biki ya kankan Yau biki ya rage saura kwana 3 a fara amarya da ango Sai shirye shiryen suke yayinda Nijlah ta Zama Yar kallo Dan wata Rana Idan mashkur ya fita Baya dawowa Sai karfe 10 Na dare haka zata zauna a gida taci kukanta Dan ma Yana ajiyemata Duk Wani Abu dazata buqata... Yau tinda safe ya dauko tsohon sim dinsa Wanda ya cire tin ranar da suka dawo Daga kankan,, Yana sakawa ya lalubi number Nasir ya Danna Kira.. Nasir dake zaune ta Hada kai day gwiwa Yana Kallan Bello yaji wayarsa Na ringing nan ya kai hannu ya dauka Yana cewa kai Bello kaga Dan rainin hankalinnan Sai Yau yaga damar Kira.. Bakin Bello Na rawa yace sauri ka amsa Nasir kada ta tsinke,, shikenan Allah ya kawo mana warakar matsalarmu.. Nasir Na dauka yaji......... Yau dai tafe nake ina bara n addua.fatan zan samu Comments & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *WASILA...* *Alhamdulillah Naga addu'oinku sosai nakuma ji Dadi da Fatan Allah ya amsa* 5⃣8⃣&5⃣9⃣ Nasir na dauka yaji mashkur ya tintsire da dariya Yana cewa' hy Dan kauye ya kake? Eh Dole ka kirani Dan kauye kazo ka tafi da yarinyar mutane kasa munshiga uku.. Zaro Ido mashkur yayi Yana cewa Kamar yaya' nifa matata Na dauka ba 'yar mutane ba. Duk da haka muka Samu a uku Dan Allah wasan buya muka riqayi da kaka,,Dan a kullum tazo kadan tazo so biyar a rana' dariya mashkur yayi me sauti Yana cewa shiyasa naqi kiranka karshema Na cire wannan layin nakuma Hana abokanmu subaka number Na sabida nasan ba qaramin rigima zamuyi da kaka ba indai Akan nijlah ne.. Nidai gaskiya Baka kyautamana ba,,kasa mutane Sai zargin Liman suke Akan ya Saida nijlah,,Niko sun hanani zuwa ganin gida Dan wallahi sunce qafana qafansu Ni Kuma Ina tsaran zuwana birni dasu tinda bamuyi waya dakai ba,,balle nasan halin da kake ciki.. Allah sarki aboki Dan Allah kayi hakuri mashkur ya fada cikin tausayawa nasir' Ba Wani hakuri Da Zaka Bani Dan gaskiya Naji haushin abinda kayimin ' Shiru mashkur yayi yabar Nasir yanata zazzaga masa masifa a qarshe yace ' Shi kansa Bello daka koro be tsiraba gurin mutanan gari' Suna ganin Kamar haddashi aka Hada baki.. Nidai bani da abinda zance Saida naqara Baka hakuri' Nasir kai kanka kasan Bazan Iya zuwa da Mata mace Nina aureta a gidanmu azauna lafiya ba,,Nasir kasan halin mummy basaina gayama ba,, Dan wallahi haryanzu bangama shawo Kanta ba.. Mashkur bangane abinda kake nufi ba' ko kanaso kace nijlah tana cikin Wani Hali? Ah ah nasir ba haka nake nufi ba,, nijlah tana lafiya nine Dai nake cikin Wani yanayi Dan wallahi jego take bani' nasir nijlah akwai sa aiki kai in takaicema bayani nijlah Har kashin kwance takemin. What mashkur kashifa kace' nijlah Ke kashin kwance??? Dariya Bello ya saki hadda faduwa qasa Yana cewa' Amma Dai wannan anyi gara' Kuma ya zauna da ita be lakada Mata Duka ya dawo da ita Ruga ba.. Nasir be kulashi ba yacigaba da sauraran mashkur.. Wallahi kuwa nasir' Amma yanzu ta daina Sai shegen rashin ji' Na hanata taqi hanuwa yanzu haka bakaga fadan da mukayi da itaba Akan kawai taji labarin daurin aurena Nida Yasmeen shine ta tada hankali taqicin abinci,,shiyasa Bana dawowa gidan Saina tabbata tayi bacci.. Murmushi Nasir yayi Yana cewa gaskiya kayi qoqari abokina Allah yabata Ikon yima biyayya lokacin da zata mallaki hankalin Kanta.. Hmmmm Nasir Kenan Ni wallahi kuna Bani mamaki Idan kuna Kiran nijlah da yarinya' Yarinyace mana mashkur inba yarintaba meze sa ta riqayin wannan abubuwan daka lissafa.. Babu Wani yarinta' yarinyar datasan Kishi Har tana cewa banyimata adalciba kodan ita banasanta shiyasa Zan auro wata. Kai mashkur nijlah Ke gayama haka' wallahi kuwa nasir' Ni kaina Saida nayi mamakinta' Nasir kasan nasaba waya da Yasmeen a Duk lokacin dazan kwanta to Ashe Dai nijlah ba bacci takeba' labe kawai take mana Sai yanzu take gayamin Duk abinda Taji inayi a waya,, inda Allah yasoni ba Wani abun tashin hankali Taji ba Dan bazata Iya tsaida Ido Taji komai ba.. Dariya Nasir yayi Yana cewa kaima Dai Baka kyautaba tinda kayi aure Ai saika Dena wayan dare. Kai tafi can wanne irin sure yarinyar da Ko wasa nayimata Bata Iya ganewa.. Shidai Nasir Banda dariya Babu abinda yake' Saida yayi me isarsa kafin yace' yanzu Dai yaushene daurin auren? Ranar asabar ne. Kai abokina Baka da kirki shine Baka gayamin ba Sai yanzu ' kayi hakuri Nasir yanzu ma Bana gayama Dan kazobane nagama ne sabida Hankalinka ya kwanta.. To shikenan tinda Dai kuna lafiya alhamdulillah' yanzu Dai ga Bello saiku gaisa' mashkur Na dariya yace to bashi wayan... Bayan sun gaisa Bello ya riqa yimasa dariya Yana cewa' Aida ka Koro mana ita' amarya da kashin kwance... Zaro Ido mashkur yayi Yana cewa kai Nasir an Iya gulma shine harya gayama? Bello Na dariya yace ba ruwan Nasir Nida kunnena naji' nan Dai suka jima Suna waya kafin suyimasa Allah yasan alkairi sukayi sallama.. Lallabawa yayi ya Tashi da niyyan fita a Dakin nijlah ta farka.. Dasauri ya miqe tsaye Yana rufe baki Aiko tana ganinshi ta Tashi da gudu ta fada jikinshi tana cewa' Nidai Allah saika tafi Dani nagaji da Zama Ni daya kama mayya kawai ka mayar Dani gurin kaka Nina fasa Zama da kai' nijlah ta fada tana qara maqalqaleshi. Hannu yasa ya dago fuskanta Yana kallanta cikin nutsuwa kafin ya Bude baki a hankali yace' Nijlah waime kikeyi haka kokina haukane' Ni kike Gaya wadannan maganganun Ashe baki da kunya'? Murguda masa baki tayi tana cewa' Daga fadar gaskiya saika Kamani da fada sabida kaga Bani da kowa' Ko an gayama nibansan kishiba' bansan ciwan kwatan Abu a hannuna ba dahar Zaka fara gayamin haka'' shikenan Sai ayimin kishiya ban ajiye yaro Ko guda ba.. Ranshi a bace yayi Kanta Yana cewa'Ke nijlah nikike gayama haka yafada Yana nuna kanshi? Eh haka nace nijlah ta fada cike da rashin kunya.. Lallai kuwa Yau Zan koyamiki hankali tinda baki dashi' nijlah Ni Kika dubi tsabar idona kike gayama haka.. Jinjiga nijlah ta riqayi tana huci sedai wannan Karan Bata Iya bashi amsaba 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *ZARA.....* 6⃣0⃣&6⃣1⃣ Tinda mashkur ya fita nijlah ta Hada kai da gwiwa tana rera kuka' harga Allah batasan menene Kishi ba sedai ta taba ganin wata Mata a kauyensu Wanda za'ayima kishiya ta riqa kuka tana zagin mijin ta Kuma San Mata dayawa Basa San kishiya shiyasa itama yanzu da za'ayi Mata take wannan abun.. Toni Koda kishiyar Zemin Ai gwara ya Samu me hankali Dan gaskiya Idan ya auro wannan matar kasheni zatayi' kuka ta qara saki Na tausayin Kanta tare da Jin kewar kaka, ahaka bacci ya dauketa Bata bi takan takeaway daya kawomata ba.. Tuqi yake Yana tinanin tare da nazari sosai akan nijlah Babu Hakka wannan yarinyar ba qaramin wayo garetaba sedai Bata da kunya' Duba da yadda ta nake Magana tana mayarmin mtsss Yaja tsaki' Yana cewa kodan ba laifinta bane tinda kishiya za'ayimata, Sai kuma yayi murmushi Wanda ya bayyanar da hakoransa Yana cewa sufa Mata Basu kankanta indai aharkan Kishi ne,,yanzu da haqqina na amsa da tinin tana gadon asibiti Amma dayake harkar kishine gashinan ta Iya rashin kunya da kukan banza.. Da tunani barkatai harya isa gidan jabeer' Yana zuwa ya kirashi a waya ya shaidamasa Yana kofa su fito' Fitowa jabeer yayi Yana cewa ango kasha kamshi kayi hakuri Mun tasoka,,kasan bansan Saban gidaba shiyasa Naga kazo kawai mu tafi tare zefi sauqi da muyita waya. Hakane Nima yanzu Na shirya inasan fita Naga kiranka' Dan da tinima Na tafi wannan yarinyar ta tsareni da rigimarta. Dariya jabeer yayi Yana cewa kajika wacce yarinya Kuma da Dai uwar gida kace zanfi ganewa' Murmushi mashkur yayi Yana cewa kaga tana Ina muje itama tayi nata aikin Dan wallahi nijlah tace bazatayi karatun arna ba. Dariya jabeer yayi Yana cewa kai Dan Allah' Amma Ko indai hakane zata bamu matsala. Indai nijlah ce zakaga abinda nake gayama' to ai shikenan indai Khadija ce nasan zata gyamaka ita' to Allah yasa cewar mashkur cikin sanyin murya tare da kwantar da kanshi jikin Mota Yana tinani.. Dafashi jabeer yayi Yana cewa kaga abokina kada ka Zama Rago,Kabi komai a hankali nasan yarinyar zata nutsu,,kai wallahi Idan nijlah ta girma saita kere Yasmeen sabida tana da qira me kyau gashi tin yanzu tafara nunamaka soyayya harfa Dan fari ka qara abokina. Murmushi mashkur yayi sabida yasan Duk kilewan da nijlah zatayi bazata taba kaiwa Yasmeen ba Dan Yasmeen karshece gurin Iya kalamai masu sanyi da kwantar da Hankali" abokina bakace komai ba? Muje kawai mashkur ya fada Yana yatsina fuska. Ok Baka yadda da Magana Naba ko,,wallahi mashkur nijlah ta hadu Idan kaduba yadda qugunta ya zauna jikinta saikace dasamata Shi akayi gata kyankyawa sannan ka Duba yadda qirjinta yafara cika tin ba.... Cike da tsawa mashkur yace' kaga jabeer ya isa haka' matatace kake qarewa kallo haka gaskiya banaso Idan Zaka kirata muje to Idan Kuma bazakaje ba shikenan Saina nemi wata mafitan yaqare maganar cikin fishi ba bacin Rai tare da zallar kishi.. Dariya jabeer yayi ya tafi Yana cewa Allah yabaka hakuri angon yasmeen.. Shiko mashkur haushine ya cikamashi zuciya jiyake kama ya kama jabeer yayita Duka sabida Kalle masa nijlah dayayi,, ahaka jabeer yaje ya Kira Khadija suka qaraso jikin motan. Suna zuwa hajiya Khadija ta gaisheda mashkur' haka mashkur ya amsa fuska ba yabo ba fallasa suka Shiga motan mashkur ita Kuma hajiya Khadija ta Shiga nata motan sabida zata dauko nijlah su tafi... Tinda mashkur ya fita nijlah Ke kuka Har suka dawo. Dasauri mashkur yaqarasa inda take ya janyota jikinshi Yana sharemata hawayen fuskanta' nijlah meyasa kikesan Sani cikin damuwa kiduba abincinki kofa ci bakiyi ba' meyasa kikemin irin haka? Why nijlah.. Maimakon nijlah tayi Shiru Saima fadawa jikin mashkur tayi taqara sakin kuka tana cewa' indai kana damuwa da kukana meyasa bazaka fasa auren wancan muguwan ba,, itane fa ta dakeni Dukan da Ko kaka Bata tabayimin Shiba,, Kuma Baka ramamin ba.. Kanta ya shafa Yana Magana a hankali' haba nijlah ta kintaba ganin inda miji ya Shiga fadan Mata Idan sunayi' Kuma Ai Nace kada taqara dukanki.. Janye jikinta tayi tana cewa nidai Allah ita ba matanka bace aidai nice matarka,, dariya yayi ya juna inda yabar jabeer da hajiya Khadija yadan Sosa kai Yana cewa Bismillah ku zauna.. Ke Kuma Shiga ciki ki dauko hijabi kizo inasan Magana dake GA Kuma aunty nan Na kawomiki. Nijlah Bata musaba ta Shiga daki da gudu tana murna ta dauko mayafinta ta yafa' Tana fitowa Mashkur ya bugamata tsawa Yana cewa' mayafi Nace ki dauko ko hijabi? Turo baki nijlah tayi ta juyo tana San yin Kuka mashkur yace' wallahi kikamin kuka tam.. Tana komawa Dakin ta kwanta Kan gado tana birgima tare da kuka mara sauti.. Kallan mashkur hajiya Khadija tayi tana hararansa tace' haba Malam haka Ake kula da baby ? Murmushi mashkur yayi Yana cewa kai hajiya nijlah rigimanta Sai ita Ni wallahi Har ciwan kai take samin' Sai kaje gurin Yasmeen yake sauka Ko? Cewan jabeer cike da tsokala. Mashkur be kulashiba Saima Bata fuska dayayi.. Dariya hajiya Khadija tayi tana cewa nibari Na barku naje gurin yarinyata Naji haryanzu Bata fito ba,,Bata jira amsar Suba ta Shiga Dakin jabeer Na cewa Ke Khadija waya gayamiki ana Shiga turakar masoya kai tsaye.. Duka mashkur yakaimasa Yana cewa' kaidai wallahi bakaji Naga alama tsokana ta kawai kake. Niba tsokana nayi ba gaskiya ne kawai bakaso' eh Naji cewan Mashkur ya Tashi ya kunna TV.. Sosai nijlah Ke kuka tana birgima kan gadon Har tazo daidai bakin bed zata fado hajiya Khadija tayi saurin tare ta ta fada Kan hannunta' tureta nijlah ta shigayi tana cewa' Ni Dai ka sakeni banaso kaida kayimin fada Allah barina dakai. Toba Shi bane nice' hajiya Khadija ta fada tana murmushi. Ahankali nijlah ta Bude Ido tana kallanta' Daga Mata kai Khadija tayi tana cewa' nijlah Ko bakisan aunty? A hankali nijlah tace' inaso. To indai kinaso saikin Dena wannan kukan Ko bakisan Idan mutum yayi aure hankali yake ba? Turo baki nijlah tayi taqi magana, Khadija Bata damuba ta shigaba da Magana. Idan kinasan Zama Dani Saina daukeki Na kaiki gidana ki muyi zamanmu acan Ko? Ni uhmn uhmn' dasauri Khadija tace au bazaki Bini ba? Dena kukan nijlah tayi ta Bude baki a hankali tace' Ni a gurin honey Zan zauna. Zaro Ido Khadija tayi tace ho... Me?lallai mashkur wato soyayya take koyamata tinkafin ta waye Kenan. Sai kuma tayi dariya tace' Koda kinbini Shima Ze Riga zuwa ganinki kullum. Cike da yarinta nijlah tace nidai bazan Koma can ba. Shikenan saiki Koma gidan mummy Danni Bazan zauna dake kinamin rashin kunyaba sukaji mashkur ya fada Yana shigowa cikin Dakin.. Kallan nijlah Khadija tayi tana cewa au wai Dama Har rashin kunya take ma? Gatanan ki tambayeta' Ina Magana tana mayarmin saikace sa'ata. Qasa nijlah ta sauke kanta tana bashi hakuri. Bazan hakura ba saikin bita Idan Kuma kinqi to. Tinani nijlah ta fara tana hango Zaman da zatayi awani guri,, ta Sani tinda tazo birni Bata taba haduwa da macen data tausaya Mata ba Daga masu zaginta Sai me dukanta Dan haka tasa a Ranta bazatabi kowa ba qafanta qafan mashkur sedai Idan yagaji da Zama da ita ya maidata ruga.. A hankali Khadija ta matso kusa da nijlah tana murmushi ta Dafa ta,, nijlah kinyi shiru,,Zaki Bini Ko? Girgiza kai nijlah tayi tare da janye jikinta ana Khadija ta rarrafa ta Koma Bayan mashkur ta rungume. Kallansu Khadija tayi tana cewa' Duk yadda akayi kasaba mammatse ta shiyasa batasan rabuwa dakai.. Kasa Magana mashkur yayi Saima janye nijlah ya shigayi Yana San yimata wayo... Kai typing wahala,,kuyi hakuri da wannan nagaji.. Kuriqa sharing *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *ALL MY FAN'S....* 6⃣2⃣&6⃣3⃣ Qara riqeshi tayi ta sakar masa kuka me karfi tana girgiza Masa kai' mashkur be Iya Magana ba Saima qara janyeta dayake a jikinsa,,aunty Khadija Ko rungume hannunta tayi a qirji tana kallan Ikon Allah,,sosai salon nasu ke burgeta Duk da ba Wani Abu ta gani ba.. A hankali mashkur ya Bude baki Yana mata Magana ' Nijlah bazan Miki Dole ba, sabida Na daukarwa kaina alqawarin baki farin ciki,,Amma zanso ki yarda kibi hajiya Khadija ta Hane kadai zamu Samu farin ciki a Zaman mu, Sai ya sunkuya ya Kuma janyota jikinshi,,wallahi nijlah Ina tausayama rayuwarki shiyasa kikaga Ina jure Duk Wani wahala naki, sedai Kash nijlah bakya ganin Duk abinda nake sabida ke. Cikin kuka nijlah tace' Dan Allah kayi hakuri Allah Ina gani, nasani kana qoqari dani,Kuma Na tabbata Bayan kaka da malam Babu Wanda Ze juri dawainiyata Sai kai,,kayi hakuri ka zauna Dani Allah Bazan qara ba. Bawai zamane banasanyi dake ba,, nijlah Ni kaina a dole Zan rabu dake na kwana biyu,,ki kwantar da hankalinki ki bita nasan zakiji dadin Hakan a gaba. Turo baki nijlah tayi ta matsa Daga kusa dashi tana kunkuni, gaba dayansu suka zuba Mata ido Suna mamaki. Dakyar aunty Khadija ta Bude baki a hankali tana kiran sunanta' nijlah nijlah zokiji kinji 'yar kanwata. Maqale kafada nijlah tayi tare da rumgume jikin kofa, fuskanta a shagwabe. Khadija Bata damu da Hakan ba ta Tashi tsaye ta nufi inda nijlah take' Ai nijlah Na ganin zuwan aunty Khadija ta tafi da gudu ta Boye Bayan mashkur tana kuka,, ture ta mashkur yayi Yana cewa' Kedai kin cika tsoro Amma Idan tsiwa zakiyi Ai kin iya' Ni matsa Daga jikina yafada Yana qara tureta' Wayyo Allah nah' Dan Allah kayi hakuri Allah dukana zatayi nijlah ta fada tana sakin kuka tare da Kiran kaka. Murmushi aunty Khadija tayi tana cewa' kaga mashkur ka bita a hankali ni Sai yanzu nagane abinda yasa batasan Zama dani' Hmmm hajiya Khadija Kenan me Kika gano' Bata da Wani uzuri rigimane kawai. Bafa haka bane mashkur' kaifa ka kaita inda aka taba lafiyan jikinta kaga yanzu ma Dole zatayi tinanin dukanta zanyi' bakaga tinda Na shigo Dakin take guje guje ba? Murmushi yayi ya Maida kallansa ga nijlah Yana cewa' amarya Wai hakane? Nijlah Bata amsashiba Saima murguda masa baki day tayi. Dariya hajiya Khadija tayi ta Bude kofa tana fita adakin tare da cewa' Idan ka lallabata saika kirani mu tafi Dan Yau qafana qafanki' Amma fa bance kayimata Wani Abu ba. Dariya mashkur yayi Shima yabi Bayan Khadija' a falon suka taran da jabeer bacci yafara daukanshi' Duka mashkur yakai masa Yana cewa kai Dai wannan Ko kasa haka ta ganka ta kyale. Nan suka nemi guri suka zauna sedai mashkur be Iya Magana ba sabida Kunya aunty Khadija daya lullubeshi. Jabeer ne ya Bude baki cikin Maye irin masu Jin bacci yace' Harta gama shiryawa Ko? Dariya hajiya Khadija tayi tana cewa' inafa yarinya Dai tace Bata zuwa mijinta Kuma ya zuba Mata Ido Sai Wani lallabata yake, shida Ze zare Mata Ido ta yadda zata amince da tafiyan.. Dasauri mashkur yace' kai hajiya bafa laifina bane' kina kallo ita taqi yadda. Tashi jabeer yayi Yana cewa to ai shikenan Ni Bari naje Na fito da ita tinda ana San ayimata Gata tana Qi ita 'yar shagwaba Ko. Tare sa mashkur yayi Yana dariya' kaga abokina waya Saka,ka barni da kayata ninasan ta inda Zan bullo Mata,,Zaka Wani Tashi da karfinka.. Dariya jabeer yayi Yana cewa' kingani Ko Khadija wallahi Shima bayasan rabuwa da ita,shiyasa nayi haka sabida Na gane abinda yake nufi. Ita Dai Khadija Bata Iya Magana ba Sai dariya da take tana addu'a Allah yasa nijlah ta amince su tafi Dan kallo daya tayima yarinyar Taji ta Shiga ranta. To Dan sa Ido Naji' Amma yanzu bazaku tafi da itaba Dan gaskiya Idan Kika dauketa a haka Ni kaina Bazan Samu nutsuwa ba,,sabida nasan rigima zata tayi acan. Zaro Ido Khadija tayi tana cewa' to ranka ya Dade Dama Naga lokaci yaja' Amma Dan Allah karka Bari a wuce gobe Ko jibi Dan gaskiya banasan ayi daurin aurenka ban dauke nijlah ba. Sosa kai mashkur yayi yace Karki damu Nida kaina Zan kawomiki ita sedai inada sharuda masu yawa Akan matata. Ok Ina sauraranka? No ba yanzu zamuyi Magana ba Saina kawota sabida wannan dansa idon Yana nan mashkur ya fada Yana hararan jabeer. Tabe baki jabeer yayi Yana cewa' kaga Maida wuqar niba bakon zafi bane Duk nasan zanji Koma menene. Dariya suka sa gaba dayansu nan suka Tashi mashkur ya rakasu Har bakin kofa tare da Kiran driver' Key Mota ya bashi Yana cewa' da Allah bala ka kaisu gida, amsa key bala yayi cike da ladabi Yana duban jabeer.. Sakin baki jabeer yayi Yana hararan mashkur' Sarai mashkur ya ganshi amma yaqi kulawa Saima kudi masu yawa daya dauko a cikin aljihunsa ya ba Khadija,, amsa tayi tana godiya sabida tasan Duk acikin aikinta kudin yake. Amma kai anyi Dan iska' Wai kana nufin drive ne Ze kaimu gida? Lumshe Ido mashkur yayi ya Kuma Bude Yana cewa' yanzu kai Idan naje Zan kaika gida aika tausayamin' Ko bakaga iyalina cikin Wani Hali ba? Hhhh Malam kawai kace akwai abinda zakaje kayi' riqe baki mashkur yayi Yana Magana a Hankali yadda bame ji sai jabeer' Wai kai waya gayama' nifa Ko hannunta Bana riqewa da Wani Abu. Kai dallah tafi can Sai Dai ka Gaya Wani Amma Daga yadda kake rawan qafa ninasan ba'a banza ba' to ganin Yana neman Jan maganar yasa Mashkur cewa kai Naji din jeka kawai dansa ido. Gwalo jabeer yayimasa ya Kuma Shiga cikin motan Suna dagawa juna hannu. Suna tafiya Hajiya Khadija Na dariya' haka jabeer ya tsareta da tambayoyi iri iri' Uhmn jabeer abinda ya dauremin kai nagani, ka Duba yarinayarnan nijlah dako shekarun kirki Bata dashi Amma tasan soyayya da Kishi. Haka Duniya ta Zama Mata dayawa basusan darajar auren da dawainiyarsaba Sai Kishin tsiya suka dorama ransu. Hakane Amma nijlah ba wannan take ba,,cewan Khadija tana San kare nijlah' dariya jabeer yayi yace' Shiyasa nakeso ki dauketa ki koyamata rayuwa ta zubar da wannan banzan Kishin nata ta yadda zata zauna da mashkur lafiya kafin Yasmeen ta kwace Mata Shi . Insha Allah Hakan Baze taba faruwa ba tinda Suna San juna,,to Allah yasa jabeer yafada Yana cewa driver yauwa nan yayi' nan drive yayi parking jabeer ya fita Yana yiwa Khadija godiya.. Bayan fitan jabeer driver ya ajiye Khadija a nata gidan.. Tinda su jabeer suka tafi mashkur ya Koma ciki Yana dariya a hankali tare da tambayan Kashi dalilin dayasa mutane da yawa Ke cewa Yana bala'in San nijlah' Duk da yasan yanasanta Amma Suna zafafan soyayyar fiye da yadda take' da wannan tinanin ya qarasa Shiga Dakin nijlah.. Zaune take qasa ta Hada kai day gwiwa tana rera kuka,,Dan qaramin bakin nan nata a gaba ta chunoshi.. Tabe baki mashkur yayi Yana cewa kin kyauta' Bata tankashi ba ya Koma gefen bed ya zauna tare da daukan wayanshi yayi dealing number yasmeen' Jin tafara ringing ya tsashi ya fito falo, Yasmeen dake kwance tana chat da wayanta Taji ringing Seda taji wayan yakusa tsinkewa a hankali tayi Picking wayar ta kai kunne' hello baby na' Daga Dayan bangaren mashkur ya gyara kwanciyarsa Kan kujera yace' Na'am baby ya kike. Cike da shagwaba Yasmeen tace ba lafiya' a firgice mashkur yace what Yasmeen meke damunki' dariya Yasmeen tayi tace' baby Kaine fa kaqi kirana tin safe. Eyyah Harkin dagamin hankali indai nine kiyi hakuri aiyukane suka riqeni. Uhmn Baka laifi baby na,Toya aikin? Yace alhamdulillah, Yasmeen account number naki Zaki turomin? Murmushi Yasmeen tayi ta Wani lokaci kafin tace'baby me Kuma zanyi da kudi yanzu? Kinga ba musu Nace zamuyi ba account kawai Nace ki bani' karyar da murya Yasmeen tayi tana cewa' Dan Allah baby kayi hakuri da batin amsar account sabida abbana yagama komai ya Bani kudin da Ze Iya muyi komai Har a gama Ni wallahi Idan kanasan Qari Saina baka ta qare maganar da alamar tsokala sabida tasan mashkur ya tsani tace zata bashi kudi.. Katsata yayi yace what Yasmeen niko' dasauri tace ah ah fa,, nan sukayi dariya sabida yasan tsokalane kawai tayi saiya chanza zancen ta hanyar tambayan mama? Be qare maganar ba yaga nijlah tsaye a bayansa tana turo baki' be Kalli inda take ba yace' kinga Zan zo anjima kadan ki kulamin da kanki. Nan ya juyo Yana Kallan nijlah kafin yayi Magana ta Koma daki da gudu tana kuka' murmushi mashkur yayi ya tashi yabi bayanta. Yaci sa'a Bata rufe kofan ba,kai tsaye ya Shiga Dakin ya janyota jikinshi,, a hankali ya dago fuskanta Yana qaremata kallo yace' ' Yar rigimata yafada Yana zagaye hannunsa Duka akan qugunta, bayanta ya Shiga shafawa alaman rarrashinta. Cikin Salo da birgewa Hade da matsananciyar sha'awanta mashkur yafara magana. Nijlah ta? Meyasa kikesan wahalan dani' kodai bakisona? Ki gayamin, Dan Allah ki gayamin nasan zuwa yanzu kinsan menene soyayya sabida kema kinajin abinda nake ji' Shiru Nijlah tayi tana mamakin yadda ya zauna gabanta Yana wadannan maganganun beko Duba yarintartaba. Hannu yasa Yana shafa fuskanta Hade da wuyanta Yana Mata tafiyan tsutsa' lokaci guda suka safke ajiyar zuciya kowanne su da abinda yake saqawa a cikin zuciyarsa. Kiyi Magana mana nijlah kinajina Har cikin nan Ko? Yafada Yana tafa saitin zuciyarta. Wani irin Yar nijlah Taji Wanda Bata tabajin irinsaba nan tafara qoqarin kwacewa sedai mashkur be Bata damar Hakan ba Saima cigaba da jagwalgwalata yake Yana rikitama kansa lissafi. Dakyar nijlah ta Iya Bude baki a hankali tace' Ni Ni ka sakeni' banaso ta fada cikin sarqewar numfashi' Wannan Abu ba qaramin daurewa mashkur kai yayi ba sedai daya Tina tayi fara period Sai yayi murmushi Yaja hannunta suka fada Kan lafiyayyan gadonsu Wanda yaji Wani hadendan bedsheets.. Suna fadawa ya qara matseta sosai a jikinshi Yana fidda numfashi a hankali' qoqarin yin Magana take yayi saurin Hade bakinsu Yana Mata Wani irin tsotso kama ya Samu Babbar mace.. Lokaci guda ya birkice Mata Yana aika Mata sakonni masu wuyar fassara' Wani irin damqa ya kaiwa boobs dinta Yana shafasu idansa rufe' qoqarin janye rigar jikinta yake sukayi ana kwankwasa kofa da karfi ana kwala masa Kira.. Mashkur Mashkur mashkur?........ Comments & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING BY...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *'YAR SADAKA FAN'S 1....* 6⃣4⃣&6⃣5⃣ Dan ubanka nace ka Bude kofan kafin Na balleta' ka Bude Nace mashkur Baka jinane? Mummy ta fada cikin fada.. Dakyar mashkur ya Iya tsayawa da abinda yake yayinda kukan nijlah ya qara qarfi Har mummy Na Iya jinsa,, Baze Iya Magana ba Dan haka ya janyota jikinshi Yana qara rumgumeta tare da yimata Magana cikin kunnanta' Lamo nijlah tayi a jikinsa tana Maida numfashi kafin ta fara qoqarin Tashi a jikinsa. Ki tsaya yanzu Zan sakeki sonake jikinki ya dawo daidai kidena wannan karkarwan kinji? Bata Iya Magana ba Sai Daga masa kai tayi tana goge hawayen fuskanta'. Nijlah kisani banayin wannan abun abida Na Bata ranki sedai soyayya da tsantsar kaunata gareki' nijlah ita soyayya zurfine da ita ga Kuma fadi,,sedai bazaki fahimci Hakan ba Sai nan ba.. To to Nika sakeni' bakaji ana buga kofan ba' nijlah ta fada a shagwabe. Mummy Ko Banda Kiran mashkur Babu abinda take tana buga qofan Dakin da Iya qarfinta, yayinda takejin baqin ciki Na ruruwa a cikin zuciyanta... Ka sakeni ka Bude kofan kaji' nijlah ta fada a hankali' be Iya tashiba Saima kafeta da yayi da tsummamun idanunsa Wanda ya canza Kala Daga fari zuwa ja' sabida tsabar tashin hankalin dayake ciki. Sai da yayi kusan minti 3 ahaka kafin yayi yaqi da zuciyarsa ya Tashi a hankali ya safka Daga Kan gadon Yana kallanta' kasa kallan idanshi nijlah tayi sabida tsabar Kunya nan ta fara gyara riganta tana San zubda hawaye' Dasauri mashkur yace' shhhhhhiiiitttt Karki soma hawaye kinga Dai mummy na jirana. Zaro Ido nijlah tayi tace baba fa kace' wayyo Allah Na kado wallahi dukana zatayi kaga saita zube Akan bed tana neman inda zata buya' Duk da halin da mashkur Ke ciki Saida yayi murmushi. Kinga jeki Shiga toilet Karki Bude indai Bani Nace ki Bude ba kinji' Bata Iya amshiba ta kwasa a guje ta fada jikin toilet da zaninta a hannu,,tana Shiga tasa key ta ciki ta kulle jikinta Na rawa sabida tsabar tashin hankali.. A hankali mashkur ya soma takowa zuwa jikin kofan tamkar Wanda egg ya fashewa a ciki' hannunsa Na rawa yafasa zare key. Haryanzu mummy Bata Dena fadaba tana Kiran sunansa ahaka harya gama Bude qofan ya sauke idonshi ana mummy. Tsaye take a falon tana sababi kama Wanda aka bama gasar Cin kofin duniya' Ai tana ganin ya Bude tayi cikin Dakin Ranta a bace tana huci kama kububuwa' Ke kina Ina Dan ubanki ki fito Nace wallahi Yau sainayi maganinki 'Yar masu yawan Jeje da bakin halin tsiya wallahi Baku isaba kurwan Dana tafi karfinku matsiyata banza matsiyatan Wofi kina Ina mummy ta fada cikin ihu da amsa kuwwa, kai kace da sa'arta take fada. Jikin nijlah ne ya dauka rawa Amma Duk Da haka Bata zauna ba Saida ta tashi ta zo jikin kofan tasa jikinta ta qara turawa yayinda bakinta be bar ambatan Sunan Allah da neman dauki a gurinshi ba.. Sai yanzu take danasanin Qin bin hajiya Khadija da tayi. Sosai mummy ta Shiga zagaye Dakin tana neman nijlah Amma Bata gantaba. Takowa mashkur yayi harya qaraso inda mummy Ke tsaye yasa hannu ya riqe nata Yana Magana a hankali' mummy Wai Wa kike nema nifa kadaine a dakinnan Babu kowa.. Be kai Ida maganar ba mummy ta Daga hannu cikin fishi zata daukeshi da Mari' Dasauri mashkur ya rufe idansa Dan Baze Iya kallan wannan baqar ranar ba sedai jin Shiru yasashi budewa idon a hankali,, itama mummy sauke hannunta tayi Dan bazata taba Iya Marin autan nata ba ta zuba masa Ido cike da bacin Rai.. Mummy kiyi Allah Dan Allah' mummy kidena Daga hankalinki wallahi Babu abinda nakeso fiye da ganin farin cikin ki da kwanciyar hankalinki,,mummy Idan kina irin wannan tashin hankali Zaki dorawa kanki hawan jini kisa mu Shiga uku. Kaine Zaka doramin hawan jini auta, Sau nawa Zan gayamaka banasan tarayyarka da kusanci ka da wannan aljanar yarinyar? Cikin sanyin murya yace mummy wacce yarinya kike magana? Nijlah nake Magana Ko kanaso kace Bata cikin. Dakin nan? Bakinsa da rawa yace mummy batanan fa tana... Tana gidan ubanka ko? Kayimin Shiru,,wallahi ka qarasa Magana tam Dinka. tana Ina Ko kanaso kace ba ita Naji kuka yanzu ba, wato kai Har Zaman aure kakeyi da ita Ko? Kasa ya safke idonsa Yana cewa' eyyah Mummy bafa haka bane laifi tayimin shine na duketa kikaji kukanta yanzuma dakyar ta Samu Na saketa shine ta boye, mashkur ya qare maganar cikin rashin gaskiya. A Ina ta Boye Naga Dai ba kofan fita ta Baya? Mummy bansani bafa,, Dan Allah muje ki zauna kibar tada hankalinki akanta. To Ya kakeso nayi da rayuwata mashkur? Kodan kaga Na Dora soyayyana akanka shiyasa zakesan Bani wahala? Ah ah mummy inaso ne Dai ki fahimceni' mummy nijlah Amana aka Bani ita,Kuma matatace ta Sunna Na tabbata Idan Na zalinceta Sai Allah ya sakamata gashi marainiyace. Kayimin Shiru Ko yaya,,Sai anyi Magana kace marainiya marainiya, shin ni Ina nawa iyayen Ko ita kadai kake tausai? Ah ah Mummy nidai ki zauna Ko lemo kisha. Anqi a zauna' kaga mashkur ka kiyayeni, wallahi matuqar kanasan farin ciki saika Maida yarinyarnan garinsu'' Shidai beyi Magana ba Yaja hannunta suka zauna kan daya Daga cikin kujerun dake ajiye a falon' Tashi yayi ya kunna TV tare da daukomata ruwa da lemo masu sanyi yafara tsiyaya Mata a cup. Mummy amsa wannan Kisha nasan kin debo rana? Amsa mummy tayi tafara sha tana hararansa,,shidai mashkur hakuri kawai yake bata harta gama sha ta tashi tsaye tana cewa' Jeka nemomin ita aduk inda ta Shiga Dan wallahi Bazan barta nan ba tazo tana samaka damuwa kaga saura 3 days afara bikin nan kada azo aganka a rame Dan wannan Har jini zata Iya tsotsema.. Zaro Ido yayi cike da tashin hankali yace' mummy kibarta anan Duka zata sha Nifa Ko abincin kirki ba Bata Nike ba shiyasa kikaga ban damu da zamanta anan ba.. Ah ah Dai auta jeka kawomin ita ,,Dan gaskiya hankali Na Baze kwanta ba indai wannan ja' irar tana tare da kai.. Magana zeyi mummy ta katseshi' kaje Nace Ko. Babu yadda ya Iya haka ya Shiga Dakin Yana Kiran nijlah.zuciyansa na quna. Nijlah ki Bude nine fa, tana budewa ta saki kuka tana cewa honey ta tafi Ko? Bata tafi ba,, kinga abinda taurin kanki Yaja Miki Ko nijlah gashinan mummy tace dake zata tafi.. Wani irin takaici da haushine suka cikata tare da Dana Sani mara amfani' nan ta fara hawaye tana cewa' kado Dan Allah kace aunty Khadija ta dawo Allah Zan bita,, wallahi Bazan qara yimata musu ba,,nadena Allah nadena Nijlah ta fada cikin kuka da tausayama Kanta.. Janyota jikinshi yayi Yana cewa' kiyi hakuri Nida kaina zansa a satoki a hannun mummy kedai kawai kiyi biyayya ki bita ki Kuma Nuna Mata bakyasan Zama dani kinji? Cike da sallamawa farin ciki nijlah ta dagamasa Mai tana goge hawayen fuskanta da gefen rigarta tace' shikenan tinda haka kace, Amma tayaya za'a Iya satoni a wannan gidan naku,, nidai kawai kace mutuwa zanyi.. Kije kawai yafada yana Dagamata kai nan suka fito tare,, hankada qeyarta mummy tayi tana cewa wuce muje dangin Hau irin masifa Wanda Basu San komaiba Sai yawo a dawa. Nijlah Na kuka suka fita ahaka ta sata cikin Mota ta juyo inda mashkur yake tana cewa. Kai auta ka Kula da kanka Nina tafi sabida Yau inada manyan baki' Cikin Dakiya da nuna rashin damuwa mashkur yace' mummy wasu irin baqi kuma? Wallahi su linda ne zasu zo wadannan nake aikin a NGOs dasu na Hada musu liyafa ta gani ta fada fatan kaima Zaka zo ayi Taran dakai, tinda jiya nake nemanka Sai yanzu danazo da kaina Na ganka. Murmushi mashkur yayi Danya Samu hanyar ganin nijlah' ya Kuma San yadda su Linda Ke ba mummy mahaukanta kudi sabida aikinsu Nada kyau Kuma mummy ta Iya aiki sosai shiyasa indai suka zo qasar Basa Iya tafiya Sai sun zo gidan mummy.. Shikenan mummy Nima yanzu Zan zo,, wanka kawai zanyi. Dasauri mummy ta Shiga Mota tana cewa kadai zo da. Wuri nasanka da nawa,, Har mummy ta Shiga Mota ta juyo tana cewa kai auta, kada ka manta ka tahomin da diyata. Diyarki Kuma mummy? Kaci gidanku Ina da wata diya data wuce Yasmeen' ka kawota itama su gaisa Ko? Ciki ciki yace to mummy ya Koma ransa a mugun bace. Kan gado ya kwanta tare da dafe kansa Yana tinanin halinda nijlah zata Shiga a hannun mummy' Dasauri ya tashiga Shiga wanka Yana tinanin ta hanyar daze bullowa mummy' Badan wankan ya Zama Dole ba da Baze yiba.. Suna tafiya nijlah Na kuka ahaka Har suka qarasa gidan Mummy' driver ne ya Bude musu suka fito' nan fa mummy ta Shiga rankwashin nijlah tana zaginta tare da tsintsine mata' Banda kuka Babu abinda nijlah take tana ba mummy hakuri Dan ba qaramin zafi rankwashin yake Mata. Sai da mummy ta gashi Dan Kanta kafin ta kyale nijlah ta Shiga ciki.. Kusa da motan nijlah ta kwanta tana birgima tana ihu( ah lallai Yau Nijlah an tuna ruga lolxx) Mummy Na Shiga falon wayanta ya fara ringing tana dauka Linda take gayamata sun qaraso Aida sauri mummy ta katse Kiran ta amsa Na Mai Gadi sabida ya hanasu Shiga ciki yace yanzu Bakar fatama tsoranta akeji balle farare wadannan ba Yan qasa ba. Mummy Na dauka get man yace' hajiya wasu masu corona ne suka zo sukesan shigowa gidan Dan gaskiya Ni Ko tsayawa sauraransu banyiba Na gudu cikin lambu' Kai dallah gafara can shashasha angayama Koma keda corona zaka dakatar dasu to wallahi ka Bude kafin kayi a bakin aikinka' Linda ce Baka Sani ba ko yaya? Ah hajiya Dama Linda ce Ai ban Sani ba sabida Ni Ina ganin Jan kunne na tafi ta gudu Na boye kinsan....cikin tsawa mummy tace ka Bude musu ba shegen surutu Na tambaya ba.. Nan get man ya bude suka fara shigowa. Nijlah dake kwance tana kuka ta dago kai' Aiko tayi arba da masu jajayen kunnuwa saita Tashi tsaye tana ihu tana neman dauki' Wayyo Allah Na baba ta kawoni lahira Allah Na tuba wayyo dodanni ,,nayi gamo da aljanu' nijlah ta fada tana nuna su Linda da abokanka da suka tsaya sukayi cirko cirko Suna kallan Nijlah.. Ganin yadda suke qara tahowa inda suke yasa Nijlah Tashi da gudu tayi cikin falon tana cewa mummy, mummy fito ki gani wadannan abebadan da Ake gani cikin kayan kallo sune suka fasa suka shigo Dan tinda nijlah ta tashi zaune taga inda take ta tabbata ba a lahira take ba a Duniya ne nan ta Tina a inda ta taba ganinsu.... Da gudu mummy ta fito tana gyara daurin dankwalinta yayinda Maryam me aiki Ke biye da ita a Baya.. Ai Suna zuwa daidai dining kujera ta harde qafan mummy tayi taga taga saiji kake timmmmmm mummy ta wintsila ta fadi kasa dagwash........ Comments & Share. *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING ...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *R.HUSSAIN....* *Alhmdllh,,komai yayi farko zaiyi qarshe' kawata mmn amatullah marubuciyar rayuwar zainab' ina tayaki murnar kammalashi da kikayi Allah yabi ladan fadakarwa ya yafemiki laifin da kika aikata a ciki,, haqiqa labari yayi Dadi Babu abinda zamuce dake Sai godiya" Allah ya rayamana yaranmu da albarka ya qaramana Zaman lafiya da kaunar juna,, nagode sosai da karamcinki gareni' momn sultan na Miki San so,,duk da kedin kawar hy hy ne*🤪🤪🤪 6⃣6⃣&6⃣7⃣ Tinda mummy ta fadi ta saki Wani qara tana cewa' wayyo Maryam quguna shikenan Na karye wayyo Allah' surutai ta shigayi tana kukan azaba, Maryam Ko bataji faduwan mummy ba ta fita da gudu tanasan Duba nijlah sabida Allah ya doramata San nijlah ba kadan ta,,ita shirmen yarinyar shike qara birgeta da ita. Shiru Linda da dasauran tawaganta sukayi Suna sauraran shirme da ihun nijlah' tin Suna daukan abin wasa Har tsoro yafara kamasu' bashi suka cire choko chokon takalmansu suka riga kwasa da gudu Suna neman dauki,,anan suka zubda kayan hannunsa Suna rige rigen fita. Shiko get man dadine ya ishesa Dan Dama yace a wanne dalili zasu shigo gidan Suna Ake zargi da yada wannan cuta' sedai fitansu yanzu ba qaramin haushi abin yabashi ba Dan Yau Ko Sisi Basu bashi ba nan yaqara kulewa da kukan nijlah Wanda Dama ta ishesa hakuri kawai yayi ita kada ta sauke masa wannan dararan idon nata tana hararanshi' Kallanta yayi ransa a bace yace' Ke dallah tashi' kin zo kinmana baqin ciki 'mitsitsiyar yarinya dake Sai qinjin tsiya. Turo masa baki Nijlah tayi tana murguda su sakamakon ganin yadda su Linda suka fita a guje yasata yin hamdala ta Tashi tana Kade jikinta,,daidai lokacin Maryam ta qaraso gurin tana tambayan nijlah' Lafiya Dai nijlah waya tabaki? Bakiji ciwo ba Dai? Goge hawaye nijlah tayi tana cewa' eh banjiba. Wai da me aka Miki Nijlah? Maryam gamo nayi' Kuma wannan mutumin da Baya aski Saina 'yan iska shine ya Bude musu suka shigo Amma dayaga nayi addu'a Suma da gudu suka fita' Sai kuma ta Dafa Maryam tana cewa' Wai' nafa auna arziqi da Basu daukeni ba. Ke Dan ubanki ni s'ankine' 'yar kauyen kawai dako kwalliya baki iyaba' gadai Kaya masu kina Sawa Amma a banza. Murguda masa baki tayi tana cewa' oho dai Kuma Allah ya isana daka tsoratan.. nijlah Bata gama rufe baki ba get man ya kaiwa bakin Duka Yana cewa' Kujimin mara kunyan yarinya towai Zaman uban me kike a gidannan da Zaki zauna Harda zagina.. Abinka dame jiran kadan Ai tini nijlah tasa kuka tana birgima tare da Kiran kaka' Maryam tayi rarrashin harta gaji' kallan get man tayi tace' Haba Musa meyasa Zaka biyeta' Ke banasan munafunci' Ko Ke bakiga abinda tayimin ba? Naga ita yarinyace be kamata kayi Mata wannan Dukan ba. Maganar ta safka kunnan mashkur dake qoqarin shigowa cikin gidan da qafafunshi Dan yayi horn harya gaji ba'a Bude get din ba,Dan haka ya fito yaga abinda Ke faruwa.. Kai tsaye gaban nijlah ya isa Yana tambayanta Ke lafiya meke faruwa dake danshi be tsammanin nijlah get man ya dakaba. Tabe baki nijlah tayi tana nuna Musa dayayi tsuru tsuru da Ido Yana kallansu. Cike da faduwar gaba mashkur ya Maida kallansa ga musu mai gadi' bakinsa Na rawa yace' meya hadaka da ita.. Dasauri Maryam tace' haka kawai yasa hannunsa me shegen zafi ya bugeta a baki sabida kawai ta.... Ya isa mashkur ya daka Maryam tsawa Wanda tasa hankalin kowa dake gurin tashi' Hatta ita Kanta nijlah Saida ta firgita ta zabura ta miqe tsaye tayi Kan mashkur tana qoqarin riqeshi ya tureta idonshi rufe batare dayasan waya bige ba yayi Kan Musa da zuwa yanzu yafara magana cikin tsoro da tashin hankali. Maryam kiji tsoran Allah' ranka ya Dade wallahi niba dukanta nayi ba rashin kunya tayimin nasa hannu Na bige b..... Be Iya qarasawa ba yaji Wani lafiyayyan naushi a bakinsa' Cikin Daga murya mashkur ya soma magana da zafin zuciya Dan shiyake kama ya cireta ya cillar koze huta da abinda yakeji. Wallahi sainayi Sharia dakai matata ka doka Har kana Iya maimatawa a gabana. Ba Musa Mai Gadi ba Hatta Maryam Saida maganar ta girgiza, a tare suka maimata maganar' Matarkafa kace? Fuskan mashkur a Hade kama hadari yayi Kan Musa Yana cewa' ka Hada kayanka yanzu basai anjima ba' Dan wallahi bazakayi kwanan farin ciki ba, ka kumayi sa'a bantaba fada Da Wani ba da tau Saina kusa kasheka.. Hannu Musa ya Dora aka Yana cewa' wallahi ban daketaba sharri kawai Maryam tayimin' Ke Maryam Dan iyayenki ki gayamasa Karya kike wayyo Allah Na Ni Musa Ina Zan Samu ogah kamarka me tausai dajin kai' Na tuba ranka Shi Dade nizan Bata hakuri. Be jira cewan mashkur ba ya rarrafa zuwa ga nijlah Yana kuka da hawaye Yana cewa' Kiyi hakuri ranki ya dade Banda abinki Ai bayani ake' Ina zanyi tunanin ogah Ze sauri wannan abun,,kiwa Allah ki ceceni. Nijlah Bata kulashi ba Saima turo masa baki tayi tana fulatanci Wanda nikaina bansan abinda take Gaya ba.. A fusace mashkur ya fuzgo Musa Yana cewa' kai Wai haka be ishekaba saika samin ita a gaba' to Bari nayi maganinka saika dawo cikin Hankalinka tinda Baka dashi. Tattare hannun Riga mashkur tashiga Yi Yana qoqarin damqar Musa mummy ta saki Wani ihu Wanda yasa suka dawo cikin Hankalinsu' be Iya aikata abinda yayi niyyaba ya Shiga cikin falon da gudu zuciyarsa na bugawa da sauri Dan tinda yake be tabajin kukan da ihun mummy Kamar Na yanzu ba. Jikinsa a sanyaye ya qarasa Shiga falon sedai abinda ya gani yayi bala'in Daga masa hankali Har besan Sanda ya riqa tsallake kujerun daya Bayan daya ba' ji yayi tamkar Ze Rasa mahaifiyar Tashi sabida Jin sautin bugawan da zuciyarta keyi. Yana zuwa inda take yayi saurin rungumata jikinshi Yana jera Mata sannu' Lafiya mummy badai haduwa kikayi ba? Mummy Bata Iya Magana ba Dan Iya azaftuwa ta azaftu Banda nuna masa cinyanta Babu abinda take tanayi tana kuka. Shiru yayi Yana Jin kukan nata kama ana diga masa dalma' da kyar ya Iya tashin mummy ya kaita Kan carpet Yana jera Mata sannu' Mummy Bata Iya amshiba Sai cije lebe take tana Kiran wash wash' sannu mummy Wai garin Yaya Hakan ta faru? Nijlah ce da Maryam suka shigo suka bar Musa nata zagaye faluwa yana sumbatu cikin tashin hankali. Cikin wannan Hali Mummy ta dago kai' tana cewa' ku ficemin da wannan shegiyar yarinyar banasan ganinta' Sai kuma tasa kuka tana cewa' Auta kaga abin bake gayama Ko,, gashinan tayi sanadiyyar gurguncewar uwarka Dan banza kawai da Baka Kishina... Baba ni kuma, menayi Miki Nijlah ta fada tana nuna Kanta? Ki fita nace, fita Dan ubanki' Kallan Maryam mashkur yayi bakinsa Na rawa yake tambayanta? Maryam meke faruwa kiyimin bayani Dan Allah,, mashkur ya qare maganar cikin rauni da tausayama rayuwarsa. Bakin Maryam Na rawa take gayamsa abinda ya faru ta qare da cewa' Nidai bansan yadda akayi ta fadi ba' Iya abinda nasani Na gayama. Bata Ida rufe baki ba mashkur yayi Kan nijlah ya fizgota fada Kan kujera' nan ya zare belt Yana daka Maryam tsawa' .fita a Dakin nan kafin Na Hada dake.. Sosai jikin nijlah ya Shiga rawa tana bashi hakuri tare da cewa' wallahi Bani bace wasu aljanu nagani inaga itama sune suka Bude Mata Ido kaga Kuma tayi qatuwa da yawa bazata Iya gudu ba shiyasa suka cutar da ita.. Haushi mashkur yawaraji Dan Dama ya tsani ta Kira Mummy da qatuwa gani yake kama raini ne' Bude baki tayi da niyyan cigaba da bashi hakuri Amma ya rufe Ido ya Daga hannu ya safke Mata belt din a bayanta' Razananniyar qara nijlah ta saki Dan tinda take ba'a taba yimata irin wannan Duka me Shiga jiki ba Dan Ko Dukan da Yasmeen tayi Mata bekai wannan zafi ba. Saida tadena Ji Na wasu 'yan lokuta kafin jinta da ganinta su dawo' Rikice masa tayi ta Kuma Rasa inda zata sa Kanta Taji Dadi Banda juya kai Na azaba Babu abinda nijlah take,,kuka takesanyi sedai kukan yaqi zuwa haka ta kife a gurin tana birgima. Daga belt din ya kumayi Yana cewa' kin Tashi kin Bata hakuri Ko saina qara miki' nidai banga lokacin da Zaki hankali ba nijlah Anya Ko kinaso mu zauna lafiya? Bata Iya Magana ba Saima shesheqan kuka ta riqayi numfashinta Na sarqewa' amma Duk da haka be kyaketaba ya dakamata tsawa Yana koranta waje. Da gudu nijlah ta Tashi ta fita a Dakin cike da tashin hankali ta fita. Tana fita mashkur yasa hannu ya goge hawayen tausan nijlah Dan ba'a San ranshi yayi Mata haka ba yayine kawai sabida mummy Taji Dadi ta Kuma barshi da nijlah Dan yasan Babu makawa mummy zata Iya cewa saiya saki nijlah adaidai wannan lokacin Duba da halin daya tsinceta a ciki.. Kallan Mummy mashkur yayi Yana cewa' Mummy kiyi hakuri nizanyi maganinta,, yanzu ki Tashi Na kaiki hospital' Cike dajin ciwo mummy tace ' Bazan Iya tashiba auta' ka Kira Dr kawai yazo ya dubani anan.. Beyi Magana ba yayi dealing number likitan.. Nijlah na fita ta zauna bakin kofa tana kuka tare da Dana sanin yadda da rabuwa da kaka Ashe dai talauci yafi Wani tashin hankalin sauqi,dama shirme nake danake ganin Zan Samu farin ciki Idan nayi aure ya Allah nijlah ta furta daqarfi tana yarfe hannu sabida Har yanzu bayanta be gama saisaita ba. Hannu tasa ta shafa gurin aiko tana cirewa taga jini kwance a hannunta' wayyo Allah nijlah saita Tashi da gudu tana zagaye get din tana Kiran kaka da laman' Dama haka aure a birni yake gashi Na kawo kaina inda za'a kashemini' wallahi Bazan zauna ba gida Zan tafi' Bata qara neman shawaran zuciyantaba ta tashi,,Bata Ko dauki takalmi ba ta fita da gudu tayi titi' Sai da tayi tafiya mai Nisa kafin taga me napep ta tsayar dashi' . Qoqarin tsayawa yake nijlah Tasha gabansa Aiko ya bigeta ta fadi gefe' tsoro da tashin hankali suka sa me napep ya gudu Sai wata matashiyar budurwa dake Bayan me napep dince ta tsaya kasan cewar layin ba mutane sosai ta nemi dauki Bata samu ba,,haka ta cire mayafinta ta dauka nijlah tasa a Mota tana mejin tausan yarinyar ta tafi asibiti da ita... _________ Haba kawata yakamata ace munyi shagali a bikin nan gashi wannan corona tazo tayi kaka gida Har ansa dokan ta bashi a kowanne state kinga Ko Dole a Daga biki suwa Bayan Sallah.. Zaro Ido mubeena tayi tana cewa'haba kawata keda Zaki addu'a ayi bikin nan a gama saiki kawo wata magana' Naga Dai ba dolene ayi chasu a biki ba. Ke kinga mubeena kibari kawai muyi a lokacin da zafi mana Dadi Ko bakisan ita Yasmeen'yar Gata bace Dan haka yakamata lokacin Duniya tasan da aurenta,, zee ta fada tana kallan yasmeen. Yatsina fuska Yasmeen tayi tana hararan mubeena' Sai kuma ta Kalli Zainab tana cewa yauwa zee gayamata gaskiya to Idan ba'a Daga biki ba Sai ki gayamin ta inda abokan Abba zasu shigo qasar kinsan abbana bashida abokai dayawa anan yawancinsu ba 'yan qasa bane.. Gaskiya ne kawata suka tafa da zee' Cikin rauni Yasmeen tace' zee nifa inaga kama mashkur Baze yadda da Hakan ba? Dan Wallahi ya matsu da maganan auren nan' Ai Toba Dole ya Daga qafa ba,,nifa Dama gani nake wannan mijin naki zee mugun takura Ke Allah yasa kin tsuma jiki sosai,,dariya suka sa zasu qara Magana mama ta shigo Dakin tana cewa' Ku Kuma bakijin yinwane kuketa Hira haka Baku neman abinci Yasmeen.. Kuyi hakuri kwana biyu banajin dadi sosai. Comments & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING ...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *BABBAN YAYA' H_UMAR....* 6⃣8⃣&6⃣9⃣ Mama yanzu zamun fito suka fada cike da ladabi'' ku Tashi haka itama hiran ba Dadi takeba ana Jin yinwa. Basu qara Magana ba suka Tashi sukafi Bayan mama data fita tana cewa' kudai 'yan Mata Baku da aiki Saina rawan kai Idan kukaji biki' kai ni nagaji da wannan shirye shiryen Baku daqi chi yaqi chinyewa. Jummai' kina ina' banga kin Hada kayan abincin ba? Hajiya nagama yanzu Zan kawo' DA gudu jummai me aiki ta fara jera manyan kuloli Akan dining tana cewa' Ranki ya dade Dama Yasmeen ce tace kada Na raqa aje kayan abinci Idan ba Zama akayi za'a Ciba. Murmushi mama tayi taja daya Daga cikin kujerun ta zauna tana cewa kai ita Dai wannan yarinya ta fiye tsirfa' Amma bakomai kema kin kusa hutawa da jaraban yasmeen' dariya jummai tayi tace' eyyah hajiya aiba komai.. Bata fuska Yasmeen tayi tana cewa' to Idan kin gama gulman saiki Bani wuri Ko? Sum sum jummai ta shige kitchen tana Bada hakuri. Mama ta Kalli Yasmeen tayi Dan qaramin tsaki tana cewa' Wallahi Yasmeen ki gyara balinki,, shikenan Ke baki da aiki Saina tsanar tsalaka' shin Ke kikaba ubanki arziqin da kike tinqaho dashi? Shiru Yasmeen tayi mama ta qara daka Mata tsawa tana cewa' tambayanki nake? Bakin Yasmeen na rawa ta Bude baki zatayi da Magana sukaji gyaran muryan Abba dake shigowa cikin falon. DA gudu Yasmeen tayi Kan Abba tana boyewa a bayanshi' hannu yasa ya riqeta sosai Yana murmushi,,nan da nan Yasmeen ta shagwabe masa tana cewa ita bazataci wannan abincin ba. Indai wannan ne Karki damu kinji 'yar Lele, hannu Abba yasa a aljihunsa ya Ciro kudi masu yawa ya miqa mata' kinga amsa wannan kije Duk Wani restaurant dayamiki a fadin garin nan kici Duk abinda kikeso kinji 'yar lelen Abba. Wani irin Dadi Yasmeen Taji Dan harga Allah abbanta Na nuna Mata kauna irin Wanda Bata taba gani ana nunama wasu ba' rungume hannun Abba tayi tana cewa' abbana nagode Allah yaqara Budi da wadata yarabaka da 'yan bakin ciki. Ameen 'yarta Tashi kije kada yinwa ta kamamin Ke' dariya Yasmeen tayi tana cewa Abba Nida kawayena ne gasu can ma. Sai yanzu Abba ya Kula dasu mubeena nan suka sunkuya Har qasa Suna gaidashi,,fuska sake ya amsa Yana tambayan Basu iyayen,,wasu kudi ya Ciro ya miqa Yasmeen Yana cewa'amsa wannan Ku qara aibansan kunada yawa haka ba.. Ah ah abba kabarshi wannan ma ya isa' kidai karba Dan bakisan dawa zaku hadu a gurin ba amsa Yasmeen tayi ta koma daki da gudu ta dauko mukullin Motan ta ta dawo tana cewa kuzo mu wuce. Girgiza Kai mama tayi ta zuba nata abincin ta dauka tana kallan abba sedai batace komai ba ta shige daki tamejin takaicin lalata Mata yarinya dayayi' da Ido abba ya vita Yana cewa' hajiya yau kuma ba sannu da zuwa,kika wuceni kina harara.. Ko juyowa mama batayi ba ta,,ganin haka yasa abba bin bayanta Yace' wai bakiji ina magana ba? Dagowa mama tayi ranta a bace tace' eh banji ba. Hmmm nasan kinjini sarai' da dai kince sarautankine ya motsa zanfi yadda. Cike da takaici da mama ta bude baki ahankali tafara magana' haba abban Yasmeen sai yaushe zaka dena Dora yarinyarnan a keken bera' kafa kusa kaita dakin miji Amma bazaka dena Nuna Mata wannan gatan ba' sai kuma ta sassauta murya tana cigaba da mama' wallahi ina tsoran auran da Yasmeen sabida babu namijin daze iya Nuna Mata gatan dakake bata Dan wannan ya wuci gata sai dai barna. A kul bakinki ya qara furta irin wannan maganar' wai shin saunawa Zan gayamiki kidena samana Ido' kodan ke Baki tashi cikin irin wannan gatan ba',,shiyasa kikesan yiwa yarinya baqin ciki? Dafe qirji mama tayi tana kallan abba,,bakinta na rawa tace'bakin ciki fa kace? Eh shine mana' aiban ganekiba sai yanzu dazan auran da 'yar Lele Naga har wani qiba kika qara sabida farin Zata tafi tabar Miki gidan ko? Wasu hawaye masu zafi suka fara bin quncinta nan tasa hannu ta gogesu' bata qara cewa komai ba ta fita tabar masa dakin' yinin ranar ki abinci mama bata iya ciba... Dr na dauka mashkur ya gayamasa abinda ke faruwa' nan da nan Dr Ahmad ya harhada takaddun gabansa ya da fita da sauri ya nufi gidan mummy' da zuwansa yafara dubata,,ya Jima Yana 'yan gwaje gwajensa kafin ya dago Kai Yana kallan mashkur' Dr lafiya dai Naga kana kallona' Dan Allah Kada kace da matsala' gyara zaman glass dinsa yayi Yana cewa'ba wani matsala' bane sedai mummy ta Samu buguwa sosai shiyasa takasa takawa Amma nan da hour daya Zata iya Jin daidai. Ajiyar zuciya mummy ta safke daga ita har mashkur suna godema Allah dayasa bata qarye ko taji ciwo me yawa ba' tashi Dr Ahmad yayi Yana cewa'abokina nizan wuce sabida nabar patients suna jirana. Tashi mashkur yayi Yana masa godiya ya rakashi har jikin mota' anan ne Dr Ahmad yake cewa kaga na manta da Allah ayimata ruwan dumi yanzu sabida taji dadin gurin. Yanzu ki zansa ayimata Dana Shiga ciki' dariya Dr Ahmad yayi Yana cewa' Mijin kwaila angon Yasmeen ina Ka boye nijlah bangantaba? Rasa Rasa gaban mashkur ya Fadi sedai ya danne Yana cewa' Kai niwai narasa meyasa kuka samin ido' to indai nijlah ce babu me sake ganemin ita. Dariya Ahmad yayi Yana cewa ango ango nan ya tada mota ya tafi mashkur na daga masa hannu. Dr Ahmad na tafiya mashkur yafara zagaye gida Yana Neman nijlah,sedai duk inda ya duba be gantaba hankalinsa yafara tashi' nan yafara kwala Mata kiran.. Nijlah nijlah nijlah' ya Kira sunanta yafi sau burin masaqi ganin bata amsaba yayi tinanin ko bacci tayi tana wannan rigiman nata.. Nan ya yaci gaba da nemanta sedai duk inda yakesa ran zeganta ya duba bata nan' dasauri ya dawo bakin get Yana cewa' Malam Musa Kai malam musa' da gudu malam musa' ya fito Yana karkarwa yace ranka ya Dade gani' Dan Allah Dan annabi kayimin Rai Kada Ka koreni daga wannan gidan' wallahi bazan qaraba' Kai malam musa' niba wannan ba' Baka ga wannan yarinya ba? Ranka ya Dade wacce yarinya? Cikin fada mashkur yace' waiya ina tambayanka kana dawomin da tambayana' Nijlah nake nufi tana ina mashkur yafada cikin tashin hankali. Bakin Musa na rawa yace' ranka ya Dade ai tinda kuka Shiga ciki Naga ta fito da gudu ta fita wace. What! What,, me kakesan gayamin' kana nufin nijlah ta fita? Eh ranka ya Dade ai tafi hour da fita a gidan nan. Hannu mashkur ya Dora akai Yana cewa'shikenan malam musa' Ka kasheni' Wata wawar chakuma mashkur yakaiwa Musa hankalinsa a tashi ya matse masa wuya Yana haqi Yana cewa' wallahi saika nemomin matata nan da nan tari ya tirniqe mashkur Amma duk da haka be saki Musa me gadi ba.. Tin Musa na qoqarin kwatar kanshi harya kasa yafara kakari Yana riqe da hannun mashkur. Jin ihun yayi yawa yasa masu aikin ban ruwan fulawa suka fito da gudu suna kallan tashin hankalin dake faruwa' Sunyi iya Kar qoqarin su akan suga sun kwaci musa a hannun mashkur sun kasa hakan yasa suka Shiga ciki da gudu suna Kiran mummy' Mummy dake zaune ta kasa tashi' taji hayaniya yayi yawa a kofan falon' nan ta Kira Maryam tana cewa' Maryam jeki duba kiga abinda ke faruwa' nasan koma menene baze wuci wannan aljanar ta hadashiba. Dasauri Maryam ta fita itama sai gata ta dawo tana cewa mummy mashkur, mashkur ne zeyi kisa. Ai mummy mantawa dayi da ciwan kafanta sai gata ta tashi tana dingisawa tare da bin bango ta fito tana salati, daidai lokacin daddy yayi horn, Maryam ce ta iya budema daddy Aida gudu daddy yayi Kan mashkur Yana cewa. Kai mashkur Baka da hankali Meka sha' Ka sakeshi nace saika kashesa? Sabida zuwa yanzu Musa yagama galabaita harshensa harya zazzago sabida azaba. Mashkur be iya magana ba sabida yadda yake jinsa,,haka majiya karfi suka taru suka banbare mashkur a jikin musa' nan take Musa ya zube qasa sumamme.. Lafiyayyun Mari daddy ya safkewa mashkur Yana cewa'Baka da hankali kisan Kai zakayi kome' mashkur be damu da Marin daya Shaba Saima qoqarin kwato Musa yake daga hannun jama'a Yana cewa. Karku fita dashi wallahi Saiya dawomin da matata,, ganin abun na mashkur ya wuci qima daddy yafara tofa masa adduoi. Banda kuka babu abinda mummy take gashi an tambaya mashkur abinda ya hadashi da Musa yaqi fada ko ince yakasa magana' matata kawai yake kira,, ganin babu alamun nijlah yasa mashkur fasa wani irin ihu ya zube a qasa.. Nan da nan jini yafara bin hancinsa sabida ya riqa ya sallamawa samun farin ciki yakuma San nijlah bazata iya dawowa da qafantaba.... Cike da tashin hankali daddy yasa mashkur a mota ya tashi hospital dashi' nan mummy ta zauna tana tsinewa nijlah. _____________ Cikin bacci yakumbo tafara surutai tana Kiran nijlah tare da shiru Shure da qafanta' A hankali malam yafara tashin ta ta hanyar taba hannunta Yana cewa' yakumbo, yakumbo. Firgigit ta Farka tana salati. Haba yakumbo sai yaushe zaki dena mafarkin nijlah idan ban mantaba tinda nijlah ta tafi saikinyi mafarkinta' mafarkin dare be ishekiba saikin hada Dana Rana? Numfashi Kaka ta safke tana cewa' kayya malam' wallahi hankalina yakasa kwanciya' gani nake kama munyi gangancin bashi yarinyar nan ya tafi da ita' Babu wani Kaka Insha Allah nijlah na cikin kwanciyar hankali. Hakane Amma gaskiya wannan mafarkin danayi na yanzu ya firgitani' nidai kawai kaje kayimana sadaka ko hankalina ze kwanta. Yakumbo sadaka kuma' Nima dazan Samu me Bani wallahi so nake' nan yafara zaro aljihun wandansa Yana cewa' duba nan ki gani' wallahi Banda naira Goma nan Bani da ko biyar.. Malam kaje ko kuli kuli Ka siyama yara inyaso saika rarrabashi kanana Ka bayar na tabbata Allah ze dubi marainiya da idan rahama koma a wanne Hali take taji dadi' Idan kuma ba haka ba nizan tafi Gona ko kanya na debo sainayi sadakanta Kaka ta fada tana qoqarin tashi tsaye.. Riqeta malam yayi Yana cewa keda Baki da cikakkiyar lafiya ina zakije' ki zauna kawai ninasan abinda zanyi.. Hawaye Kaka ta share tana cewa' malam Ka taimaka ninasan abinda nagani a cikin mafarkina' sai kuma ta daga hannu tana addu'a.. Yawan comments yawan typing Pls share. *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING ...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *QUEEN MARYAM....* 7⃣0⃣&7⃣1⃣ Addu'a sosai yakumbo ta riqa yima nijlah tana qara tuba ga Allah Dan ita gani take kama laifinsune da suka kasa bata farin ciki gashi yanzu ta tafi ta barsu,,Basu San halin da take ciki' Fita malam yayi ya sai kuli na naira goman data rage cikin aljihunsa ya raba yara' abinka da rugan kauye nan da nan yara suka zagayeshi sedai befi mutum goma suka samu ba sauran sai hakura wasu suka koma gida suna kuka.. Dakin Nasir malam ya wuce acan ya sameshi' bayan sun gaisa ya Shiga yimasa tambayoyi kama yadda ya saba' a koda yaushe' Nasir nidai hankalina yaqi kwanciya dan haka nakeso Ka shirya muje can birni Naga marainiya' Gaban Nasir ne ya yanke ya badi Amma Saiya dake Yana cewa' ah ah malam kayi hakuri Dan ko jiya munyi waya da mashkur harya hadani da nijlah mun gaisa,, kaga tamace a gaisheku kuma nan da 'yan kwanaki zasu kawo muku ziyara. Washe Baki malam yayi Yana cewa Kai alhamdulillah naji dadin wannan labarin' Bari na koma gida da sauri na Sami yakumbo itama nasan zatayi farin ciki ba kadan ba' Sosai ma kuwa Nasir yafada Yana Allah Allah malam ya tafi Dan Shima zuwa yanzu yafara tsorata da lamarin mashkur gashi lokacin tafiyansa gida yayi Yana tsoran cewa zeje Kaka tace bata yadda ba.. Har malam yayi nisa ya juyo Yana magana' Kaga Nasir duk da haka kayi qoqari idan mashkur din ya Kira saika kirani mu gaisa' To malam zakajini in Allah ya yarda. Malam na tafiya Nasir ya dafe Kai Yana cewa'Kai gaskiya na hada kaina da aiki' ni dai fatana daya' Allah yasa mashkur ya riqe Amana' Tashi yayi ya tafi inda suke waya ya Kira layin mashkur sedai Yana ringing ba'a dauka ba,,gajiya Nasir yayi ya dawo gida ranshi babu dadi.. Sosai matashiyar matar ke gudu akan titi' kafin ta qarasa hospital harta Kira babban likitansu' nan ta sanar masa tana da mara lafiya gatanan zuwa asibitin. Tuni babban likitan yafara hada manyan likitocin dake asibitin yana sanar musu nan suka tsaya zaman jiran qarasowarsu,,yayinda nurses suka qarasa bakin get dauke da gadon tura mara lafiya. A guje motar ta qaraso cikin asibitin' matashiyar duk ta hada zufa ta gigice,,hankalinta a tashe, hadda ita suka fara qoqarin fito da nijlah a cikin mota, Kan gadon marasa lafiya aka dorata' likitoci da Kansu suka Shiga tura gadon da gudu aka Shiga da ita dakin duba marasa lafiya. Nan take likitoci suka Shiga dubata tare da bata taimakon gaggawa' Basu jimaba suka samu nasaran dawo da numfashinta daidai' Da kuka nijlah tafara tana Kiran Kaka tare da birgima akan gadon tana niyyan faduwa qasa' Daya daga cikin likitocin ya leqa waje Yana cewa' Bismillah husna zaki iya shigowa' Cike da rawan jiki matashiyar matar da aka Kira da husna ta Shiga tana yiwa Dr godiya' Kan gadon da nijlah ke kwance ta qarasa tana yimata sannu' kallanta kawai nijlah keyi sedai zuwa yanzu ta dena kuka Dan ba wani ciwo taji ba illah tsorata da tayi ganin yadda napep din yayi kanta.. Hannu husna tasa da niyyan taba nijlah' dasauri nijlah ta janye tana turo baki' tare da cewa ni ah ah. Murmushi husna tayi Wanda ya bayyanar da kyawun fuskanta tana magana cike da tausasawa kiyi hakuri yarinya nice na kawoki nan bayan hadarin da kika samu' sunana husna. Fita likitocin sukayi suka bar dakin husna na qoqarin Jan nijlah da jikinta' Kanwata ki gayamin sunanki Saina Kira gidanku Azo a tafi dake? A hankali nijlah ta bude baki tace' sunana nijlah,, sedai Bani da kowa inda nake basa Sona kullum Duka na suke suna zagina' saita sauko qasa tana kuka ta kuma riqe qafan husna' Aunty Dan Allah ki tafi Dani ki kaini gurin kaka' zasu kasheni.. Tinda nijlah tafara magana husna ta lumshe ido tana mejin tausan nijlah duk da batasan wacece itaba' hannu tasa ta janyo nijlah jikinta tasa hannu biyu ta rungumeta tana shafa bayanta' Kiyi hakuri kinji nijlah Insha Allahu Zan Kula dake har zuwa lokacin dazan hadaki da iyayenki.. Aunty Bani da iyaye ance sun mutu' indai ba lahira zaki kaini ba' dariya husna tayi tace ah ah Niba lahira Zan Kai 'yar kanwataba,itama nijlah murmushi tayi tana boye fuska tare da goge hawayenta.. Hannu husna tasa ta riqa goge Mata tana cewa'kidena kuka' Insha Allahu kukanki ya qare kinji kanwata. Wani irin murmushi nijlah tayi tana kallan husna tace'aunty dagaske' dagamata Kai husna tayi Dan ita ba qaramin dadi taji na haduwa da nijlah' koba komai Zata Debe Mata kewa kafin ta kaita gidan iyayenta.. Suna cikin haka nurse tazo yiwa nijlah allura' nan fa nijlah taqi tsayawa Saida husna ta bude jakanta ta dauko wasu chocolate ta riqe a hannunta tana cewa' ki tsaya ayimiki Saina Baki wannan. Duk da nijlah batasan menene ciki ba Amma haka ta qanqame husna aka yimata alluran' sallama aka Basu suka tattara suka tafi gida... Tin kafin ta qarasa wayanta ya fara ringing' dauka husna tayi ta Kara a kunne' daga daya bangaren aka fara magana' Aunty wai ina kika Shiga kinje kinyi zamanki' kinbar Dan qaninki da yinwa ya qare maganar a shagwabe' Dariya husna tayi tana cewa' tome zanmaka ko Kai jaririne' haka kawai mijina be takurani ba sai kai' tuzuru da Kai kawai husna ta qare maganar cikin Wasa da tsokala.. Kukan karya yasa Mata itako ta riqa dariya tana cewa kaga mujaheed gani nan zuwa ina hanya ' dariya yayi Yana cewa shine kike tsokala na' na dai gayamiki aure lokacine muna nan dake watarana zaki nemi ganina ki rasa' Allah ko Baba na soro' kinga nidai saikin dawo Bari naje dakin yaya Shima ya dawo tin dazu muna jiranki' To ai gani nan sai hankalinku ya kwanta. Tinda husna tafara waya nijlah ta zuba Mata Ido tana Jin kaunar matar na qara Shiga cikin zuciyanta duba da yadda take waya cikin sakin fuska da nuna kauna da Wanda take wayar.. Safke Ido husna tayi taga yadda nijlah ta tsare ta da ido' dariya tayi tana cewa' lafiya dai ko kanwata? Daga Mata Kai nijlah tayi tana murmushi ahaka husna ta riqa diban nijlah da hira har suka Shiga gidanta.. A falo suka zube tana jerawa nijlah sannu itako sai amsawa take tana qara shigewa jikin husna" kunsan dai nijlah dasan jiki lolxx.. Suna Zama mujaheed ya shigo Yana cewa oyoyo sai kuma yakasa karasawa ya zuba nijlah Ido Baya kio qiftawa'' da gudu Ayman ya zo ya wuce Mujaheed da niyyan rungume mahaifiyar tasa husna tasa hannu ta dakatar dashi tana cewa'Kai tsaya mana bakaga aunty kwance akan cinyana ba,,Koso kake Ka qarasa laifin daba naka ba? Dariya Ayman yayi irin Nasu na yara Yana cewa' mami aunty ne? Eh aunty ne,na kawoma kana so' cikin gwaranci Ayman yake magana' mujaheed kam kasa magana yayi sai Ido daya zubama nijlah.. Mujaheed yaji husna ta Kira sunansa' Sosa Kai yayi Yana cewa' na'am aunty ina kika samamana wannan kyankyawar babyn? Oh kaidai Ka cika tambaya Ka Bari dai na huta Naci abinci, itama ta Samu nutsuwa danba lafiya gareta. Murmushi yayi Yana cewa to ai ni yinwan harya tafi' Amma dai bakomai jeki shirya yafada Yana sake kallan nijlah da zuwa yanzu tafara lumshe ido sabida bacci dake idanta. Tashi husna tayi ta riqe hannun Nijlah nan ta kaita wani Dan qaramin daki me dauke da gado sai mudubi da 'yar qaramar wardrobe. Kan gadon ta kwantar da nijlah tana cewa'kwanta ki huta Naga alama ko wanka bazaki iyaba' nijlah batayi magana ba ta lumshe ido nan da nan bacci ya dauketa. Sai yanzu husna ta safke ajiyar zuciya,ta karanta adduoi ta tofa Mata, Saida ta qarewa nijlah kallo cike da tausayawa ta fita tare da jamata kofa .. Dakinta ta Shiga ta cire kayan jikinta ta fada toilet' bayan ta fito a wanka ta dauko doguwan Riga tasa da hijabi ta tada sallah. Tayi rakaa biyu aka shigo dakin da sallama ganin tana sallah yasashi kwanciya Kan gadon Yana latsa wayar hannunsa. Saida husna ta idar da sallah ta tashi a hankali ta hau Kan gadon ta lallaba ta rungumeshi ta Baya tana dariya' Ture ta yayi Yana cewa ni ba ruwana dake kin dawo koki nemeni bayan tin tini mujaheed yajemini da daddadan labari. Kashe murya husna tayi tare da langwabar dakai tana cewa' eyyah hubby na' ayi hakuri sauri nake nayi sallah nasan idan Muka hadu bazan iya aikata komai ba. Far yayi da Ido kama mace alaman tinani sai kuma ya sauke idon akanta Yana cewa'kuma fa hakane husna kedince ta dabance kin iya salan Jan hankali. Allah ko daddy Ayman? Dage Mata Gira yayi Yana cewa ni duk ba wannan ba' wacece kika shigo da ita gidannan tazo ta daga hankalin kaninki? zaro Ido husna tayi tana cewa hubby kamar yaya? Eh abinda Muka Dade muna nema' duk da yace yarinyace Amma Shi tayi masa a hakan.... Dariya husna tayi ta daga hannu Sama tana yiwa Allah godiya. Sai kuma ta safke tana cewa'Kai mujaheed ya iya zumudi' daga ganin sarkin fawa sai Miya tayi zaqi ko shiyasa yanzu naketa ganin kiransa. Shine mana' Nima tinda kika dawo ya takuramin sai magiya yake nazo nagayamiki kibarshi yayi magana da ita. Ikon Allah aiko da yazo bazan bashi wannan damar ba sabida kanwata Hutu take buqata yanzu ba surutu. Ah dear ko kin manta yadda muke addu'a akan yarannan Amma yanzu munsamu yaga Wanda ya furta da bakinsa Yana so zaki dakatar dashi. Rungume sa tayi tana cewa' hubby kennan wallahi inaga nafi kowa farin ciki da hakan sedai.. Sedai me ya katsata tare da zuba Mata manyan idanunsa. Hubby na yarinyar batajin dadi a yanzu Hutu kawai take buqata. To wai ni wacece ita' kodai yarinyar aunty aysha ce? Yayar husna kenan. Ah ah fa hubby.. To wacece ita'? A ina kika sameta? Menene dalilin........... Comment & share *Momn sultan ce ✍ ✍✍* 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING ...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO...* *HABASIYA TKM....* *AYI HAKURI DA RASHIN JINA'' NI KAINA BA HAKA NASO BA. NAGODE SOSAI DA YADDA KUKE NUNA KULAWANKU AKAINA,,WADANDA SUKAMIN MAGANA BAN AMSA BA SUYI HAKURI.* 7⃣2⃣&7⃣3⃣ Shiru husna tayi tana kallansa ba tare da tayi magana ba' tana tinanin ta yadda Zata fara gayamasa, sabida sanin halinsa musamma yanzu da mujaheed ya Nuna itace zabinsa.. Cike da San jin zancen ya katseta ta hanyar janyota jikinsa' yasa hannu ya zagaye qugunta tare da hura Mata iskar bakinsa Yana cewa' dear kinyi Shiru' kefa nake sauraro ya qare maganar a shagwabe' Ajiyar zuciya husna ta safke tana Wasa da kwantancen gashin bakinsa' sedai har zuwa yanzu husna bata Sami kwarin gwiwan bashi labarin nijlah ba,, tome ma ta na sani game da nijlah mezan gayamasa? Husna ta tambayi kanta jikinta na rawa' Ido ya zuba Mata Yana nazarin ta kafin yasa hannu biyu ya janyeta Yana jefa Mata wani irin kallo Wanda ya qara dagama husna hankali tayi saurin sauke nata idon qasa tana addu'a. A hankali ya bude bakinsa Wanda yayimasa nauyi Yana cewa' husna meyasa zakimin haka? Ko Dan kinga kanina ya kwallafa Rai akan yarinyar nan shiyasa kikesan bata Raina? Dasauri husna ta Shiga girgiza masa Kai sedai har yanzu bata Samu kwarin gwiwan yimasa bayani ba.. To menene ni Dan Allah ki gayamin' kema kinsan bakya laifi a gurina. Saiya tashi ya matsa inda take zaune Kan bed ya zube kafafunsa a qasa Yana rokon ta' Dear ki tausayawa mijinki' ai husna bata Bari ya qarasa magana ba itama tayi saurin zubewa a qasan qirjinta na halbawa har Yana iya jiyo sautin bugun zuciyarta,, Cike da tashin hankali da firgice husna ta fara magana' Hubby na kayi hakuri da aika aikan danayi' wallahi bada niyya na daukoma Wanda bansani ba na kawo cikin gidanka,, nayine sabida muma mu qaru da samun ladan taimako.. Sosai kanshi ya daure ya kuma kasa ajiye hakan a cikin zuciyarsa har Saida ya amayar da abinda ke cikinta ta hanya yin magana cikin sanyin jiki.. Dear ban gane abinda kike nufi ba, kiyi magana yadda Zan gane? To husna tace bakinta na rawa' ta cigaba da magana. A hanya ne ina tafiya na tsinci nijlah kwance a titi Mai napep din gaba ya bigeta,,Allah ya tsare ina kallan gabana ban taka taba,,Saina tsaya na sata a mota na kaita hospital,,daga nan Naga ya dace ta zauna damu kodan Kona wani Dan lokacine kaga saimu nemi iyayenta' cikin kuka husna ta qare maganar.. What,,husna yanzu yaya kikeso ayi,,kina nufin haka zamu maida nijlah ga iyayenta batare da mujaheed ya Samu soyayya taba,,sai ya tashi tsaye Yana girgiza Kai hankali sa a mugun tashi yace' Wallahi bazan taba maida nijlah ga iyayenta ba har sai ta Samu soyayyar Dan uwana kafin ta koma ga iyayenta,,ta yadda bazata taba San a rabata dashi ba... Tinda husna taji Yana furta baza'a maida nijlah ga iyayenta ba,zuciyarta tafara bugawa da qarfin gaske,,take jikinta ya dauka rawa itama ta tashi tsaye tana zagaye dakin zuciyarta na cigaba da dokawa Dan ba iya kunnanta maganar ta tsayaba har cikin jikinta takejin kalamansa na yawo, da kyar ta janyo jamuntarta tace.. Haba mijina kafasan yadda batan dan mutum keda tsayawa iyaye a rai,, har gwara suga gawar Dan Amma zakace haka,, yanzu fisabilillahi idan Muka bar yarinyar nan har zuwa lokacin da soyayyar mujaheed Zata Samu gurbi a zuciyarta,, kana ganin munyiwa iyayenta adalci? Kama saukar aradu haka yaji maganganunta na jiyake kama ya kamata yayimata tsinan nan Duka koya Samu sauqin takaicin da maganar ta ta bashi sedai baze iya hakan ba.. Cike dasan Jin abinda ze fada husna ta matsoshi tana cewa' hubby na kayi Shiru' Dan Allah kace wani Abu ta fada tana marairacewa.. Kallanta yayi Sama da qasa kafin ya bude baki a hankali Yace' dear nifa na Riga na Gama magana sabida kinsan kowane mujaheed a gurina' husna kinsani Bani da kowa sai shi,,shekara 41 kenan da haihuwan mujaheed Amma be taba ganin wata Diya mace yace Yana Soba,, Mata masu aji da gayu sun kawo Kansu Amma yarannan yaqi amsar tayinsu,,nayi maganin a tinanina ko aljanace ta auresa ance lafiyansa qalau. Husna mun zauna da mujaheed akan wannan maganar yafi sau burin masaqi Amma ya tsaya ya kafe Kai da fata yace Shi bega wacce tayi masa bane,, sai gashi yau Allah ya kawo mana Mata Hari gida yace yanaso kike neman bata abun,,haba husna meyasa zakimin haka.. Nan nauyan ajiyar zuciya husna ta safke,, babu shakka ta San duk abinda mijinta ya fada daidaine ba qarya a cikinsa' sedai tana tsoran halin da iyayen nijlah zasu Shiga idan har basu gantaba. Kallanshi tayi da idanunta da suka qanqance tana cewa' haba mijina kaifa ubane yaya zakaji idan Ayman ya bata wasu suka boye mana Shi sabida wani burinsu da suke San cikawa. Hubby na sani dole zamuyi farin ciki da samun yarinyar da mujaheed ya gani Yana so,,kusan ince nina fika Jin dadin haka sabida nice silar zuwan nijlah gidanan sedai inaso kayi hakuri mu kaita GA iyayenta idan yaso daga Baya sai mu kawo bugatarmu.. Cike da fada daddyn Ayman yace' hakan bazata taba yiwuwa ba husna kinsani munada dukiya Wanda mu kanmu bamusan adadin taba,, muna da kyau sabida mu din jinin fulani ne, na asali,,uwa uba kyan Hali Wanda zeyi wahala kisamu bufulatani mutum baida wannan sedai yanzu da duniyar ta Zama abinda ta Zama ko ince mutanan dake cikinta,, Amma duk da wannan abubuwan dana lissafa miki ace kanina ya Rasa matar aure Wanda idan Siya Ake zamu iya kashe silalla mu siyeta.. Ganin yadda ya dauka zafi dayawa yasa husna sansauta murya tana cewa' kayi hakuri indai nijlah ce Nima na amince ta zauna tare damu har sai lokacin daka buqaci iyayenta su ganta'' kayi hakuri da sa'insar danayi da Kai kasan ba halina bane.. Sansanyar ajiyar zuciya daddy Ayman ya safke yana rungume husna tare da bata hot kissing a kumatunta Yana cewa' shiyasa nake qara sanki matata,,kedin 'yar aljannace.. Murmushi tayi tana cewa' kaima Dan aljannane mijina' inajin dadin wannan sunan ta fada tana shafa qirjinsa' A tare suka saki nishin dadi Wanda yasa dukaninsu Shiga cikin wani yanayi Mai wuyar fassara' qoqarin zuge zip din rigarta yake tayi saurin riqe hannunshi tana cewa' Kayi hakuri zuwa anjima koka manta inada mara lafiya kuma suruka a gidannan ga kuma kanina najin yinwa kama yayi mu Basu kulawa sai nazo kayi yadda kakeso' Cike da kasala yace'Allah dear. Cike da salon Jan hankali husna ta kashe masa ido tare da cewa ai nakane kayi yadda kakeso.. Murmushi yayi ya kama hannunta suka fito a tare suna magana a hankali.. A falo suka tsaya suna kallan mujaheed,,yayi tsaye jikin window dakin da nijlah ke kwance Yana leqawa,, Duk da ba ganinta yake ba hakan Bai hanasa Jin dadin ganin ta cikin bargo ba Dan bata Saba da AC me yawa cikin dakin ba, gashi husna bata rage gudun ac ba.. Daddy Ayman ne ya qarasa jikin window Yana murmushi yasa hannu ya janyoshi jikinsa Yana cewa'kayi hakuri kanina indai nijlah ce ta Riga ta Zama taka,, nayima alqawarin auren ta koda Duka dukiyana da qarfina zai qare akanta.. Wani irin daddy mujaheed yaji Wanda yakasa boyesa har Saida ya rungume Shi Yana kukan farin ciki' Cikin kuka yafara magana'nagode sosai yayana haqiqa Kai din Dan uwane na kwarai,, yaya ni kaina nayi tinanin Bani da lafiya sai gashi yau Naga Wanda ta dace da rayuwata.. Yaya Dan Allah Ka ceceni Ka cece rayuwana na Auri nijlah,,idan na rasata Nima zaku rasani... Husna dake tsaye ta kasa qarasowa inda suke taji kalaman mujaheed na niyyar tarwatsara farin cikin mijinta ta tako a Hankali ta qaraso inda suke tsaye. Haka nan taji mugun tausayinsu ya qara kamata da kyar ta iya bude baki tace' To baban ' Yan soyayya Shifa Dana Wanda be sababa idan ya tashi yi yafi kowa,husna ta fada cikin Wasa.. Share hawayen fuskansa mujaheed yayi Yana cewa'aunty na Kenan,, ninasan bazaki taba ganewa ba. Dariya suka da gaba dayansu,husna tace to ai saikace muci abinci tinda bazan gane ba, ko itama yinwan Ka daina ji?? Sosa Kai mujaheed yayi hannunsa riqe Dana daddyn Ayman Yana cewa' Dan uwana kanajin matarka ko? Murmushi Jin dadi yayi yace' Toni ina ruwana' Koso kake na Shiga Ku zo kuna kunyatani... Dariya suka qarayi suka nufi dinning table,, bayan sun zanzauna husna'ta zuba mujaheed nasa yayinda ta zuba musu nasu ita da mijinta kamar yadda ta Saba.. Shi dinma kamar kullum tashi yayi ya dauka nasa plate din Yana cewa'Nima dai bakusa angon cewa Adena wannan abun a gabana.. Falo ya dawo ya zauna da niyyar cin abincin seda ya zauna yaga baze iya ciba, alhalin nijlah na kwance ita bata ci ba.. Sosai husna da hubbynta sukayi nisa gurin cin Basu abincin' sedai duk yadda husna ke qoqarin dauke masa hankali abun yaqi yiwuwa Dan Rabin hankali Naga abincin rabi nakan mujaheed daya riqe cokali Yana juyawa yakasa Kai koda cokali guda cikin bakinsa. Kallan inda yake kallo husna tayi itama idonta ya sauka Kan abincin da mujaheed ke Wasa dashi,,kallo daya zaka masa Ka gane a cikin tinani yake.. Tsam daddyn Ayman ya tashi Dan Shima bayajin ze iya cin abincin Dan uwansa na cikin damuwa. Kusa dashi yaje ya zauna Yana Kiran sunansa' a hankali' Mujaheed' Mujaheed? A firgice mujaheed ya juyo Yana kallan yayan nasa a hankali ya janye nasa idon Dan bayaso yanasa Dan uwansa cikin damuwa.. Mujaheed lafiya Ka zuba abinci Ido kana dogon tunani' ina akan maganar wannan yarinyar ne ai mungama ko? A hankali mujaheed yace'eh yaya. To menene kuma' Naga sai Wasa kake da cokalin hannunka? Murmushi mujaheed yayi fuskanta cike da kunya ya bude baki Yana cewa' Yaya Naga kowa sai cin abinci yake Amma ita ba'a bata ba.. Ita wa daddyn Ayman ya tambaya? Akunyace mujaheed yace nijlah yaya tana daki babu Wanda yasake dubata tinfa dazu' ya qare maganar a shagwabe. Dariya husna tayi batace komai ba ta tashi ta Shiga dakin nijlah. Kwance ta ganta sedai idonta bude yake ta zuba guri daya Ido tana kallo.. Ah ah kanwata kin tashi shine Baki sanar Dani ba' A hankali nijlah tace'eh aunty na tashi baccin ne yayi Fadi shiyasa Dana tashi nakesan komawa' Ki koma ina' Maza tashi muje kici abinci kafin kiyi wanka. Ba musu nijlah ta tashi suka fito a tare' mujaheed naganin fitowansu yayi saurin taran husna yace' Aunty ki kawomin ita nan sai muci tare ita tana ba Ayman kinganshi Shima ya tashi? Husna taso qin yadda da hakan sedai ganin yadda mijinta ya kafeta da Ido yasata saurin sakin hannun Nijlah tana Nuna Mata kusa da mujaheed' jeki zauna kici abinci kinji kanwata. Maqale kafada nijlah tayi tare da turo pink lips dinta. To menene kuma'husan ta tambaya. Cike da shagwaba nijlah tace' ni ni a baki zaki bani' sabida Shima Dan birni a Baki yake bani' Zaro Ido husna tayi tana cewa' wanene Dan birni? Mujaheed ko sabida koshin dayaji ya somasa sai da ya kware ya Shiga tari yana cewa nijlah wanene haka. Dariya nijlah tayi tace' Kai yayanane fa aunty sedai Baya Sona Yana dukana kingama irin ciwon. Ah ah basai nagani ba' au yanzu Duka ya qare tinda Saiya ganki ze dakeki ko' Eh, nijlah tace tana kallan husna sai kuma ta sunkuya har qasa tana gaisheda daddyn Ayman kasan cewar Basu hadu ba tinda tazo gidan. Amsawa yayi Yana cewa zoki zauna kici abinci' ga wani yayan kinsamu' na tabbata Shi baze dakeki ba kinji yar albarka. Cike dajin dadi nijlah ta zauna tana cewa' ni a Baki zaka Bani so dai Kado ma a Baki yake bani'. Sabida Jin dadi mujaheed kasa rufe Baki yayi haka ya fara bata abincin tana ci tana lumshe ido. ________________ Da mugun gudu daddy ya qarasa hospital manyan likitoci suka amsa mashkur suna qoqarin Dan ganin jinin dake zuba a bakinsa da hancinsa ya tsaya' sun Jima suna fama kafin suyi nasaran tsai da jinin. Nan suka dawo Kan numfashinsa suna Danna qirjinsa a hankali har Saida ya ja numfashi' A firgice mashkur ya Farka Yana cewa'tana ina daddy anganta, nijlah Dan Allah ki dawo gareni. Wallahi mutuwa zanyi sai kuma yafara salati tare da waiwayen inda yake,, be damu da inda ya Gansaba yafara qoqarin fizge ruwan dake daure a hannunsa Yana surutai kamar na masu hauka irin saban kamun nan. Daddy dake tsaye a kofa ya shigo da gudu Yana bashi hakuri' Hayi hakuri mashkur za'a ganta kaji? Cike da zafin ciwo gami da tashin hankali mashkur yace' Sai yaushe daddy ni wallahi a yau nakesan ganinta' daddy inasan nijlah ta Zama jinin jikina bazan iya qara awa guda batare da ita ba daddy Ka taimaki rayuwana.. Comment & share *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *'YAR SADAKA..*💘💘 *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN* *DEDICATED TO.....* *MMN AMATULLAH* *SPECIAL GIFT TO....* *MOM ANSAR...* *Budandiyar wasika zuwa gare ku my fan's Dan Allah duk wacce taga labarin be mataba ta Dena bi,,Dan a gaskiya nafara gajiya da halin wasu daga cikinku,,aiya kamata ku tsaya kuji qarashen labarin kafin ku fara zagina ko gayar maganganu marasa dadi' haka fa kukayi a lokacin danake typing sanadi,, a wannan Karan bazan dauka ba..* 7⃣4⃣&7⃣5⃣ Kuka yake kama qaramin yaro,,Banda Kiran sunanta Babu abinda yake. Ido daddy ya zuba masa Yana hawaye yayinda bakinsa be bar tofa masa dukkan addu'oin da suka zomasa ba'Amma duk da haka mashkur Bai Dena bige bige ba Yana Kiran nijlah. Ganin yadda daddy ya zuba masa ido hawayen tausan Dan nasa na zuba cikin kurmin idonsa Batare daya qara cemasa komai ba yasa mashkur yin wani irin kukan kura ya fizge qarin ruwan dake daure a hannunsa ya diro daga kan gadon Yana cewa' Nina tafi Na nemo ta,,bazan iya rayuwa Babu itaba wallahi daddy nasaba da ita. Sai yanzu hankalin daddy ya dawo jikinsa yayi saurin tare mashkur Dan Shi bemasan ya fado ba. Dakyar yake janshi yanasan maidashi kan gadon sedai Sam mashkur yaqi basa damar Hakan Kuka Kawai yake Yana ihu tare da Kiran sunan Nijlah. Lokaci guda ya hada zufa Suna Shiga kokuwa shida daddy,,Shi yanasan kwacewa ya tafi neman nijlah Shi Kuma daddy Yana qoqarin kwantar dashi kan gadon sedai mashkur yaqi bashi damar hakan gashi Babu kowa cikin dakin,,likitoci duk sun fita sabida an kawo wani mara lafiya. Cikin bacin Rai da takaici daddy ya daka mashkur tsawa Yana' kai auta ka nutsu mana,,so kake ka fita muma mu Shiga uku,,idan ka fita ina zaka je?koso kake ka Shiga Duniya sabida rashin mace? Ba qaramin takaici da rashin Jin Dadi maganganun daddy sukayi masa,,jiyayi maganansa kama Yana yankan naman jikinsa Dan haka ya fizge jikinsa da karfi yayi bakin kofa Yana cewa' Tafiya zanyi daddy' nijlah ba wata bace matatace ta Sunna Wanda take Amana a gareni' daddy nijlah amanace Dan haka nima Sai Dai ku rasani Kamar yadda itama iyayenta suka rasata' Wallahi bazan bazan dawo ba saina ganta idan Kuma Na rasata nima acan Zan qare rayuwa sabida rayuwana bashida wani amfani idan Bata.. Tassss tassss tassss daddy ya saukewa mashkur lafiyayyun marika har guda shida Yana cewa' Baka da hankaline to idan Baka dashi maza maza ka dawo cikin nutsuwarka' Da kasan kanasanta Na dauki gida Na Baka Amma kayi watsi dashi kake kawowa mahaifiyarka ita alhali kasan ba kaunar fulani take ba,, mashkur mahaifiyarka tana da tabo Wanda wani fulani sukayimata sedai ta kasa ganewa ba duka' jama'a suka zama daya ba,,nayi iyakar qoqarina ta dena taqi kai Kuma kaje ka dauko yar fulani fulaninma matsiyata,, tayaya kake tinanin zata hakura ta zauna da ita.. Shine yanzu inama Magana kanaji kake Abu kama mara hankali,,hauka kake kome? Daddy ya tambaya a zafafe ganin inba haka yayimasa ba bazasu wanye lafiya ba.. Tinda mashkur ya dafe kunci be qara yin gurin dagowa ba har saida daddy yakai aya,kafin mashkur ya Dago jajayen idanunsa Yana kallan daddy dasu sedai har zuwa yanzu bashi da Magana daze iya fada. Ka wuce ka kwanta nace' Daddy Na samu lafiya gida Zan wuce' Amma Dai duk da haka ka kwanta likita ya bamu sallama ko? Ah ah daddy ni tafiya zan, Dr bashida maganin ciwo Na gwara Na koma gida kona mutu a dakin mahaifiyata mashkur yayi maganar cikin tashin hankali da damuwa. Sosai Yaba daddy tausai har besan lokacin dayasa hannu ya janyosa jikinsa ba Yana shafa bayansa. Kan gadon daddy ya zauna mashkur Na kwance a qirjinsa,, mashkur beyi qoqarin kwace waba sabida neman me rarrashinsa yake a wannan lokaci Dan haka ya qara lafewa a jikin daddy Yana fidda numfashi da sauri da sauri.. Nauyayyar ajiyar zuciya daddy ya safke Yana kallan mashkur kafin ya bude baki a hankali yace' Auta ba qinka nake ba kada ka dauka haka,sedai ina tsoran kada kaima mu rasaka tinda naji furucin bakinka Na cewa bazaka dawo ba har Sai kaga nijlah. To a ina zaka ganta?kasan inda take. Shiru mashkur yayi Yana fidda sautin Kuka a hankali a hankali. Auta kayi shiru daddy ya tamabay cikin lallashi da da dabara? Uhmn daddy bansani ba,,sedai a duk inda take jikina Yana gayamin Babu kwamciyar hankali'ni tsorona kada 'yan iska su dauketa suje suyimin asaran Dana Dade ina tattali,,daddy ka taimakeni aga nijlah wallahi zuciyana yana Shirin tarwatsewa. To to ya isa haka,,banaso kana tada hankalinka insha Allah za'a ganta Kaji ko,, yanzu ka zauna kafin dr yazo.. Badan ashkur yaso ba ya zauna Yana ta jinjiga kai da ido daddy ya bishi Yana mamakin irin sanda ya jefa kanshi gurin yiwa qaramar yarinya kama nijlah.. Da kuka aka fara kwankwasa dakin daddy dame zaune ya janye mashkur a jikinsa ya je ya bude kofan' Yasmeen ce tsaye ita da mubeena suka shigo' gaba day idon Yasmeen ya rufe Babu abinda takesan gani sama da angon nata shiyasa ko daddy Bata kula dashi ba ta tafi jikin gadon tana ihun kuka.. Ganin haka yasa daddy fita a dakin Yana girgiza kai domin kallo daya yayima Yasmeen ya gane itace budurwan mashkur. Yasmeen batayi wani tunani Na ta fada jikin mashkur tana kuka tana cewa' Baby meya sameka yanzu muna restaurant aunty lateefah ta bugo take gayamin Baka da lafiya,, baby ina ke ma ciwo? Murmushi mashkur yayi a karo Na farko dayasa hannu ya rungume Yasmeen Yana shafa bayanta' Dakyar yasamu nutsuwar janyeta a jikinsa Yana cewa' zauna anan Yasmeen. Kiyi hakuri kidena Kuka kinsan banasan wannan damuwan naki. Dariya mubeeena tayi tana cewa' ah inye wato kaida za'a rarrasa Kaine ka dawo rarrashin wani? Murmushi yayi Mai ciwo Yana cewa' mubeena tare kuke ki zauna mana' zama tayi ya Kalli Yasmeen Yana cewa'baby jeki zauna kukan ya isa haka. Bata iya Zama ba saima Kuka ta qara saki tana cewa' Baby nakasa gane kanka,,wai Akan wannan yarinyar kake Kuka sabida Kawai ta gudu? Naga Dai bakai kace ta gudu ba Da zakasa kanka cikin damuwa muma kasamu.. Hade fuska mashkur yayi yace Yasmeen Zaki fara ko? Karki Manta Amana Na dauko nijlah Dan haka koba soyayya yakamata hankalina ya Tashi. Tabe baki taji taji inama Bata zoba Dan kalamansa ba Dadi sukayi Mata ba,,dauke kanta gefe tayi tana cewa' Allah yasa daga can tayi can kaga muma ma Sami sakewa a gidanmu. What! Yasmeen kinsan abinda kike fad be iya qarasa maganan ba yafara Tari Yana dafe qirjinsa dayayi masa nauyi. Ana cikin hak Dr suka shigo'tare da daddy. Dasauri dr ya qarasa Yana cewa' Alhaji ya haka,,ai mashkur hutu yakeso Dan haka kada Wanda yaqara zuwa ganinsa har Sai mun Bada dama... Hanyar fita dr ya nunama su Yasmeen Yana cewa' kuyi hakuri Ku fita munasan duba lafiyanshi.. Da gudu Yasmeen ta fita tana kuka,,haka mubeena tabi bayanta Bayan ta dauka Mata handbag dinta.. Yasmeen Bata iya driving motan ba Sai mubeenace tayi Suna tafiya tana kuka kama tsohuwar mahaukaciya ahaka har suka qarasa gida' Dan gudu ta shige daki tana ihu Abba dake zaune a fAlo shida mama suka bita da ido' Kallan mama Abba yayi yace' haba hajiya kina kallan 'yar lale Na Kuka ai Kya bita kiji abinda ke faruwa ko.. Tabe baki mama tayi ganin haka yasa Abba Tashi ya Shiga dakin,,kwance take kan gadonta tana rera Kuka kaikace mutuwa akayi Mata,, ahankali Abba yafara Kiran sunanta Yana tambayan abinda ke faruwa. Sedai Yasmeen takasa magana, Banda kukan iskanci Babu abinda take.. Kallan mubeena Abba yayi yace'ke yarinya me akayi mata' karfa wani ya tabo jaraba Dan wallahi Zan iya kulle mutum Na jefa Dan mukullin a ruwan teku. Ki gayamin waya tabamin yarinya abban ya qare maganar a tsawace' A firgice mubeena tafara ba Abba labarin abinda ya faru tindaga bugo wayan aunty lateefah har zuwansu asibiti.. Dariya Abba yasa yana hamdala ga Allah dayasa nijlah ta gudu yasan koba komai mashkur dole ze hakura idan ya nemeta ya rasa tinda da Dai nijlah bakan gadone da itaba balle ayi tinanin zata iya dawo da kanta garesu' to idan ma zata dawo meyasa zata gudu.. Zama yayi bakin gadon Yana cewa' Kaji shashanci keda Zaki shigo kina rawa da kuyi saiki shigo cikin tashin hankali.. Dasauri Yasmeen ta Dago tana kallan Abba kafin tace' Abba rawa fa kace,,koka manta mashkur Yana gadon asibiti? Abba a gabana ya riqa Tari hadda jini Yana Kiran sunan wata bani ba,,abba nijlah yake kira,,wayyo Na Shiga uku ba.. Jin kukan yayi yawa yasa mama Tashi ta shigo dakin tana rarrashin Yasmeen Dan ita ki tambayan abinda ya faru Bata iyayi ba. Sai da baccin wahala ya dauke Yasmeen mama da Abba suka fita yayin da mubeena ta zuba kawar Tata ido tana mamaki.. _________ Ke Maryam Dan ubanki jeki Kira Bala drive yazo ya kaini asibitin nan kinga auta shiru Basu dawo ba.. Wayyo ni hauwa naga ta kaina Na hadu da dangin tsiya zata kashemin yaro mummy ta fada cikin kuka tana goge majina. Zumburo baki Maryam tayi tana cewa'hajiya nima banga Bala ba. Dan ubanki kije dakin Musa Mai gadi nasan yanacan' Ya Allah Kaba yarona lafiya ita Kuma wancan tsinan nan ka hadata da 'yan mafiya su shanye jininta daganan su soye tsokan jikinta su cinye.. Zaro ido Maryam tayi tana cewa'kai hajiya musulmace fa kike Mata wannan addu'an. Eh nayi kema zoki fita a gidanann kai gaba daya Na sallami ma aikata gidan kowa ya tafi gidan ubansa ' tinda kunajina Babu me taimakona gashi ni qafa Babu nakasa takawa.. Dan gudu Maryam ta fita a falon ta Sami Bala drive dake kofan falon Yana dariya' Haduwa sukayi Suna ta shega dariya daga bisani Maryam tace kai bala ya isa haka,,nifa bansan abinda yasani wannan dariyan ba Dan gaskiya ina cikin jimamin rashin nijlah. Addu'a sukayi Akan Allah ya bayyanata suka koma lambu Suna hutawa sabida gudun jarabar mummy. Sosai nijlah taci abinci tana ci Mujaheed na Mata hira,, ahaka har suka Gama suka Tashi. Kallan husna Mujaheed yayi Yana cewa' aunty inaso zamu fita Na sama Mata kayan Sawa kinga yanzu ko kayan da zata chanza Babu. Satar kallan daddy Ayman husna tayi tadan harari Mujaheed tana cewa' Kai Dai kacika rawan kai ai Dai ka bari gobe tayi Sai Musan abinyi ko. Sosa kai Mujaheed yayi Yana riqe da hannun nijlah yace' Aunty Kenan kefa kincika sa'a ido. Kallan daddyn Ayman yayi Yana cewa' Yaya muje ko? Kafin yayi Magana husna tace' ah ah fa kanina,,Baka ga Bata da lafiya ka duba jikinta duk a sanyaye yake. T Murmushi Mujaheed yayi yana cewa shikenan a Na Bari sai goben. Nan suka zauna ya Kalli nijlah Yana cewa' Baby Zaki sha ice cream? Duk da nijlah Bata San ko menene ice cream ba Hakan be hanata daga masa kai ba alamar zata sha' Ok Tashi ki dauko mayafinki Sai muje Kisha ko.. Magana husna zatayi daddy Ayman ya katseta, Dear Zafa mu Bata dake,haba mana ya kikeso nayi da Raina,,nasamu farin ciki kinasan hanani.. Girgiza kai husna tayi tana cewa'nifa ba wani Abu zance ba. To me zakice? Daddyn Ayman ya tambaya fuska hade. Cewa zanyi Allah ya kiyaye nima a kawomin nawa. Dariya sukayi Mujaheed Yana cewa' yauwa auntynmu ko kefa.. Nan ya kama hannun nijlah suka fita Yana cewa' kinga bar mayafin kawai tinda Mota zamu Shiga basai kin sha wahala ba. Shida da kansa ya bude mata motan yasata ciki ya zagaya Shima ya Shiga suka fara tafiya.. Langwabewa nijlah tayi tana.......... Comments & share. *Momn sultan ce*✍✍✍ 💘💘 *YAR SADAKA..💘💘* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN.* *DEDICATED TO...* *MOMN AMATULLAH.* *SPECIAL GIFT To...* *ALL MY FAN'S...* 7⃣6⃣&7⃣7⃣ Narkemasa nijlah tayi tana zuba masa shagwaba.. Banda murmushi babu abinda mujaheed yake,,jin kansa yake gama wani sarki' a yayinda zuciyarsa ke cike da dumbin farin ciki mara misaltuwa' kallanta yake yana murmushi hannunsu sarqe Dana juna. Duk da ba wani abu yakemata ba Amma duk da haka sedai yanayinsa na chanza take yafara jin wani irin yanayi Wanda be tabajin irinsa ba,, dasauri ya janye hannunsa a nata hakan dayayi yasa nijlah saurin kallansa tana turo Baki sabida ganin yadda lokaci guda yanayin fuskansa ya chanza.. Murmushi mujaheed yayi yana cewa' sweety lafiya dai ko? Qara turo Baki nijlah tayi tana dire diren qafa yayinda madaidai tan nonuwanta suka fara karkadawa suna tsikarin mujaheed.. Mujaheed be iya magana sai ma saurin lunshe idonsa yayi yana qara godiya ga Allah.. A hankali ya budesu ya safke kan nijlah Wanda zuwa yanzu ta kwantar da kanta jikin kujera.. Hannu mujaheed yasa yayi mata alamun tazo,,makale kafada nijlah tayi tana cewa' uhmn uhmn. Dariya yayi ya Hura mata iskan bakinshi yace' wow sweety inasan wannan shagwaban naki' idan munyi aure Zaki riqayimin irin ta ko??? Dam dam qirjin nijlah ya bada har saida mujaheed ya iya jiyo ssautin bugun zuciyarta. Sai yanzu ta Tina da mashkur sedai data Tina da dukan dayayi mata sai taji batasan qara tinashi' wasu hawaye masu zafine suka zubo mata,,tayi saurin sa hannu ta goge tana qaqalo murmushi.. Tsare ta da ido mujaheed yayi yana cewa sweey lafiya dai ko,,meke damunki ko har yanzu jikin ne? Girgiza masa Kai tayi tana cewa' ah ah nifa bacci nakeji! Bacci kuma a wannan lokaci? Nijlah bata iya bashi amsa ba sai daga masa Kai tayi tana qara sakin jikinta yayinda duk take jinta babu dadi daurewa kawai take.. To shikenan bari muje nasai miki,,Kinga daganan sai mu wuce gida basai na kaiki dayan gurin ba ko... Kamar zatayi kuka ta bude bakinta a hankali tana cewa' Nina fasa Sha kaina ciwo yake ka maidani gida kaji.. Dan zaro ido mujaheed yayi ya maimaita maganan,,gida kuma sweety' meyasa zakice haka bayan kina kallan yadda aunty tayi kafin ta bani ke. Ko dai nine bakisan zuwa Dani sainayi parking anan na tari napep ya kaini,, Kinga saina siyomiki ki Sha. Idonta fal da hawaye tace' ni ah ah nakoshi,,Dan Allah ka mayar Dani gida bazan iya zuwa ba.. Sosai mujaheed ya cika da mamaki sedai yakasa gano dalilin dayasa nijlah tafasa zuwa Shan ice cream' Bece komai ba ya juya akalar motan suka dauka hanyar dawowa gida.. Tafe suke tana goge hawaye yayinda mujaheed ya rasa ta inda zefara rarraahinta tinda dai Shiba iya soyayya yayi ba bare yasan ta inda ze fara. Shiru yayi yana tinani yayinda yakejin zuciyarsa na qunu kamar zata tarwatse sabida tsananin bacin Rai da takaicin hawayen da nijlah ke zubarwa gashi yayi magana yayi magana taqi amsashi.. Hannu yasa ya janyota jikinshi yana shafa bayanta tare da yimata magana a hankali' Nijlah ta! Meke damunki? Lafiya muka fito Amma cikin mintuna qalilan duk kin dagula Mana lissafi? Shiru tayi Bata bashi amsa ba ganin haka yasa mujaheed cigaba da magana'wani Abu namiki? Girgiza Kai nijlah ta qarayi haka yayita jera mata tambayoyi tana girgiza Kai,, a qarshe yace' to ko gida kikesan komawa.. A firgice nijlah ta dago tana goge hawayen fuskanta' da kyar ta iya bude Baki tace' ah ah wallahi banasan komawa Zan zauna daku sedai inaso kuyimin Abu guda daze mantar Dani tsohuwar rayuwar danayi a baya.. Kallanta mujaheed yake cike da matsananciyar soyayyarta yace' Nayi Miki alqawarin duk abinda kikeso shi zakiyi indai be saba koyarwa ta addinin musulumci ba... Wani irin dadi nijlah taji yana ratsata a hankali ta maida kallanta garesa tana cewa' kayi parking anan wata magana nakeso zamuyi idan ba damuwa'. Ba musu mujaheed ya nemi guri yayi parking yana kallanta' sai kuma yasa hannu biyu ya kamo nata hannu ya hada da nashi yana shafawa a hankali a hankali. Shirune ya ratsa cikin motan kafin mujaheed yace' Nijlah inajinki' ki fadi duk wani abu da kikeso ni kuma nayi Miki alqawarin Baki dukkan farin ciki.. Lumshe ido nijlah tayi ta kuma budesu akan mujaheed tana cewa' So nake kagayamin da wani irin Abu masu kudi suke taqama? Shiru mujaheed yayi yana kallanta' Nijlah ta dauke kanta tana cewa',ka Tina ka riqa kayi alqawari. Nannauyan ajiyar zuciya mujaheed ya safke,, kafin yace' Nijlah babu abinda yafi ilimi dadi a rayuwa' hatta kudi nijlah a bagan ilimi yake,,idan ka mallaki kudi baka da ilimi tofa wannan ilimin ya tashi a banza Dan haka ilimi shine tushen rayuwar talaka dame kudi.. Murmushi nijlah tayi tana kallan mujaheed yayinda idonta be Dena zubda hawaye ba tace' Naji dadin haka Amma wanne irin ilimi kake magana? Shiru mujaheed yayi yana kallanta' nijlah, ahankali ya dauke idonsa daga kanta yana cigaba da magana' Babu ilimin dayafi ilimi na addina sedai ayanzu idan baka hada da ilimin zamani ko ince na nasara ba to zaka zama kama Wanda be taba shiga ajiye ba' Zaro ido nijlah tayi tana cewa' kana dubin akwai wani karatu dayafi na alqur'ni. Babu nijlah sedai a yanzu dole saika hada Dana boka ta hakane kadai zaka Samu cigaba da samun kudi masu yawa' Wanda samun irin wadannan mutanan a wannan zamani yake wahala shiyasa kikeganin masu kudi dayawa basu tausan talaka balle su taimaka masa. Meyasa suke kyaman talaka? Nijlah ta qara jefa masa wannan tambaya.. Murmushi mujaheed yayi yace' Sabida dayawa masu wulaqanta talaka Kona qasa dasu ko azzaliman shigabannne wallahi kinji na rantse basu da ilimin addini boka kawai suka sa a gaba shiyasa tin a farko kikaji nace saika hada duka biyu kafin ka zama abinda kike tinani.. Dariya nijlah tayi tana tafa hannu lokaci guda ta hade fuska ta kuma janye hannunta a nasa tana cewa' Indai ko hakane ni nijlah kawu 'yar gidan kaka da malam sai na hada ilimi guda biyu sabida na nuna wulaqantantun mutane cewa Nima mutum ce' wallahi ko banyi kudi ba sainayi ilimin da Zan taimaki al' umma dashi.. Tana gama fada ta safke qafanta kasa ta durgusa tana hawaye tace' Dan Allah mujaheed ka cikamin burina ka taimaka kasani makaranta,,inaso nayi karatu me zurfi ta yadda Zan banbanta da 'ya 'yan masu kudi irin Yasmeen.. A fili mujaheed ya sauke ajiyar zuciya tare da Kiran sunan nijlah,, ahankali nijlah ta amsa muryanta na rawa tana tsoran kada yace ah ah. Na'am'. Mujaheed ya cigaba,, nijlah banqi ta taki ba sedai a gaskiya ni banaso matata tayi karatu me zurfi Wanda zesa tayi wayewar dazan kasa sarrafata yadda nakeso... Haba yayan ayman' kada ka manta ka banbance min tsakanin ilimin Boko zallah da Wanda aka hadashi Dana addini' mujaheed duk da akwai wata a qasa,,hakan baze hanani daukan alqawarin auren kaba sabida kasoni a lokacin Dana rasa masoya,, Yini daya jal yasa nagane Kai masoyine na gaskiya' Dole nayima halacci sabida baka nuna kyama da hantara gareni ba,, saita saki kuka tana cewa' Kai da aunty husna bansan Wanda yafi Sona ba.. Janyota jikinsa yayi yana kallan pink lips dinta har besan lokacin daya Kai mata kiss a kuma ba yana cewa' Inji waye' karma ki soma hadawa sabida ni mujaheed nafi kowa sanki da kaunarki,, fatana daya shine ki rayu Dani... Runtse ido nijlah tayi tana jin yadda sautin qaran kiss din daya mata na ratsa dukkan ilahirin jikita har tafara tinawa da ranar da mashkur yafara kissing dinta gami da koyamata salon sa Mai wuyar fassara,, dasauri ta dauke tinanin tana cewa'mungama magana ko.. Dage mata gira yayi yace' Nima ke nake sauraro. Shagwabe masa tayi tana cewa' bayan haryanzu bakace ka amince zaka sani makarantaba' Lakuce mata hanci yayi yace' indai nine na amince ayi karatu sedai fa Nima zaa bani nawa haqqin da an fara karatu Dan gaskiya bazan iya hakuri kina karatu ba aurena akanki ba.. Dariya nijlah tayi tace' to indai aurene yanzu ma ai dashi Zan fara karatun ko?' dariyar jin dadi mujaheed yayi ya daka tsalle kama qaramin yaro yana cewa' yeeeeee Nima nakusa angon cewa yafada tana tada motan.. Tafiya suke suna Hira ahaka har suka qarasa gidan,,a tare suka shiga cikin falon nijlah na rabe jikin mujaheed yana tattalinta da alkintata.. Murmushi husna tayi tana kallan hannunsu sai kuma ta tabe Baki tana cewa' Kanina badai kafara nunamin banbanci ba,, yanzu sabida Allah sai kuje Shan ice cream ku dawo haka bako leda.. Murmushi mujaheed yayi yana sosa Kai ya zaunar da nijlah kusa da aunty husna shi kuma ya dawo kujeran dake kusa da daddyn Ayman ya zauna yana cewa' Aunty ba laifina bane' kinganta nan itane tace' bata yadda abama kowa ba! Zaro ido nijlah tayi aunty husna tayi saurin magana.. Murmushi husna tayi ta Dora hannunta kan nijlah tana cewa' Kanwata Wai hakane? Boye fuska nijlah tayi takasa magana .. Mujaheed yace' to kingani' ba,,hakan kadai ya Isa ya tabbatar Miki,,sabida tace' na masoyane.. Kai kanina kadafa ka hada fada daddyn Ayman ya fada yana cigaba da latsa computer dake gabansa. Da gudu nijlah ta tashi ta shiga daki tana dariya yayinda takejin tafi kowa sa'a Dan yanzu farin cikin datake ciki baza taba misaltuwa ba,,kan Dan qaramin gadonta ta fada ta rungume duka hannunta a qirji.... Dariya suka sa ganin yadda take gudu hips dinta sai juyi suke... Kallan husna mujaheed yayi yace' Kai aunty yana ga kina kallemin mata yafada cikin hade fuska.. Eh lallaima yaran nan daddyn Ayman kaji abinda yake fada ko? Kunfi kusa indai keda mujaheed ne,,nasan duk Wanda ya shiga shizeji kunya.. Kukan shagwaba husna ta saki tana cewa' Amma dai kana kallo ya shiganwa budurwanshi,,shine ni zakaqi shigan min ko.. Shikenan shikenan ya Isa haka indai ice cream ne ki shirya muma yanzu zamu fita saiki Sha ko.. Murna husna tayi tana cewa' to kagani dai,,dadin abin Nima inada miji.. Bazawar dariya mujaheed yayi yana cewa' Kai aunty kin cika kishi to bari kiji.. Mu babu inda mukaje' muna hanya nijlah ta rigime tace ita gaba daya ta fasa zuwa' A tare husna da daddy Ayman suka ce sabida me? Ajiyar zuciya mujaheed ya safke ya fara basu labarin yadda sukayi da nijlah' Tin kafin ya gama husna tayi hamdala ga Allah sabida Dama ita burinta nijlah tayi karatu ta waye ta yadda ko sun maidata ga iyayenta. Iyayen nata bazasuji haushi sosaima.. _______ Bangaren mashkur abin ba'a magana,,sedai duk da haka saida mashkur ya takura aka bashi sallama sabida yace maganinsa bana asibiti bane Dan haka a nemo masa nijlah a duk inda take ta hakane kadai hankali sa ze kwanta.. Kuyi hakuri da wannan,,yanzuma dakyar nasamu nayi,, nagode sosai da kaunarku gareni' ina alfahari daku masoyana a duk inda kuke. Comment & share *MOMN SULTAN CE*✍✍✍ 💘💘 *YAR SADAKA..💘💘* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN.* *DEDICATED TO...* *MOMN AMATULLAH.* *SPECIAL GIFT To...* *💞 HUSSY❣...* 7⃣8⃣&7⃣9⃣ Kwance yake kan doguwar kujera' Banda juyi Babu abinda yake' jiyake inama mutuwa zata daukeshi koya huta da abinda yakeji' Mashkur' mashkur yaji Daddy ba Kiran sunansa,,be iya amsawa ba ya yinqura da kyar ya iya Tashi' fitsari yakeji' Amma baze iya tashiba zaune sabida koya ya motsa jikinsa jiyake kama ze fadi' sosai yayi baki ya rame kallo daya zaka masa kagane Yana cikin tashin hankali mara misaltuwa. Kallo daddy ya bisa dashi Yana cewa' auta menene ko Dai jikin ne? Girgiza kai mashkur yayi ya bude baki a hankali yace' daddy fitsari nakeji' A hankali daddy ya kama hannunsa ya Shiga dashi cikin toilet nan ya sakeshi Yana cewa'kayi fitsari nizan jiraka a waje daka Gama saika kirani kaji? Juyawan daddy kenan mashkur ya fara qoqarin cire wandonta' beyi aune ba yaji kafansa ya dau karkarwa nan yayi saurin riqe kan famfo Yana Kiran daddy. Dasauri daddy ya shigo Yana tambayansa' menene auta kayi fitsarin ko Yaya. Cikin kuka mashkur yace daddy bazan iyaba' Sai ya dafe saitin zuciyarsa Yana cewa'daddy zuciyana zata buga Dan Allah daddy ka taimakeni nijlah ta dawo gareni,, wallahi zaku iya rasani ya qare maganar Yana rungume daddy.. Hannu daddy yasa Yana shafa bayansa alamun rarrashin' ganin yayi shiru ya Dena kukan yasa daddy tambayansa' Auta kayi fitsarin? Bazan iyaba Babu abinda Zan iya matuqar nijlah Bata dawo gareni' ba,,meyasa zatayimin haka menayi Mata daddy Dan Allah ka gayamin? Yawu me daci daddy ya hadiye batare dayayi Magana ba yafara qoqarin taimaka masa nan yayi fitsarin daddy ya bashi ruwa ya wanke tare suka fito mashkur Na jikin daddy Yana fidda numfashi dakyar dakyar.. Dakinsa daddy ya wuce dashi nan ya kwantar dashi kan dagonsa Yana cewa' Mashkur kayi hakuri' kana kallo nayi iyakar qoqarina Akan batan yarinyarnan Amma duk da haka ba'a gantaba,, inaso ka dauka batan nijlah daga Allah ne'' yayi Hakan sabida ya jarraba imaninka' Na tabbata idan kayi hakuri wata Rana nijlah zata dawo gareka.. A firgice mashkur ya Tashi zaune Yana cewa' Daddy wata Rana fa kace' yaushe Kenan? Yau ko gobe? Jibi ko gata? Daddy bazan iya jurewa ba bansan a hannun da take ba,,ina tsoran kada a cutar da marainiyar Allah,,nasan duk a inda take hankalinta yafi nawa Tashi daddy ka taimakeni tinda ni ka hanani fita nemanta.. Hannunsa daddy ya riqe Yana cewa' Amma Dai kana kallo Na zagaye gidajen radio da television Na Bada sanarwan cikiyanta kai har gidan jaridu Sai da nakai cikiya Amma kake Abu kama Wanda kaga Na rumgeme hannuna Na zuba ido banyi komai ba? Dan Allah daddy karka bari mafarkina ya zama gaskiya' ko kana so na rasata? Wallahi daddy Zan iya Zama mara amfani da mamora na kare rayuwana cikin qunci da tashin hankali,, daddy Zan iya Zama mutum mutumi idan har Na rasata. Kafin daddy yayi Magana mummy dake shigowa dakin tace' Wallahi karyane auta,,zaka samu farin ciki irin wanda nake fata,,Nina sani' wannan duk abinda kake Na Dan lokacine da an daura aurenka da Yasmeen shikenan zata mantar da kai wancan jakar. To waini Dan Allah uban wa yace ta fita' ina ita Da kanta ta fita tabar gidan? Ita Bata damu da Hakan ba Sai kai zaka tadamana hankali. Duba kaga yadda ka rame ka Zama kwaran gwal Sai hanci. To wallahi ka kiyayeni' kai Banda Allah yasa an rufe fita ko ina sabida wannan cuta da Allah yakawo ai da tini ka dade da barin qasar nan dan ni bazan iya zuba ido kana wannan abun kunyar ba,,yarinyar dako nonon kirki Babu a qirjinta kake wannan haukan.. Toka sani nijlah ta tafi tafiya ta har abada' kaini ina fata nijlah ta hadu da.... Ya isa haka''' mummy taji daddy ya daka Mata tsawan daya hanata qarasa abinda takesan fadi.. Cike da tashin hankali,, mashkur ya maida kallansa ga daddy Yana cewa' Dan Allah daddy karka bari maganganun mummy su tabbata inaso ta dawo gareni wallahi idan maganarta ta Zama gaskiya Zan iya rayuwa cikin kunci da bakin ciki.. Sai ya maida kallansa gaa mummy Yana cewa' mummy Dan Allah kidena mummy namiki biyayya a matsayinki Na mahaifiya! Yakamata ace kema kinso abinda nake so! Ko kinaso maganganunki su Zama sanadin ajalina,,tashin hankali Na bakin ciki na,a qarshe na mutu ban haifamiki yaran da kikeso daga gareni ba? Kasa jure sauraran maganganunsa mummy tayi ta juya da sauri ta fita a dakin tana mejin takaicin yadda autan nata yafada tarko da kogin soyayyar jinin mutanan datafi tsana a rayuwanta.. Tabbas idan Na tsaya Na cigaba da sauraran maganganinsa zeyi galaba akaina sabida bazan iya jure ganin tashin hankali autana ba,,dakinta ta shige ta fada kan bed tunanin ta inda zata bullowa al'amarin.. Tinda mummy ta fita mashkur ya rungume daddy Yana cewa' daddy nima Zan tafi yawan Duniya tinda mummy Bata San abinda nakeso,,ko Allah ze hadani da nijlah a can,,Amma kafin nan daddy inaso a daura aurena da Yasmeen.. Shiru daddy yayi ya zuba masa ido harya Gama Magana. Ganin daddy yayi shiru mashkur ya bude baki a hankali yace' Dan girman Allah daddy kada kace ah ah ka barni nabi zabin zuciya ta.. Nannauyar ajiyar zuciya daddy ya safke kafin yace' shikenan auta Na yadda za'a daura aurenka da Yasmeen sabida kaima ka samu me kula dakai tinda Naga itama kana santa. Eh daddy inasanta da Yasmeen nafara soyayya inamata so irin wanda nakema nijlah sedai Hakan baze taba Mantar Dani Abar kaunata nijlah ba sedai ze ragemin radadi da zugin rashinta idan har ina tare da Yasmeen.. Amma inaso ka sani Babu inda zaka,,koda anyi aurenka sedai ka zauna anan damu sabida muma hankalinmu zefi kwanciya idan muna ganinka' batin tafiya Duniya Kuma ka ajiyeshi a gefe Dan Babu inda zakaje.. Bude baki mashkur yayi da niyyan Magana daddy ya katseshi,,kaga banasan dogon bayani ka kwanta ka huta nizanje Naga mahaifin ita Yasmeen.. Kwanciya mashkur yayi ya rungume hannunsa Yana tinanin Yasmeen.. Be jima da kwanciyaba Nasir ya fadomasa' waya ya dauka ya kirashi nan yake gayamasa tashin hankalin daya faru.. Sosai hankali Nasir ya Tashi Dan yafi kowa sanin halinda kaka da Malam ke ciki kai harma da mutanan kauyen garin kankan.. Ran Nasir a bace ya hau mashkur da fada ta inda yake Shiga Bata nan yake fita ba,,Yana cewa' yanzu shikenan kajamin bala'i Dan wallahi bazasu taba Bari Nabar garin nan batare dasu ba.. Jikin mashkur a sanyaye yace' nima ba haka naso ba,,Nasir dakaga halin Dana Shiga bazaka gayamin haka ba Amma bakomai haka Allah ya tsaramin.. Haka Dai Allah ya tsara mana cewar Nasir cikin fada. Kayi hakuri Nasir insha Allahu za'a ganta' to naji Amma ni haka Zan zauna nawa iyayen nasan ganina Babu dama? Shiru mashkur yayi Yana tunani kafin yace yauwa Nasir kasan me zakayi? Saika fada ni Kawai ka gayamin Dan wallahi kaina ya kulle. To shikenan Kawai Kabi dare ka gudu idan yaso daga Baya Sai mu koma abasu hakuri Na tabbata lokacin nijlah ta dawo gareni.. What mashkur kana haukane,,sokake kayi sanadiyyar mutuwar kaka da Malam kaga nidai Kawai ka sake tunani. Hmmm Nasir Kenan Hakan danayi shine kawai mafita ka gudo cikin dare Dan wallahi idan kaka taji batan nijlah zata iya hadiyen zuciya ta mutu kaga Kenan anyi ba ai ba.. Shiru Nasir yayi kafin yace to shikenan Bari yanzu Na fito tin kafin tsare ya tsala... Sallama sukayi mashkur yayi murmushi Yana cewa' Na gama da matsala guda... Basu jima da Gama waya ba mummy ta shigo da plate shaqe da abinci' kauda kai mashkur yayi Yana cewa'mummy ni a koshe nake.. Zama mummy tayi tana rararshinsa Amma duk da haka mashkur yaqi amsa a dole mummy ta hakura ta fita a dakin tana buga tsaki.. Tana fita bacci ya dauke mashkur.. _______ Karfe 9 na dare Yasmeen ta farka fuskannan Tata ta kumbura tayi jajur da ita,, dasauri mubeena ta fara tambayanta tana cewa' Kawata menene ki haryanzu baki dawo daidai ba. Uhmn mubeena Kenan tayaya kike tinanin Zan iya dawowa cikin hayyacina alhalin kina gani wata banza kuchaka 'yar kauye Wanda Bata da galihu tayi nasaran Shiga cikin gonata har tayi shuka a ciki. To shine me?karki manta haryanzu mashkur nasanki menene abin damuwa? Akwai mana ke Bari ingayamiki wallahi ko' mutuwa nayi bazan taba kaunar mashkur yayi wani auren ba balle yanzu danake a raye.. Riqe baki mubeena tayi tana cewa' to GA abinci nan saikici.. Bazan iya Ciba,, ki daukesa kawai.. Kai yasmeen kinada matsala idan maganar aurenkune anfa Gama Magana domin kuwa daddyn mashkur yazo har gida sunyi Magana da Abba akan maganar daurin aurenki gobe. Bayan Sallah Sai ayi duk wani shagali da kike so. Zaro ido Yasmeen tayi tana cewa' ke mubeena banasan Karya? dagaske fa cewar mubeena tana cewa' Wallahi kina bacci akayi komai aka gama,,nidai fatana kada kice baki amince ba.. Murmushi Yasmeen tayi ta ce' Na amince mubeena nima fatana daya nakasance tare da mashkur' idan bana tare dashi hankalina baze taba kwanciya ba.. Dama Abu guda nakeso ayi chasu a raqashe a lokacin aurena' yanzu Kuma an amince daga Baya za'ayi kinga shikenan Sai a daura auren kona samu damar mallake zuciyar baby'' ya cire wancan shegiyar daga cikinta.. Dariya mubeena tayi tana cewa to yanzu saikici abinci muje ko gyaran gashi ayimiki da kunshi. Tashi Yasmeen tayi ta dauka mayafinta tare da sa takalmi tana cewa' Tashi muje Nina koshi.. Tashi mubeena tayi suka fita,,karfe 9 :20 suka isa wani katafaren saloon,, anan aka gyarawa Yasmeen gashi tare da kunshi irin Na amare' gyaran be tsaya anan ba saida aka Mata dilka da Halawa,,idan Mai karatu be mantaba,, Abaya mun fadi irin magunguna Na gyara' da Yasmeen ke amfani dasu tin daga lokacin da akasa aurensu har zuwa yanzu. Dan haka Bata da wani matsala Na gyaran jiki daga ciki har waje lolxx.. Basu suka dawo gida ba Sai karfe 11 Na dare,,Suna zuwa mama zata fara fada Abba ya hanata nan itama tayi shiru sabida tafara jimamin rabuwanta da tilon diyar Tata.. __________ Kwance take a daki ta hada kai da gwiwa tana tinanin rayuwa' Babu shakka mutane Kala Kala ne wasu Na da kirki wasu akasin haka' dafe qirji tayi tana cewa' Yanzu me nayi'shin nima Na Shiga cikin mutanan kwarai ko kuwa? Lumshe ido tayi tana tinanin rayuwar datayi da mashkur' murmushi Mai ciwo tayi data Tina lokacin da Yasmeen ta hau kanta tana duka iwa jaka agaban mashkur batare daya dauki wani mataki ba,,Sai Kumar ta Tina dukan daya Mata a daidai lokacin data barmasu gidansu ta fito neman inda zata hau Mota ta koma gurin kaka.. Kuka ta saki tana cewa' kado Baka Sona Dan haka nima Na hakura dakai kaje can ka zauna da Yasmeen tinda itace zabin Raina. Sai ta tsagaita da kukan tana cewa' Anya ko Na kyauta' idan Na Manta alkairin da kayimin Sai Kuma ta bude ido tana cewa' tabbas mashkur ba kaunata kake ba kana Dai San zamana a kusa dakai kodan ka riqa matsani ta inda kakeso' tinawa tayi da irin kukan da take masa idan Yana shafa qananun nononta kafin zuji wahala su Girma Dan yanzu qirjin nijlah cike yake da kayan yaqi lolxx.. Tana nan zaune Mujaheed ya shigo Yana cewa' ke wai Haryanzu me kike da bazaki fito kici abinci ba? Dasauri nijlah ta rufe Ido tana sauke numfashi a hankali' Jikin gadon ya qaraso Yana cewa' badai bacci kikayi ba? Leqata yayi yaga idonta a rufe alaman bacci a tare take,,nan ya zauna yasa hannu Yana buga katifan tare da Kiran sunanta. Sweety, sweety na ki tashi haka kafin yinwa ya illatamin ke' shiru nijlah tayi taqi motsawa ganin haka yasa Mujaheed sauka Akan gadon ya bude fridge. Ruwa me sanyi ya dauko Ya fara shafa Mata a fuska Yana Kiran sunan. Dasauri ta riqe hannunsa tana dariya.. Sallamar husna ya hanata Magana ta safke qafanta a qasa tana cewa' aunty sannu da zuwa. Ran husna a bace ta amsa tana cewa' muje daki nah''inasan ganinki' Sum sum Mujaheed ya fita a dakin Yana turo baki ,,ranshi a mugun bace.. Mujaheed na fita' husna tasama kofa key ta zuba nijlah ido.. Sosai nijlah Tasha jinin jikinta ta safke kanta qasa lokaci guda jikinta ya dauka karkarwa sabida tsoran aunty husna da taji ya ratsa dukkan jikinta.. Comments & share *MOMN SULTAN CE*✍✍✍ 💘💘 *YAR SADAKA..💘💘* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN.* *DEDICATED TO...* *MOMN AMATULLAH.* *SPECIAL GIFT To...* *ALL MY FAN'S...* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *KARSHEN 'YAR SADAKA BOOK 1....* *COMING SOON* *YAR SADAKA BOOK 2...* *Bayan sallah in Allah ya aramana Rai da lafiya...* 8⃣0⃣... Kallan Nijlah aunty husna takeyi da tsananin mamaki,, Bata damu da yadda jikin nijlah ke karkarwa ba ta Sami guri kusa da ita ta zauna' cikin dauriya husna ta kama hannun nijlah duka biyu ta riqesu cikin nata,,ta Kuma kafeta da Ido tana kallanta. A hankali nijlah ta Dago tana satar kallan husna take kwayar idonsu ta sarqe Dana juna' dasauri nijlah ta dauke kanta tana zumburo baki gaba. Murmushi husna tayi ta saki daya hannun nijlah ta Dago kanta dashi tana cewa' Kina Jin kunyan kika Bari wani qato Yana tabamiki jiki? Saurin zaro ido nijlah tayi' cike da shagwaba,dajin kunya tace wallahi aunty... Karki qarasa nijlah' nafa gani da idona,, ashe baki da wayo? Shiru nijlah tayi tana qoqarin fara hawaye aunty husna ta zare Mata ido tana cewa' idan kikamin Kuka saina batar miki' Hadiye kukan nijlah tayi ta sunke da kanta qasa gabanta Na tsananta faduwa' jitayi inama kasa zata tsage ta shige ciki Dan kunya' cigaba da Magana aunty husna tayi'' Haba nijlah banyi tsammanin haka daga gareki ba,,nayi tinanin kece Zaki tayani kare.kanki,,Amma kina kallo kinyi shiru kin zuba ido Saima dariya kike,,kinasa Rai ni husna nizan tsawatar kome? Shiru nijlah tayi,,husna tace' Magana nake. Bakin nijlah Na rawa tace ah ah. Tam yayi kyau aunty husna ta fada tana cigaba da magana' Nijlah Mujaheed da kike gani kanin daddyn Ayman ne uwa daya uba daya,,duk da baki da shakaru nasan Zaki gane irin soyayyar da Dan uwansa yake nuna masa' ko rantsuwa nayi bazan kaffara ba Akan soyayya daddyn Ayman Akan Mujaheed tafi Wanda yakemin' kema shaidace sabida a gabanki yayi wasu abubuwan. Duk da Mujaheed ya girmeni Amma Hakan be hanasa girmamani a matsayina Na matar wansa ba,, Kuma Nina riqe Mujaheed tin Bayan da mahaifansu suka rasu. Nijlah nasan halinsa idan yanasanki Babu abinda baze Miki ba' Mujaheed betaba soyayya da wata 'ya mace ba Sai akanki,,Mata da yawo Suna kawo masa Hari da tayin kansu Amma yaqi amsasu gaba daya hankalinmu a tashe yake sabida rashin aurensa.. Kwatsam Allah ya kawoki cikinmu ya Kuma Yaba dake harya zabeki a matsayin Wanda zai aura,, To meyasa Zaki saki jiki dashi Yana tabaki yadda yakeso? Dasauri nijlah ta Dago tana kallan husna sedai wannan Karan batayi yinqurin Magana ba tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya. Amsa Zaki bani bawai kisani a gaba kina kallo ba.. Ko kinaso nayi Magana Dan uwansa yaji haushina koma yayi tinanin bana kaunar Dan uwansa? Girgiza kai nijlah tayi tace' aunty kiyi hakuri wallahi ba wani Abu Yamin ba,,fuskana Kawai ya taba.. Cikin zafi husna tace' dan gidanku fuska Kawai ne' Ko Hakan ya dace? Bazan qaraba nijlah tafada tana turo baki' Dan ita zuwa yanzu tafara gajiya da maganganun aunty husna duba D yadda takejin dadin kasan cewa da Mujaheed' Dan Yana Bata kula sosai da sosai har Yana Sawa tana mantawa da ita din wacece.. Shikenan cewan aunty husna tana kallan Nijlah' a hankali Kuma tace' Nijlah Niko inasan Jin labarinki' a ina kike meya fito dake daga gida a irin wannan lokacin? Rass Rass gaban nijlah ya fadi lokaci guda bakinta ya fara karkarwa tafara qoqarin janye jikinta ana husna.. Riqeta husna tayi tana cewa' Dan Allah ki gayamin banaso wani Abu mara kyau yafaru' idan haka ta kasance nice sila,,gashi a yanzu bani da damar maidaki gurin iyayenki.. Amma idan baki gayamin ba,, ayau Zan fita dake a gidannan dan.... Dakata' dakata''sukaji daddyn Ayman yafada cikin wata irin murya Wanda ita Kanta husna Bata tabajin yayi irin taba. A tare suka Kalli kofan jikin husna Na Bari ta Tashi da sauri tana rufe bakinta.. Baya ta riqayi tanasan boyewa sabida yanayin da taga mijin nata a ciki baze Bari ta iya Magana ko bashi hakuri ba. Zo nan" dama Ashe munafunci kika zauna kina kitsawa shiyasa kika kori Dan uwana daga dakin ko,,ya qare maganar cike da tsawa. Fitsarine ya zuboma husna ta tafi da gudu zata Boye cikin toilet,,da gudu daddyn Ayman ya fizgota ya daga hannu ze sauke Mata lafiyayyun Mari Sai ya fasa Yana huci ya kwala Mujaheed Kira.. Mujaheed kai Mujaheed kana ina? Mujaheed dake kwance a dakinsa ya kifa kansa jikin wardrobe Yana cije labe yaji ihun Dan uwansa' da gudu ya fita a dakin Yana cewa' Yaya Na kana ina Dan uwana waya tabaka,, cike da bacin Rai daddyn Ayman yace kazo ina dakin nijlah.. Be bari yaqarasa jiba ya Shiga dakin da sauri Jin yadda nijlah ke gunjin Kuka,,husna ko shiru tayi tana karanta addu'a a cikin zuciyanta.. Mujaheed Na Shiga dakin yayi kan nijlah Yana cewa' wayyo Allah Yaya me akamata? Waya Tabata? Wani abune ya sameta? Haka Mujaheed yayita jerama Dan uwansa tambayan' sedai be samu amsar ko guda ba. Ganin yadda Mujaheed ya rikice Yana qoqarin kama nijlah ita Kuma taqi tsayawa yasa daddyn Ayman daukan husna Yana cewa' Mujaheed ka kula da ita ina zuwa.. Cike da tashin hankali Mujaheed ya dafe kai Yana cewa' Yaya meya samu aunty husna Wai meke faruwane nifa kunsani a duhu Dan Allah kayimin bayani.. Daddyn Ayman be iya Magana ba ya fita da Husna dauke a hannunsa,, be Shiga da ita dakintaba sabida gudun karsu Tashi Ayman ya wuce da ita nashi dakin. Kan bed ya cillata Yana huci yayi Kanta Yana cewa' saikin gayamin abinda na miki da bakisan farin ciki na' sosai ya damqeta ya mannata da jikinsa Yana huci Yana cewa' saita gayamasa.. Jikin husna Na bari,numfashinta Na sauka a hankali a Hankali tace' Dan Allah ka sakeni saina gayama,,qara mannata yayi da qirjinsa Dan baze iya dukanta ko yimata wani Abu Na muguntaba Hakan ma yanayine sabida Kawai ta Shiga cikin hankalinta ta Kuma gane Bata kyautamasa ba,,a cewar sa. Wayyo,,Dan Allah ka sassautamin wannan matsar wallahi zanyi Amai,, bazan sakeba.. Qin saketa yayi sedai ya sasauta riqon daya mata,, yasa hannu ya zagaye qugunta da nasa hannun Yana kallan yadda duk ta galabaita tana fidda numfashi a wahalce.. Sosai yaji tausayinta sedai be nuna Hakan ba ya nuna ta da yatsa Yana cewa'ki gayamin bakiso Mujaheed ya sauri nijlah kome kike nufi husna? Yafada cikin fada' rasa yadda zatayi dashi tayi Dan haka ta fada jikinsa ta saki Kuka a hankali tana cewa' Haba daddyn Ayman idan kayimin haka bakayimin adalci ba,,shekarana nawa dakai bantaba Qin Dan uwankaba Sai yanzu da wata bare ta shigo cikinmu' Shittttt daddy Ayman ya ce Yana Dora Dan yatsansa Akan bakinta' karki qara Kiran nijlah Da bare' nijlah ta Zama yar gida Domin kuwa a gobe Zan Daura aurenta da Mujaheed kowa ya huta.. Ajiyar zuciya husna ta safke Sai kuma ta sassautama zuciyar ta ta yadda zata iya shawo kan mijin nata tace' Kayi hakuri mijina nifa ba San auren ne bani soba sedai a gaskiya banso Yana taba yarinyar mutane kagafa har fuskanta yake shafawa idan wani Abu ya... Babu abinda ze faru' Sai alkairi Kuma ni kanina ba Dan iska bane' kokin tabaji an kamashi da wata ko yayima wata ciki??? Girgiza kai husna tayi tana cewa' daddyn Ayman shaidan ake gudu Kuma kaga nijlah yarinya ce' bazata iya.... Kayyyy husna' me kika dauka Mujaheed ne?? Dasauri husna ta rufe masa baki tana cewa' shikenan kayi hakuri Allah bazan qara ba' Babu abinda Na daukesa nima kanina ne tinda ina tare dakai. Kin tabbata daddyn Ayman ya fada Yana tsareta da idonsa' Babu yadda ta iya haka ta riqa daga masa kai kama qadan garuwa.. Yauwa dear ko kefa nan yasa hannu ya janyota jikinsa Yana shafa bayanta' a hankali yace' kiyi hakuri kinji matata,,bansan meyasa nake kasa control kaina Akan duk wani daze Bata ran Dan uwana Mujaheed ba. Nannauyar ajiyar zuciya husna ta safke itama ta rungume sa tana tinanin irin rayuwar wasu mutanan da suka dauki San zuciya suka Sama ransu.. Hannu yasa Yana shafa fuskanta,cike dajin kunya yace' Kiyi hakuri kinji my wife bazan qara ba. Murmushi husna ta qaqalo tayi masa sabida gaba daya hankalinta Baya kansa Yana can kan nijlah data Bari a daki daga ita Sai Mujaheed.. Qoqarin sauka take tana San fita yaqi Bata damar Hakan Sai ma qoqarin janye rigar jikinta yake. Saurin kallanshi tayi ya kashemata Ido Yana cewa' nono zan sha ko hankalina ze dawo jikina.. Dan murmushi tayi tana rufe Ido'' yayi dariya Yana cewa' nidai wannan kunyar tana cutana keda Zaki kamoni ki bani a baki inasha kina shafa kaina saiki rufe Ido.. Budewa tayi tace' to ai inama' Kaine kullum Abu daya ni wallahi nono Na har zafi zafi yake' haka Zaki hakuri kibani nasha kayana,naji dumin jikinki kona samu sauqin abinda nakeji. Dagowa tayi da sauri ta kallesa, Sai taji tausansa yakamata,,nan ta lumshe ido ta kwanta a jikinshi tana shafa kwantancen gashin dake kwance a qirjinsa. Dasauri ya dagota ya hadata da qirjinsa Yana shafa zunduma zunduman boobs dinta,, atare suka sauke ajiyar zuciya husna ta gantsare tana cewa' Nina fasa baka' Ka matsa ka bani wuri ta fada cike fa dauriya Dan itama bazata iya hakura dashi ba. Nan da nan ya rikice Mata Yana Bata hakuri' husna taqi kulashi Saima turo Dan qaramin bakinta gaba tayi Yana cewa' ka Manta matsanin da kayi dazu sabida Kawai Na fadi gaskiya.. Oh my dear yafa wuce Dan Allah kibar tada Magana ki bani kayana,,nasan kema a Sama kike.. Kafin tayi Magana harya cirosu daga cikin Riga yakai baki Yana sucking dinsu cikin kwarewa da salon sa. Dariya tayi tasa hannu ta janyosa jikinta soaai,,tana qara Tura masa cikin bakina'nan suka fara wasanni masu zafi... ________ Dasauri Mujaheed yayi kan nijlah Yana cewa' Wai meke faruwa? Sweety ki gayamin bantaba ganin yaya nah da aunty cikin irin wannan yanayin ba,,gashi kema Kuka kike,, dame kukeso naji? Qin yadda nijlah tayi ya riqeta haka ta riqa Baya tana turo masa baki shiko be tsaya kallantaba ya riqa binta har suka kai karshen gadon. Da zuwansa yasa hannu biyu ya dauketa' wutsil wutsil ta rigayi tanasan kwacewa,,shiko be damu da abinda take ba Dan yasan bazata iya kwacewa ba ya zauna bakin bed tare da dorata bisa cinyarsa yasa hannu ya tallafo Kanta yayinda daya hannu ya riqe qugunta dashi Yana bin fuskanta da kallo.. Kuka nijlah tasa tana cewa' ka sakeni banaso Dan Allah ka bari wayyo bayana ciwo Nika Bari. Be saketaba Saima Ido daya zuba Mata Yana cewa' indai kinaso Na saukeki saikin nutsu kin tsayar da hankalinki guri daya.. Turo masa baki tayi tana cewa' bazan yiba din nifa banasan iskan..... Bata rufe baki ba yasa hannunsa ya rufe Mata baki dashi tare da mannata da qirjinsa Dan bayaso taqara wani Magana daze Bata ranshi.. Wayyo nijlah ai jinta cikin qirjinshi ba qaramin tunamata da mashkur yayi ba,,nan ta labe a qirjinsa tana Jin wani irin Abu Na yawa ajikinki' lokaci guda ni'iman jikinta yafara zuba'nan ta fara mammatse kafanta,, Sai yanzu ta fara qoqarin kwatar Kanta tana cewa' kaga ka bari Allah ba kyau Kuma kai ba mijina bane.. Dasauri Mujaheed ya saketa danshi be riqeta da wani niyya kona sha'awa ba,,nayi hakane sabida Kawai ta nutsu ta Dena kukan da take koya samu damar tambayanta dalilin faruwan al'amarin.. Tinda ya saketa ta kife kanta jikin gadon tana Jin yadda qasanta ke zuba lokaci guda boobs dinta ya Mata nauyi tafara tinanin mashkur. Ido Mujaheed ya bita dashi Yana kallanta cike da mamaki. Dakyar ya iya bude bakinsa daya masa nauyi Yana cewa' nijlah waya gayamiki mijine kadai ke taba matarsa? Turo masa baki tayi ta Tashi da sauri zata bar gurin yayi saurin riqe hannunta Yana cewa'nijlah nawa kike da har kikasan wannan" kallan qirjinta yayi yaga yadda nononta yadan tasa Sai yayi murmushi Yana cewa' Banda saurin fitowan nono da kikayi ai be kamata Kisan komai ba,,Amma shikenan tinda kinsani Nita zomin gidan sauqi.. Cike da rashin kunya nijlah tace aidai malamin mune ya gayamin Kuma aunty husna ta...saita Tina da maganganun da taji daddyn Ayman ya Gaya husna nan tayi saurin sa hannu ta rufe bakinta.. Girgiza kai Mujaheed yayi ya sakemata hannu Yana. Cewa ki Shiga toilet yanzu kiyi wanka anjima da yamma Zan kaiki islamiyya.. Be jira amsar taba ya fita da sauri har Yana hada hanya.. Dakinsa ya Shiga ya kifa kansa jikin kofa Yana tunani Mai cike da al'ajabi,, me yarinyar nan take nufi? Nida nake murna' nasamu qaramar yarinya Wanda batasan komai ba Sai abinda Na koyamata' me take nufi badai tasan menene soyayya ba,,tabdijan indai ko hakane wallahi bazan yadda da karatunki ba nijlah' muddin ba aurenane akanki ba,, Sai kuma ya daga kanshi ya tafi hankali ya zauna kan bed Yana cewa' Nijlah inasanki sanda ko daddyn Ayman bana masa,,tinda nake bantaba San wani Abu Sama dake ba,,bazan iya jure rashin kiba,,Zan iya rasa rayuwana idan har Na Bari kika tafi karatu wani ya ganki yace yanaso.. Dasauri yakai hannu ya dauka wayansa dake gefe ya Kira wata number.. Tinda Mujaheed ya fita nijlah ta kwanta kan bed tayi lamo tana Tina irin sakonnin da mashkur ke aikamata a duk lokacin data zauna kusa dashi ta sani Babu irin wasan dabe Mata ba sedai duk iya wasan sa be kai hannunsa cikin fadar taba,,gashi yanzu wani irin Zur Zur takeji a gurin nononta ya kumbura ya miqe tsaye tinaninta be wuci tajita jikin honey mashkur ba ta jima a haka Dan batasan inda zatasa Kanta taji Dadi ba ahaka ta riqa zubda hawaye tana juyi har bacci barawo yayi nasaran daukanta.... ________ A ranar Nasir ya gudo daga cikin garin kankan Dan ko Bello da suke daki daya be San da Hakan ba saida gari ya waye Bello ya nemi Nasir Sama ko qasa ya rasa' rasa inda zesa kansa yayi Banda tashin hankali Babu abinda yakeji Shi damuwansa daya halinda kaka da Malam zasu Shiga,, ko sallar asuba Bello beba ya tafi gidan liman,, bayan sun gaisa Bello ya gaya liman labarin abinda ke faruwa tin daga koran da mashkur yamasa lokacin daze tafi birni da nijlah har zuwa yanzu da nasir ya gudu... Tafa hannu liman ya riqayi Yana salati ya rasa inda zesa kanshi charbi ko har guda shida ya riqa hadawa a matsayin guda daya Yana ja Yana salati.. Liman hakuri za'ayi ayita addu'a idan Allah yasa Basu yankataba zata dawo.. Kai ka rufemin baki shashashan banza ma Malam,,kana kallo aka salwantar da rayuwar yarinya Bello? Meyasa Baka gayamana koroka mashkur yayi tinda wuri ba? Kuka Bello yasa Yana cewa'wallahi liman Bada sanina akayi hakaba Nina zaci Shi Nasir ze kaimu birni muga nijlah acan.. To ai gashinan harya kaimu' wannan yarinya kinga mutuwar wahala ya Allah kasa kakanninta su dau dangana' Sai liman ya goge Gumi Yana cewa' qiri qiri Alhaji ya'u yace abashi auren nijlah Amma muka hanasa gashi yanzu munyi sanadiyyar mutuwanta wayyo ni liman Naga ta kaina.. Dan wannan salati liman ya tafi masallaci,,neman Malam,,be sameshi acan ba ya wuce gida Yana Kuka Bello ma shago ya koma ya fara hada kayansa Dan Shima Bega ta Zama a wannan kauyen ba... ________ Karfe 10 daidai Nasir ya shigo cikin gari' be tsaya ki Inaba ya wuce gidansu mashkur' be masa waya ba harya qarasa kofan gidan,,Yana zuwa ya dauki wayansa ya Kira shi.. Mashkur dake zaune shida dr Ahmad Yana tsokalansa Dan zuwa yanzu yafara sakin jikinsa ya Dena kuka da surutun da yake sedai can qasan zuciyarsa Shi kadai yasan abinda yake ji' wayarsa ta fara ringing.. Dasauri ya dauka Yana kallan dr Ahmad yace' hello Nasir ka taho Ko? Eh gani a kofar gidanku' Sansanyar ajiyar zuciya mashkur ya safke Yana cewa' Allah yayi da kai za'a daura aurena nasir kayi sauri ka shigo babban falo,, daddy da iyayen Yasmeen Suna ciki za'a daura auren.. Yana kashe wayar dr Ahmad Shima ya miqe tsaye Yana cewa' Abokina nima Bari naje ayi dani,yau Dai ka Zama angon yasmeen.. Murmushi mashkur yayi Yana cewa' kadai zauna tsokala' har a daura kana nan... Fita dr Ahmad yayi Yana dariya' kusan a tare suka Shiga falon da Nasir Suna zuwa aka Bada sadaki naira dubu Dari biyar.. Mutune 16 ne suka shaida daurin auren Yasmeen da angonta mashkur. Sai muce Allah yabasu Zaman lafiya.... Alhamdulillah,, alhamdulillah,, alhamdulillah. Nan Na kawo karshen labarin 'yar sadaka Kashi Na daya.. Sai mun hadu a kashi na biyu, sedai wannan Karan ba lallai nayisa a free ba,,sabida Naga comments wahala yake muku gwara Ku Biya Sai kuyi yadda kukeso... Comments & share Masu korafi ko neman cigaban labari: 09038049272 *Momn sultan ce*