💘💘 *'YAR SADAKA 2.*💘💘 *(BOOK 2.)* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN* *Alhamdulillah Allah ya dawo Dani lafiya' masu qorafin Sai ayi hakuri Nima ba haka maso ba' Duk da wasunku sunsan rashin da akamin'* *Bismilaahir_Rahmaanir_Rahiim* 1️⃣ Haba mana yarinya Se San jikin tsiya mama ta fada tana ture Yasmeen dake kwance bisa cinyanta' qara rungume mama Yasmeen tayi tana turo baki tare da zuba Mata shagwaba tace' mama Allah kaina ke ciwo jinake kama bazan iya rabuwa dake ba mamana ta fada fuskanta dauke da damuwa. Murmushi me kayatarwa mama tayi tana niyyan Magana daddy ya shigo dakin d sallama Yana cewa' uwar amarya kina inane? ya Zaki zo daki ki kwanta keda 'yarki kubar jama'a'' Sannu da zuwa daddyn Yasmeen mama ta fada tana murmushi' wallahi kaga tin dazu nake fama da ita taqi dagani Se faman shagwaba take kama wacce zatasha nono. Dariya daddy yayi Yasmeen Ko ta safke Kanta qasa tana murmushi. Kallan mama daddy yayi yace' hajiya Tashi Yan daurin auren Sunfara shigowa nasan zaku gaisa' dasauri Yasmeen ta tashi tana mejin farin ciki Dan dama abinda takesanji Kenan tin shigowan daddy da dariya ta fita a dakin daddy ya bita da kallan Yana cewa' 'yar lele yau baza'a kula daddy ba? Murmushi mama tayi tana yafa mayafinta tare da kallan pink shadda dake jikinta tana cewa'hubby duba kaga yadda take neman batamin Kaya kai mashkur ya hadu da aiki' zaro Ido daddy yayi Yana cewa wanne irin aikine haka? Aiki Dai irin wanda kuke sani kaida ita ' inbadan yanada hakuri ba ai watarana zaneta zeyi idan tace wannan shagwaban zatayi masa' dariya daddy yayi yace' haba dai nima ban zaneniba balle Shi ya tabamin yarinya. Girgiza kai mama tayi ta Fito a dakin Jin ana buga kofan' tana fitowa taga aunty maryam tsaye jikin kofan' dasauri tace lah aunty maryam kunzo?sannunku da zuwa. Eh Kya tambaya kinsa mijinki da 'yarki a daki kinbarmu' se faman jiranki muke jama'a duk sun taru' murmushi dauke a fuskan mama tace ayi hakuri aunty kinsan halin Yasmeen wallahi Duk ita ta batamin lokaci. Uhmn zaku Dena wannan abun daga Ku Har ita' tinda Shi aure ba wasa bane' ita Dai mama batace komai ba tabi Bayan aunty maryam suka fito' Tinda suka fito'maroka da makida suka fara Mata kirari nan take ta bude jaka tana raba musu kudi. Jikin Yasmeen a sanyaye ta Shiga cikin dakinta' Bata Ko Kalli su mubeena da zee tare da sauran kawayenta da tin shigowanta suke faman tsokalantaba' kan gadonta Na alfarma ta fada tare da rumgume pillow tana juyi. Dariya suka sa kafin mubeena ta matsa kusa da ita tana cewa' hy kawata menene abin rumgumar pillow aita pillow ta qare tafada cike sa tsokala. Dukan wasa Yasmeen ta kai Mata tana cewa' ni da Allah ki kyaleni'wallahi Duk wani iri nakeji kinga tin dazu mashkur ke kirana nakasa dauka. Wanne irin Abu kikeji haba amarya' ke Duk fa wayan amarya' se ansha manta zee ta fada tana Mata gwalo. Hararan zee tayi kafin tace' ni mijina ba jarababbe bane kima dena wannan zancen' hhhhhh suka sa hewa tare da dafawa da junansu' haushine ya isa Yasmeen ta rashi da gudu ta fita a dakin ganin Suna neman sata kuka' dakin mama ta Shiga anan ta kwanta tayi lamo tana tinanin abin kaunarta miji agareta mashkur. ___________ Zaune take a daki ta rasa abinda ke Mata dadi' haka Kawai takejin zuciyanta Na harbawa da sauri da sauri' Ya Allah nijlah ta furta a fili tare da dafe Kanta tana cewa' Wai meke faru dani' kusan minti shida ta dauka zaune tana nazari' ta Zara a wanne gurbi ya kamata ta ajiye mashkur' lamarinsa da tinaninsa Na damunta musamman a 'yan kwanakin nan Bata da aiki Sena mafarkinshi hannu biyu tasa ta dafe Kanta tanasan yin Kuka sedai Bata ga amfanin yin Hakan ba Dan ita a tinaninta sotake ta manta da wani mashkur ta dauka sabuwar rayuwar data zo Mata sedai Duk da haka takasa samun sukuni Har Seda hawaye masu zafin gaske suka zubomata. Motsin shigowa dakin da'ake qoqarin yine yasata saurin goge hawayen ta zubama kofa ido. Mujaheed ne ya shigo fuskansa dauke da murmushi'dubanta ya Shiga yi Yana qoqarin gano damuwa dauke a fuskanta. Murmushin dole nijlah tayi sabida bataso ya gane wani Abu ya dameta da nacin tambaya' Bata ida tinanin ba Mujaheed ya qaraso saitin inda take. Kallanta yake cike da tausaya tare da matsananciyar soyayyarta' ganin irin kallan dayake binta dashine yasa nijlah saurin juya masa Baya taba cewa' ni ni. Dariya yayi ya samu guri kusa da ita ya zauna' Yaya dai baby? Jikin ne naga kin dawo daki ke daya? Turo masa Dan qaramin bakinta tayi' kafin tace' ah ah' naji sauqi hutawa Kawai nakesanyi. Bega munintaba sema wani irin kyau yaga tayi masa nan ya karyar da kai Yana cewa' Nima nagaji kinga semu huta tare Ko babyna? Zaro Ido nijlah tayi kafin ta murguda masa baki tana cewa' wa ni' Allah babu ruwana kaima ka tafi dakinga kafin aunty husna taganka. Cike da shagwaba Mujaheed yace'haba baby kin manta gobe e yanzu kinzama mallakina to menene abin gudu ya fada Yana janyota jikinshi. Lamo nijlah tayi a faffadan qirjinsa tana shaqar dandadan kamshinsa' sedai Duk da haka Bata iya sakewa sosai ba sabida tinanin mashkur daya addabi zuciyanta. Sun kai minti biyu a haka kafin nijlah tayi qoqarin janye jikinta' Kallanta Mujaheed yayi yace' baby yanaga Duk jikinki yayi sanyi Ko Dai bakisan aurena Ko Kuma Dan bakiji nace za'ayi wani shagalin biki bane yasa Duk kika lanjaremin. Girgiza masa kai tayi kafin ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tana kallansa tace' haqiqa Mujaheed inasanka some tsanani sedai akwai wani kulli Wanda bansan ta yadda Zan kunce saba' bisa ga wannan dalili yasa' kasa qarawa tayi ta fashe da Kuka. Dasauri Mujaheed yay Kanta Yana cewa' wannan wanne irin kulli ne? Nijlah kisani ayanzu kin wuci komai kinfi karfin kowa da komai dan Zan iya mallakawa mutum kudi adadin gashin ragumi akanki da Duk Wanda ya tabamin ke' nijlah ki gayamin namiki alqawarin sunce wannan kullin Duk kuwa da girmansa. Tashi nijlah tayi ta Dan matsa daga kusa dashi tana cewa' Kash Mujaheed abubuwa da yawa kudi basa iya maganinsa Nima Ada nayi wannan tinanin irin Naka a lokacin da naira biyar kemin wahalar samu' Se daga Baya nagane kudi ba komai bane illah wata hanya ta Bata idan har mutum be bisa ta hanyar data dace ba. Kai nijlah Wai Dan Allah yaushe Zaki sauko kidenamin irin wannan kalaman' kullum baki da aiki saina dagawa kanki hankali' Toni kinga ki yadda a daura auren idan yaso daga Se ayi komai. Shiru tayi tana kallansa kafin Tayi Magana yayi saurin katseta' kinga nijlah kefa yarinya ce Babu abinda kika sani game da aure kibari adaura auren Na tabbata sekince kinyi auta da ba'a daura mana aure tin tini ba' nizan kula da rayuwarki Zaki Zama tauraruwa cikin dukkan Matan Duniya Zan mallakamiki komai nawa Zan zame Miki mijin tace Se yadda kikayi dani' wallahi shekarunki bazasu sa na wahalar dake ba nidai burina Na mallakeki ki Zama tawa ta Har abada. Sosai kalamansa suka shigeta Har saida fararen hakoranta suka bayyaba' Duk da gabanta Na faduwa Amma Hakan be hanata amincewa da maganan aurensu ba nan suka zauna Yana Mata Hira masu Dadi tare da Mantar da ita ita din wacece. _______ Zaune suke a babban falo kowa kagani kasan Yana cikin farin ciki' abincine Kala da Kala iri da iri kowannensu da Wanda ya zuba Duk da ba wani ci suke ba. Aunty lateefah ce tashigo cikin falon da lemo a hannunta kusa da mummy ta zauna tana cewa' Mummy me zakici a zubamiki kafin anjima gidan ya cika da 'yan biki nasan lokacin Babu abinda Zaki iya chi? Murmushin kasaita mummy tayi tace'ah ah lateefah ni yau kobanci komai ba cikina ze kasance a koshi sabida na auren da auta macen data dace ba Wanda ya daukomana ba. Uhmn hakane mummy Wai Haryanzu ba'aga nijlah ba? Inako za'aganta lateefa aimu wannan ba qaramin farin muka samu ba Dan da tana nan da ba'ayi auren nan ta Dadi ba Dan muddin mashkur Na ganinta baze taba nutsuwa ba. Dariya lateefa tayi tana cewa' gaskiya ne mummy ni abinda ke bani mamaki Wai ace yarinya qarama kama nijlah Har tasan wani Abu Wai Kishi kai mudai Babu abinda zamuce se godiya ga Allah. Hakane kinga Tashi gasu Mami sun zo ki kaisu daya falon sabida nan akwai wadanda nake jira. Dasauri lateefa ta Tashi tana musu sannu da zuwa. Ango ango kasha kamshi irin wannan daukar wanka haka' murmushi mashkur yay Yana cewa kaga tin dazu nake Kiran mutumiyar Bata amsa ba Ko ina ta aje wayan. Dariya Nasir yayi yace' kaima kasan Yasmeen da rawan kai Na tabbata tana tare da kawayenta Suna tsara yadda partyn gobe ze kasance. Eh Kuma hakane Sai kuma yayi tsaki Yana cewa' kasan Allah Nasir naso ace nijlah Na nan za'ayi wannan partyn da Kaya iri daya zamu saka itama tasan tayi aure. Zaro Ido Ahmad yayi dake zaune gefe besa musu baki ba Se yanzu yace Aiko da ankarma Mata abanza' meyasa Haryanzu ka kasagane haukan kishin Yasmeen Sai kace ba'a gabanka take wasu abubuwan ba? Yauwa Ahmad gayamasa Dai cewan Nasir Yana mamaki. Tabe baki mashkur yayi a hankali Kuma ya bude baki yace...... Idan Baku mantaba nagayamuku 'yar sadaka book 2 Na kudine Dan haka nakeso kubani hadin kai gurin karanta qarashen wannan labari ta hanyar amana' banaso Duk Wanda ya Biya kudin karatu ya fitarmin dashi idan akayi haka Zan dakata da rubutu' idan kinsan Zaki fitar Ko Zaki siya ki zageni Dan Allah karki siya masoya Kawai nake buqata. Ga masu San cigaban yar sadaka zasu tuntubeni ta wannan number 09038049272. 200 kachel Zaki Biya ki karanta saina jiku💘💘 *'YAR SADAKA 2.*💘💘 *Book 2* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN* *Wannan littafin na kudine ga Mai San cigaban labarin ze iya tuntubata ta wannan number a WhatsApp 09038049272* *Book 1 free ne.book 2 na kudine' naira Dari biyu 200 kachel Zaki Biya ki karanta masu tinanin karantawa batare da sun siya ba su dena..* *Free page..* 2️⃣ Tabe baki mashkur yayi a hankali Kuma ya bude baki Yana cewa' tab waza'a Karya Ahmad?badai nijlah ba? Murmushi Nasir yayi yace' ita mana Ko kana ganin Yasmeen bazata iya aikata hakan ba?. Murmushin kasaita mashkur yayi sedai bece komai ba sabida sanin halin 'yar mulkin tasa'hannu yasa ya dauka wayarsa dake kan centre table Yana dauka yayi dealing number Yasmeen kafin ta dauka ya Tashi a wurin Yana cewa' minti biyu ina zuwa' beko jira amsar Suba ya fita adakin tare da Kara wayar a kunnansa. Yasmeen dake kwance a dakin mama Taji ringing wayanta' hannunta tasa ta janyo wayan idonta rufe ta Kara a kunne'daga daya bangaren mashkur yayi sallama. Dakyar Yasmeen ta iya amshi tare da fadin' baby nah ka Tashi lafiya? Murmushi mashkur yayi kafin ya amsa mata da' Inafa lafiya tin safe nake Kiran wayanki baki dauka ba' eyyah baby wallahi kaganni kwance narasa meke damuna Yasmeen ta qare maganar da alamun damuwa. Shiru mashkur yayi Yana sauraranta Har saida ta Gama Magana kafin ya bude baki a hankali yace' haba Yasmeen Dina meyasa zakimin haka' kinfasan Amana nabaki kanki yayi maganar da murmushi dauke a Saman fuskanshi saika rantse tana kallansa.runtse idanunta tayi tana tinanin irin rayuwar da zatayi a gidan mashkur ba tare da daddy na kusa da itaba' wasu hawaye masu zafi ne suka Sami nasaran gangarowa daga cikin idonta tausayin Kanta ya kamata sedai bazata iya rayuwa ba tare da mashkur ba don haka tayi saurin goge hawayen tana cewa' ah ah baby ba! Babu komai yanzu naji daidai dama rashin jinkane yasa Duk na damuwa. Dariya mashkur yayi me Sauti Yana cewa' indai nine kinriqa kin sameni' ni nakine ke tawace lokaci kadan ya rage muzama mallakin juna. Wayan hannunta tayi saurin rumgumewa tanajin saban kaunarsa naqara Shiga cikin zuciya da Duk wani Sako da Lungu Na jikinta. Jin shirun yayi yawa yasa mashkur Kiran sunanta a hankali' cike da shagwaba ta amsa ta bude baki zatayi Magana Taji an dala Mata duka' dasauri ta juyo taga mubeena Na cewa' Haba hajiya kin dawo nan kinbar mutane Sai jiranki suke kowa ya Gama shiryawa kema kizo ki chanza wannan kayan Ko kyaji Dadi a jikinki. Turo baki Yasmeen tayi tare da sakin kukan shagwaba tana cewa' baby kaganta ko' Dasauri mashkur yace wacece haka take tabamin 'yar lele? Dariya mubeena tayi ta amshe wayan tana cewa' nice nan ango kasha kamshi haka Kawai ka riqe mana amarya dakyar muka gano inda take. To shikenan gatanan Na Baku aranta kugama Duk abinda kuke anjima kadan zata rakani ankuwa' Ah inye lallaima angon nan wacce irin anguwace wannan muna tsaka da biki to gaskiya bazamu Baka itaba kabari gobe idan mun kaima ita saita rakaka Duk inda kakeso. Dariya mashkur yayi yakasa Bata amsa danshi bame San Magana bane' hannu Yasmeen tasa tare da karyar da murya tace pls kawata bani muyi sallama Allah yanzu Zan dawo. Hhhh kafana kafanki ba inda zani kuyi sallama mu tafi' turo baki Yasmeen tayi tana cewa' baby wannan mayyan tazo anjima mayi waya Ko? Ok Kawai yace ya katse kiran. Nan mubeena tasa Yasmeen agaba suka fito' da mama suka hadu a parlon mubeena tace yauwa mama gata Na samomiki ita' shafa kan mubeena mama tayi tana cewa to mu koma dakin kayan Yana can. A tare suka Shiga dakin aunty Khadijah ta dauko wani gora cike da magani ta miqa Yasmeen tana cewa' amsa ki shanye wannan duka. Zaro Ido Yasmeen tayi tana cewa aunty dukafa kikace?. Cikin fada aunty ni kike tambaya' zanci gidanku ki amsa nace' sabida sanin halinta yasa Yasmeen tayi saurin amsa tafara sha tana yatsina fuska' ahaka harta shanye tana hawaye' wasu magungunan ta qaramata ahaka Duk Seda tagama sha tana Kuka tare da Kiran sunan daddy. Murmushi Khadijah tana cewa' yarinya ana Miki gata kina butsarewa koshi daddyn baze Hana abaki ba kije ki gayamasa. Turo baki Yasmeen tayi Khadijah na hararanta'nan ta fita tana cewa' Se anyi auren kufi kowa San zuwa turaka tana fita mubeena ta sheqe da dariya tanama Yasmeen gwalo' kwafa Yasmeen tayi Suma suka fita a dakin. Karfe 7 da rabi mushkur ya dawo gida' alokacin gida yafara watsewa 'yan biki sun tafi Se 'yan uwan mummy da kannanta tare da 'yayanta da sauran surukanta' zaune suke a falo mashkur ya shigo da sallama nan suka fara gaishesa masu tsokala nayi' shidai bece komai ba kansa a qasa yake tambayan aunty lateefah. Aunty mummy fa? Kallanshi aunty lateefah tayi tana murmushi kafin tace tana daki itama yanzu ta Gama zancenka' be iya Magana ba ya Shiga dakin. Mummy naganinsa tafara yimasa kirari' ango kasha kamshi yaran mummy da abba' kaga angon Yasmeen irin wannan kyau da kayi haka tafada tana janyosa jikinta' hannu yasa ya rungume mummy Yana cewa' Mummy nah kema kinyi kyau kama bake ba' murmushi mummy tayi shiko ya narke mata Yana cewa' wallahi Na gaji bakiji jikina ba Sai ciwo yakemin. Eyyah' sannu yaran kirki' haka taro yake Dan kana Dan karami ake wani abun shiyasa bazaka gane ba Amma yanzu dayazo kanka aika sani. Uhmn mummy Kenan kullum kallan yaro kikemin ni Allah babban ne' mashkur ya qare maganar cike da shagwaba. Eh yanzu Kam ka girma auta sema kafara haifamana Yara kaima ka Zama baba' rufe Ido yayi Dan kunya mummy tace' To abinci fa nasan bakaci komai ba kunacan Kuna shirye shiryen gobe' eh mummy dama naje police station Akan maganan nijlah Naga abun Sai gaba yake mummy haryanzu Bata dawo ba. Kai kayimin shiru uban 'yan nacin tsiya Wai dama haryanzu Baka manta da wannan aljanar ba?to wallahi ka kiyayeni idan ba haka ba Zan sabar ma. Cikin sanyin jiki mashkur ya qara rungumeta Yana cewa mummy kiyi hakuri bazan iya mantawa da nijlah ba, Duk wani bugun zuciyana ita yake ambato ta Zama jini da tsoka a jikina bantaba tinanin haka nake santaba Se yanzu da Bata tare Dani. Sassauta murya mummy tayi tana rarrashinsa' haba auta kada ka Bata wannan lokacin me dubbin tarihi a rayuwanka da wannan tinanin naka'ka kwantar da hankalinka in Dai Mata kakeso gashinan an daura aurenka da Yasmeen Na tabbata zata maye dukkan gurbin da nijlah ta mamaye Naga ma itace zabinka ta farko to meyasa kakesan zubda soyayyarku ka kaita can wata ruga inda kafi kowa sanin natsani wurin kai sunan fulani ma banisan ji balle harna hada jini dasu' Dan Allah mashkur ka bar batin nijlah bari Na Har abada. Dasauri mashkur ya dago kai Yana kallan mummy sedai ganin hawaye a fuskanta yasashi saurin sa hannu Yana goge mata' dakyar ya iya bude bakinsa daya masa nauyi yace' Mummy kiyi hakuri ki gafarceni wallahi ba'asan Raina nake zancen nijlah a gabanki ba zuciyatace Bata iya jurewa sabida ita din haqqinta a wuyana ya rataya gashi Bata tare dani'Amma daga yau Zan kiyaye indai sunanta zesa ki zubda hawayenki. Baqaramin Dadi mummy Taji ba anan itama ta rungumeshi tana samasa albarka' shiyasa nakesanka Dana Allah yayima albarka yabaku Zaman lafiya Kaji Dana. Da kyar ya iya amsata da ameen Dan zuciyarsa da hankalinsa Naga nijlah a wannan lokacin' yinkurawa yayi ze Tashi mummy ta rigasa tana cewa' tsaya Kaci abinci nasan kana fita baci zakayi ba. Be musaba ya zauna Yana shafa fuskanshi' ahaka Har mummy ta fita ta dawo hannunta dauke da plate'fatan dankali ne Sai kunun gyada' Zama yayi yanacin abincin kama yanacin magani ahaka yaci da dan yawa sabida yanajin yinwa sosai' Yana gamawa ya Tashi Yana cewa' mummy saida safe nizan wuce dakina. To auta kayi bacci lafiya' Allah yasa mashkur yace harya kai bakin kofa Mummy tace lah auta kaga Na Manta idan kunyi waya da diyar tawa kace ina gaisheta' Yana murmushi ya amsa da to. Yana Shiga dakinsa ya kulle Ko ina kafin ya Shiga wanka Bayan ya fito ya dauko wayansa dake kashe ya kunna' Yana kunnawa Kiran Nasir Na shigowa cikin wayan' dauka mashkur yayi ya Kara kunne Yana sauraransa duk da yasan fada Nasir zeyi. Haba Malam menene kakeyi haka Ko bakajin dadine? Nasir me kagani? mashkur ya tambaya kamar besan abinda ke faruwa ba. Yanzu ka kyauta Kenan katafi kabarmu muna cikin taro' Dan kaifa suka zo' Saini ka Bari ina wahala ina faman Basu hakuri aqarshe Sai ni nagaji Na tsara yadda partyn ze kasance. Dariya mashkur yayi kafin yace'to ai shikenan tinda ka tsara komai yanzu meya rage? Kudi mana'kudi zaka Bada sabida inaso ayi Duk abinda za'ayi da wuri kasan sunce ana dawowa zasu dauka amarya' akaita gidanta. Wani sanyin farinciki mashkur yaji Jin a gobe ze kasance da sahibarsa Kuma Abar kaunarsa sedai daya Tina da nijlah Se yaji Duniya tayimasa zafi gani yake kama bemata adalci ba wani bangare Na zuciyarsa Na zargin mummy Akan batan matarsa sedai bashi da yadda zeyi illah yaci gaba da addu'a Har zuwa lokacin da Allah ze bayyanata. Abokina kayi shiru Ko baka kan layine' uhm uhmn Nasir ina jinka mashkur yafada muryansa da alamun damuwa. A hankali Nasir yace abokina kayi hakuri ka Kuma rage wannan damuwan Karka manta kai angone a yanzu haka' ah AJiyar zuciya ya sauke Yana cewa' bakomai Nasir nagode sosai da qoqarin ka' yanzu zanyima transfer sekayi Duk abinda ya dace' nizan kwanta kaina ke ciwo. __________ Nijlah Wai meke damunki Naga kwana biyu kin fada ga wata Rama ta Babu gaira Babu dalili danake gani a jikinki? Dariya nijlah tace tasa hannu tana shafa wuyanta' cike da sanyin jiki tace kai aunty ina Rama anan nifa Babu abinda ke damuna kasala ne Kawai Sai faduwan gaba danake yawan ji. Subhanallah'nijlah baduwan gaba kuma' eh aunty Kuma ina yawan.... Qarasa mana kina yawan me nafa gayamiki ki riqa addu'a insha Allahu komai zezo da sauqi. Aunty inayi Nima bansan abinda kesani Jin Hakan ba' keko kikasani kice dai bazaki gayamin ba. Safke Kanta qasa tayi tana cewa'aunty bafa komai' Sai kuma tace aunty husna Yaya Mujaheed yace Zan rakashi anguwa yau da dare. Fuskan husna a tamke tace' Babu inda Zaki koma menene yabari Se an daura auren seya daukeki kuje Duk inda yakeso Kuma wallahi idan kika sake kika gayamasa Nina hanaki zuwa Sena sabarmiki mara wayo Kawai. Turo baki nijlah tayi tana qunquni husna ta juya a fusace ta bige bakin' tana cewa kefa baki da kunya ko' wallahi da kanwatace ke da tini namiki shegen duka a gidannan. Wani uban ihu nijlah ta fasa ta Tashi da gudu ta fita a parlon' nan ta wuce get ta zauna tana rera kuka. Daddyn Ayman ne yayi horn me Gadi ya bude masa' tinda ya shigo yaga nijlah kwance a qasa tana Kuka tana birgima' be iya parking me kyau ba ya fito da sauri yayi Kanta Yana cewa' ke lafiya waya dakeki? Nijlah batayi Magana ba Saima Kuka data qara sake masa tana cewa' wayyo kaka ni wallahi ruga Zan koma Dan Allah ka kaini gurin kaka tana Kuka tana fada. Jikin qofa daddyn Ayman ya jingina tare da dafe kansa' Jin kukanta yake kama saukar aradu da ka fatan daya kada Allah ya dawo da Mujaheed gidan adaidai wannan lokaci' nan ya sunkuya kusa da ita Yana cewa' nijlah kinga gayamin wanene ya tabaki Ko Mujaheed ne' girgiza Kanta tayi yace to wanene? Cikin Kuka tace ba aunty husna bace ta bigemin baki' ransa a bace yace husna? Husnah fa kikace? Daga masa kai tayi alaman eh' be tsaya Jin qarin bayani ba ya Shiga parlon da gudu Yana kwalama husna Kira. Husna ke husna kina? Husna dake kwance a daki Dan ita Tama manta da rayiwa nijlah fada Taji muryan daddyn Ayman Na kwala Mata kira' Bata iya sauka a bed din ba Saima dirowa datayi ta Fito da saurin ta tana salati danbe taba yimata irin wannan Kiran Na tashin hankali ba' Har karkarwa take wurin fitowa sedai kafin ta fito harya............... *Kada ku manta a wannan number kadai zaku iya biyan kudin karanta labarin 'yar sadaka book 1 free ne' book 2'. 200 ga number na 09038049272*.💘💘 *'YAR SADAKA 2.*💘💘 *BOOK 2.* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN* *Wannan littafin na kudi ne 'duk Mai so zata iya biyan 200 naira ta karanta cikin sauqi' yadda Zaki siya' Zaki turo katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko kuma ta account number 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai,access bank.* Book 1 free ne'Idan kinsan Zaki fitarmin da book karki siya. *Free page* 3️⃣ Karkarwa take a gurin tana qoqarin fitowa sedai kafin ta fito harya zo jikin kofan Yana jefanta da rikitancen kallo Wanda yasa hantar jikin husna kadawa sedai Bata nuna masa alamun damuwa ba ta rangwadar da kai tana cewa' meyafaru my hubby? Cikin fada yake Magana. Ba wani hubby' karki tareni da wannan dadadan kalaman naki' Husna kimin bayani waya taba farin cikin Mujaheed take Kuka? Shiru tayi tana nazari kafin ta maimaita Kalmar farin cikin Mujaheed'' eh hakanace kobakisan nijlah itace farin cikin Dan uwana ba' kallansa husna take cike da mamaki kafin a nutse tace' Kayi hakuri daddyn Ayman niba wani Abu nayi Mata ba' kirufemin baki nace,,baki Mata komai ba zatayi wannan kukan' cikin bacin Rai dajin haushin abinda yake Mata husnah tace ya isa haka daddyn Ayman Akan me zaka sani gaba kanamin irin wannan' idan ma fada zakamin saika fara tambayan yarinyan abinda nayi' Mata Baka tasank agaba kanamin irin wannan fadan saikace yarinya Karama ba''sai wani irin Abu kake Dana kasa gane masa wannan Sai San zuciya ne' irin Naka, juyawa tayi ta fita a dakin tare da banko masa kofa tana zubda hawaye. Bece komai ba ya girgiza kansa Shima yafita a dakin' kofar falon ya dawo Yana kallan inda nijlah ke kwance a qasa tana juya' a hankali ya Kira sunanta' nijlah zo kinji yarinyar kirki zoki gayamin abinda kikeso yanzu zansa ayimiki Shi Ko menene. Nijlah najin haka tayi saurin Tashi tare da goge hawayen fuskanta' a hankali take tafiya harta qaraso kofar falon tana kallansa' murmushi yayi Yana qara tambayanta' gayamin mana ina sauraranki kinji? Nijlah kamar zatayi Kuka tace' daddyn Ayman kaga aunty husna Ko? Inajinki gayamin Nizan dauki mataki akanta indai tana tabamana ke.murmushi Jin Dadi nijlah tayi tace' Wai Wai cewa tayi banaji Kuma idan tana gayamin Abu bana dauka seta Zane ni' Kuma niba kanwanta bace' tana zuwa nan da magananta saita sa Kuka tana cewa' aidai auntynace Ko daddyn Ayman? Dariya daddyn Ayman yayi Yana cewa' ke dama shikenan abinda tayi Miki kike wannan kukan? Dasauri nijlah ta daga masa kai tana turo baki. Be iya Magana ba Saima kallanta dayake can Kuma yace to shikenan kiyi hakuri Zan gayama auntyn kada taqara cewa keba kanwanta bace' to nijlah tace tana murmushi. Aunty husna dake tsaye jikin window tana jinsu ta tabe baki tana mamakin shagwaba da rigima irin Na nijlah' ita mamaki take da yadda yarinya ke Abu kama me wayo Amma idan tayi wani Abu saikaga kama Bata wani wayo tabe zuge labule tayi Dan batasan daddyn Ayman ya ganta,,nan ta kwanta tana latsa wayan hannunta. Hanya ya Bata Yana cewa' zoki Shiga cikin kafin Mujaheed ya dawo yasa mutane gaba da tambaya' batayi Magana ba ta Shiga cikin dakinta tana Shiga ta fada toilet. Girgiza kai daddyn Ayman yayi Yana cewa' kai gaskiya ni bazan iya auren karamar yarinya ba' to tayayama Zan iya da rigimarsu yafada Yana Shiga dakin husna' husna najin taba qofan tasan shine,dasauri ta juyamasa Baya tare da aje wayan a gefe' cikin takunsa Na qasaita ya qaraso bakin gadon' Yana zuwa yasa hannu ya janyota jikinsa Yana dariya' husna batayi Magana ba Saima qoqarin kwace jikinta take nan yay saurin hade bakinsu Seda yaga jikinta yayi sanyi kafin ya saketa Yana me cigaba da kallanta. Kiyi hakuri babynah bansan meyasa nake kasa controlling kaina Akan Dan uwana ba' Na roqeki ki yafemin. Janye jikinta husna tayi kafin ta gyara riganta daya Gama batawa tana cewa' nagaji wallahi nagaji daddyn Ayman Nima mutumce Kuma inada zuciya yakamata ka riqa Bina a hankali' dasauri Shima ya dawo inda take Yana cewa' nasani baby nah ina takura Miki Akan Dan uwana sedai inaso kiyi hakuri bazan qaraba. Kama qara wallahi Duk ranar daka qara Zan tafi ne' nabar muku gidan inyaso saika zauna da Dan uwan Naka da wacce kukeso' Naga Dai Nina kawo nijlah gidan nan Ko Dan haka aiya kamata Ku tausayamin. Shikenan shikenan husna ya wuce tinda nace bazan qara ba kiyi hakuri yafada Yana hade hannunsa alaman roqo" kasancewan husna nada sauqin kai Bata ce komai ba Saima murmushi datayi tana cewa' yakamata kayi wanka Kaci abinci nasan ka kwaso gajiyan office. Wuraren karfe 8 Mujaheed yay parking motarsa a waje'Yana sauri ya shigo gidan Yana sallama beji an amsa masa ba kai tsaye ya Shiga dakin nijlah. Nijlah Na zaune kan bed tayi shiru zuciyanta tayi nisa cikin tunanin mashkur tare da tuno irin soyayya da rayuwar da sukayi kafin ta bar gidan zuwa yanzu' ajiyar zuciya ta safke tare da juyi tana qara rungume pillow dake hannunta' Takai minti ashirin tana nazari' jitake yay Mata halaccin dabe kamata ta manta dashi Adan wannan lokacin ba sedai Bata iya tinanin komawa inda yake Dan bazata iya rayuwar wulaqanci ba. Ta rasa wanne irin muhalli zata ajiyeshi lokaci guda kaka da Malam suka fado Mata tare da wasu hawaye masu zafin gaske,,Jin motsin ana shigowa dakin yasa tayi qoqarin goge hawayen fuskanta'ta Maida kanta kan pillow ta kwanta tare da rufe idonta. Ahankali Mujaheed ya shigo dakin Yana tafiya cikin Sanda harya qaraso kan gadon yasa qafansa daya a Sama daya a qasa ya janyota jikinsa tare da Hura Mata iskar bakinsa Yana cewa'hello sweety? Zumbur nijlah ta miqe tana San janye jikinta ta kasa' Ido ya qura Mata Yana cewa' yada bacci keda mukayi dake Zaki rakani anguwa? Turo baki nijlah tayi tana cewa toka sakeni saina gayama' Babu yadda Mujaheed ya iya haka ya saketa ya Kuma zuba Mata mayatattun idanunsa Yana kallanta.. Dan matsawa nijlah tayi tace' Yaya kaina ke ciwo bazan iya zuwa ba! What bazaki iya zuwa ba Ko Dai aunty husna ta hanaki zuwa? Hannu nijlah tasa ta rufe bakinta tana cewa ah ah niba ita ta hanani zuwa ba' to naji zoki gayamin abinda yasaki fasa zuwa yafada Yana nuna Mata kan cinyarsa' Bata Musa ba ta zauna tana cewa' Yaya Mujaheed kaina fa ke ciwo taba Kaji tafada tana Dora hannunsa Akan goshinta. Sakamakon tinanin mashkur datayi seya samu kan nata yaya zafi Duk da zafin bame yawa bane' dasauri ya janyeta Yana cewa' Tashi kisa mayafinki muje hospital baki da lafiya kina kwance a daki bazaki fada ba. Uhmn uhmn nifa banaji yanzu ya Dan saki kabari kawai' ah ah baki isaba' banaso kina tabamin lafiyanki Tashi Maza Maza muje'' Tashi nijlah tayi ta dauka mayafi ta yafa suka fito a tare daidai lokacin da aunty husna da daddyn Ayman ke fitowa a nasu dakin hannunsu sarke da juna. Sakin baki sukayi Suna kallansu husna tayi saurin cewa' kai Kuma yaushe ka dawo gidan bamu sani ba ? Yanzu nadawo aunty gashi Na samu sweety ba lafiya'murmushi husna tayi tana kallan nijlah data Boye Bayan Mujaheed tace zo muji jikin naki meke damunki haka. Mujaheed ne yatari numfashinta'Aunty ina zaku sani kun tafi daki Kuna hutawa kunbarmin ita' murmushi husna tayi tace' oh gadima ka ajiyemu Ko Shima dariya yayi Yana cewa' ah ah nibance ba ya fada Yana riqe hannun nijlah tare da cewa' aunty munje hospital. Cikin dabara aunty husna tace Aida ka kawota Nina kaita da kaina kaje ka huta ko' kaga yanzu kadawo nasan agajiye kake Ko Dan kanina? Dasauri Mujaheed yace no aunty kibari Kawai muje ai gwara Na Saba tin yanzu kafin gobe nauyi ya hau kaina' Magana husna zatayi daddyn Ayman yace toke dazaki tafi hospital kinbani abinci? Girgiza kai husna tayi yace to kibarsu su tafi abinsu kema ki kula da naki mijin' Babu yadda ta iya haka tayi shiru tana ji tana kallo Mujaheed yakama hannun nijlah suka fita. Ganin yadda husna ta bisu da kallo yasa daddyn Ayman kama hannunta Yana cewa' ah ah hubby wannan kallanfa? Sun dace da juna Ko? Murmushi yaqe tayi tana daga masa kai tare da bashi amsa da sosaima. Nan suka zauna kan dinning ta zuba masa abinci' cokali daya ya kai bakinsa itama yasa Mata abaki Yana cewa' kema ci zaki husna tayi murmushi tana cewa'nifa naci nawa daddyn Ayman kaima Kaci wannan Naka ne'ture plate din yayi yace Nima nakoshi indai bazakici ba. Murmushi tayi tana cewa' kai daddyn Ayman Naga alama sokake kafi Ayman rigima' eh naji ya fada Yana cewa lah kinga Zan manta. Cikin alamun mamaki husna ta dage masa gira tana cewa' dame ka manta? Beyi Magana ba Seda ya cinye abincin bakinsa kafin yace' mun raba invitation na daurin auren nijlah da Mujaheed.. Ikon Allah Wai har an raba kace Abu yazo' to yaushene? Gobe insha Allah harna Gaya Limamin babban masallaci,, za'a daura auren misalin karfe 10:30 Na safe. Murmushi husna tayi batace komai ba sabida gudun abinda zeje ya dawo tana cewa' Allah ya nunamana ya sanya alkairi' da ameen ya amsa ya cigaba dacin abincinsa husna Ko Bata iya zama ba ta Tashi da sauri gabanta Na faduwa ta koma dakin Harda sa key ta kwanta tana mejin faduwar gaba' Wanda batasan dalilin faruwan Hakan ba. ____________ Tinda mashkur ya kwanta bacci ya gagara zuwa masa daya rufe ido nijlah yake gani tana masa murmushi gefe guda Yana tinanin yadda yake hutawa tare dajin dadin kasancewansa da ita Duk da iya wasanni abin nasu ya tsaya" haka ya zurfafa cikin tunani wani yay dariya wani kewanta ya lullubeshi ahaka Har bacci barawo yayi nasaran daukanshi.. Da asuban fari ya farka nan ya Tashi da kyar ya Shiga toilet' wanka yayi ya dauro alwala' Bayan ya fito ya saka jallabiya ya tada Sallah' nafillah ya gabatar raka'ah biyu Yana roqon Allah daya bayyana masa nijlah tare da fatan samun Zaman lafiya da sabuwar amaryarsa Yasmeen'' Yana idarwa ya tafi masallaci yayi sallar asuba acan' be dawo gida ba seda yay wasu addu'oin tare da karatun alqur'ani, Yana idarwa ya dawo gida' a falo ya Sami 'yan uwansa da suka zo biki Har sun fara hayaniya nan ya Shiga gaishesu daya Bayan daya Suna amsawa kafin ya Shiga dakin mummy' mummy dake zaune da waya riqe a hannunta tayi saurin miqa masa wayar tana cewa'Nasir kagama ya dawo amsa mashkur yayi Yana murmushi yasa wayan a kunne Yana cewa' babban abokin ango katashi lafiya? Daga daya bangaren Nasir yace lafiya qalau ango ina ka Shiga inata Kiran wayan shiru Se daga Baya mummy ta dauka? Eh naje masallaci bandawo ba Se yanzu' eh haka mummy take gayamin itama dakin ta shiga nemanka ta samu wayan Na ringing ok to ya akayi mashkur ya tambaya Yana murmushi. Kaima ka sani batin kudine ba wani abu ba' kai Nasir Wai meyasa kake haka Nafa Baka ATM nakuma ce Duk abinda ya kama Kacira Kawai ba Seka kirani ba. Ah ah abokina ba haka akeba Na yadda zancira kudi Amma dole saina gayama' abinda za'ayi dashi Da Kuma adadin yadda muke bugata' to naji tinda kai bazaka chanza ba mashkur yafada cike da qosawa' sun Jima Suna waya kafin suyi sallama ya rungume mummy Yana cewa' Barka da safiya mummy nah' yauwa auta katashi lafiya' lfy qlau mummy yabata amsa' toya fama ya jama'a? Ina fama mummy Nasir bashida aiki Sai damuna Kuma fa mungama shirya komai' dariya mummy tayi tana cewa ai gwara ayi Shiri me kyau sabida kaga mun gayyaci manya manyan mutane bazamu so Aji kunya ba kasanfa Nima sainaje gurin. Dariya mashkur yayi ya Tashi tsaye Yana cewa' eh haka nakeji itama Yasmeen tace mama da kawayen Duk zasu zo shiyasa ma muka kama qatan holl Wanda ze isa kowa da kowa.. To kadai shirya da wuri karfe 3 zamu fara' Allah ya kaimu mashkur fada Ya fita a dakin. Yana komawa daki ya Kira Yasmeen a waya.. Karku Manta mesan cigaba da wannan labari ze sa 200 naira ta wannan number 09038049272,, saina jiku.... A qarshe inaso kusani ba yanzu za'a fara siyan wannan labarin ba Sai next week sabida ina wani aiki nafiso saina Gama yadda zan riqa posting kullum. Momn sultan ce💘💘 *'YAR SADAKA 2.*💘💘 *BOOK 2.* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN* *WANNAN LABARIN NA KUDI* *Ga mai so zata biya 200 naira kachal ta karanta ta hanya mafi sauqi' yadda Zaki siya Zaki turo MTN ta wannan number 09038049272,,ko kuma ta account number 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.* *'yan Niger su tuntubeni ta wannan number 09038049272,Zan baku number 'yar garinku da zaku turamata kudin insha Allah* *Free page* 4️⃣ Suna fita ya bude Mata mota Yana cewa' sauri kishiga muje likita ya dubamin lafiyanki' kallansa nijlah tayi fuskanta da alamun damuwa'' dasauri mujaheed ya gyadamata Kai yana murmushi' soyayyanta me karfi ke qaraji a cikin zuciyarsa' lokaci guda ya lumshe ido yaqara budesu akanta Yana cewa' shiga Mana sweety me kike kallo haka' ko nidin na chanza Miki? Shiga motan tayi a hankali tana kallanshi tana zama tace wayyo Allah ni tsoran asibiti nakeji ko a kauye magani kaka ke jiqawa tana bani. Dasauri mujaheed yace what kauye' baby kauye fa kikace? Inane can waye naki acan. Ganin yadda duk ya rikice Mata Yana tambayanta yasa nijlah girgiza masa Kai tana murmushi tare da cewa'bafa haka nace ba tana fada tana turamasa Baki. Oh'to naji Amma me kikace ya tambayeta cike dasanjin amsa' Tari me qarfi nijlah ta riqayi ba kakkawata beyi magana ba ya shiga motan yaja da mugun gudu Yana mejin haushin tambayan daya tsaya yimata yasan badan ya tsaya hakan ba da wannan tarin me ciwo be kamata ba' tafiya yake Yana mata sannu nijlah kam Bata amsa Shiba ahaka har suka Isa wani babban hospital'' suna zuwa ya bude motan ya fito tare da zagayawa itama ya bude Mata. Tinda ta fito take kallan asibitin sedai batace komai ba tabi bayanshi' Basu Bata lokacin wurin ganin likita ba sabida suba baqi bane asibitin' sosai likita ya dubata ya rubutamata magani suka fito' tinda suka fito mujaheed ke jeramata sannu har abin yafara ba nijlah haushi' tafiya kawai take Yana binta ahaka suka qarasa jikin motan' nijlah na zuwa ta tsaya tare da rungume hannunta a qirji tana kallansa. Da murmushi a fuskansa yace' yadai sweety? Wani abune yafara Yana gyara tsayuwansa' turo Baki nijlah tayi tana cewa Yaya mujaheed bacci nake Nika kaini gida' to to yanzu kuwa shiga muje kinji baby na' tana shiga yaja motan. Basu dawo gida ba sai qarfi 10 na dare lokacin aunty husna na tsaye a falon sai zagayashi take tana adda'u dawowansu lafiya gashi tana tsoran Kiran mujaheed sabida kada ya dauka Bata yadda dashi ba' tana nan tsaye taji tsayuwan motansu,, dasauri ta fita tana Kiran sunan nijlah'' Nijlah sannu badai jikin bane ko? Ta fada tana bude motan' murmushi nijlah tayi ta rungume husna tana cewa la aunty nafa Samu sauqi dama kaina ne kuma ya Dena. To alhmdllh Allah ya kiyaye gaba' nijlah ta amsa da ameen aunty. A tare suka shiga cikin falon daidai lokacin da daddyn Ayman ke fitowa a dakin Shima sannu da zuwa ya musu tare da tambayan jikin nata' wannan Karan mujaheed ne ya amsa nijlah ko harta fara tafiya' dasauqi mujaheed yasa hannunsa ya riqeta Yana cewa' sweety Ina kuma Zaki kokin manta bakisha maganinki ba? Rau rau nijlah tayi da ido kafin tace' Allah banisha kaika shanye kayan ka. Nannauyen ajiyar zuciya mujaheed ya sauke Yana cewa' Kinga sweety hakuri Zaki Kisha maganin nan banaso adaura aurenmu kina fama da ciwan Kai koke bakiso muci amarci a ranar? Safke Kai qasa nijlah tayi tana mejin kunya. Husna tayi saurin cewa' to Mara kunya matsa kabani guri dariya mujaheed yayi ya sake hannun nijlah' aunty husna ta shiga dubanta a tsanake kafin tace' ah ah fa kanwata kefa amaryace bekamata kina wasa da lafiyanki ba'' ki amsa magani kisha Naga duk kin fada'' Murmushi nijlah tayi Wanda ya bayyanar da kyawun fuskarta sannan tace'aunty Babu abinda ke damuna na warke. Kallan mujaheed husna tayi tace'to baban soyayya shikenan kaji tasamu sauqi? Dasauri daddyn Ayman yace' ah ah hubbyna Kinga zo muje daki kibarshi shiyasan yadda zemata dabara Tasha maganin' dasauri husna ta maida kallanta gareshi tana cewa' hubby bafa a daura auren ba Dan Allah ka.....! Kinga hubby nah ya Isa haka kwana nawa ya rage gobene fa Dan Allah shiga muje yafada fuskanshi Babu alamun wasa'' Yawu me daci husna ta hadiye ta shiga cikin dakin tana waiwayen nijlah data daskare tana kallan mujaheed shi kuma ya tsareta da ido. Husna na shiga dakin ta dauka wayanta tayi dealing wani number' zagaye dakin take tana fatan a amsa seda takira so wurin 3 kafin a dauka' dasauri tace' hello kawata kinajina? Daga daya bangaren tace eh kawalli inajinki' yauwa lateefah akwai matsala fa Dan Allah inasan taimakinki' dasauri lateefa tace taimako kuma?to inajinki'' Kinga kibari sai zuwa safe banaso daddyn Ayman yaji'' shikenan kawata goben zanzo da wuri kafin mufara komai '' yauwa kawata nagode husna ta fada tare da surin katse kiran. Tana aje wayan daddyn Ayman ya shigo tare da rufe dakin Yana cewa' ki saki ranki hubby Babu abinda ze faru' to kawai husna tace ta hau kan gadon tare da rintse idonta tana jin wani irin bacin Rai na taso mata' ahaka daddyn Ayman ya hau kan gadon Yana Mata cakulkuli' nan da nan tafara zillo tanasan kwacewa' be saketaba seda ya tabbata sakonsa ya shiga jikinta kafin yaja musu bargo. Suna tafiya mujaheed yasa hannu ya daga nijlah sama Yana juyi da ita a falon' tare da yimata waqa irin na saban masoya' dariya nijlah ta riqa yi tana jin dadin hakan' seda yagaji da kansa kafin ya shiga dakinsa da ita' akan gadon sa yamata masauki Yana cewa' wash sweety haka kike da nauyi? Dariya nijlah tayi tana cewa Allah ah' ah nibani da nauyi Kaine dai qato' pillow ya cillamata Yana cewa' ah ah kece yafada Yana Mata gwalo itama pillow ta dayka suka fara zagaye dakin tana dukanshi da pillow tana kukan shagwaba' seda yaga kukan nata na niyyan zama na gaske ya fara Bata hakuri' shikenan naji nine qatan me nauyi' sweetyna Yar shilace yadda zanji dadin sarrafa kayana ko? Yaqare maganar Yana Kai hannu kan fuskanta. Shiru tayi ta zauna kusa dashi tana sauke ajiyar zuciya'' sakin fuskanta mujaheed yayi ya dauko ledan maganin nan ya ballo iya adadin yadda Dr yace abata ya riqe a hannunsa tare da dauko Goran ruwa ya bude' Yana cewa' yauwa sweetheart bude baki nasamiki yanzu zakiji ya tafi. Ni ah ah nijlah tafada kama zatayi kuka' Babu irin rarrashin da mujaheed bema nijlah ba akan Tasha maganin' Amma taqi hakan yasa mujaheed zama kan kujera ya janyota jikinsa' Wayyo Allah kaka Dan Allah ya mujaheed kayi hakuri niban taba Shan wannan maganin ba' a hankali mujaheed ya bude bakinsa yace'amsa Kisha Dan Allah Kinga jikina yafara amsar wannan salon naki' nidai Kisha mu rabu lafiya' qin amsa nijlah tayi ahaka har saida ya matseta ya dura Mata maganin duk da Bata shanye duka ba' kuka me sauti ta sakar masa tana yarfe hannu. Cike da tashin hankali yace" Kiyi hakuri Kinga abinda banaso ni kuma bazan iya hakura ba har saikin Sha gani hankalina ze kwanta Dan a gaskiya ba daga qafa yafada Yana bin boobs dinta da kallo. Tureshi nijlah tariqayi tana kuka' Allah ya Isa takesan yimasa sedai bakinta yakasa furtawa' be saketaba saima qara rungumeta da yayi Yana dariya' to ya Isa haka Yi baccin abinki bazan qaraba yafada Yana shafa bayanta. Ahaka bacci me nauyi ya dauketa. __________________ Yasmeen na daukan wayan ta sakar masa kukan wasa tana cewa' shine yau gaba daya baka kirani ba kuma ni na Kira baka amsani ba' murmushin kasaita mashkur yay Yana cewa' tuba nake amarya ran ango' angon nakine ya shiga rububi. Gyara kwanciya Yasmeen tayi tana cewa' Amma duk da haka aiya kamata najika Koda ba yawa zuciyana zatabi samun sauqi? To ayi hakuri nasan nayi laifi kinji amarsu' dariya Yasmeen tayi tana cewa' baka laifi mijina yanzu kana ina? Kinganni a daki yanzu nagama shiryawa nakesan zuwa ganinki kafin anjima afara shirye shiryen party ko? Wani irin dadine ya lullube Yasmeen Wanda yasata tashi zaune tana cewa' Kai ammako danaji dadi idan nazama ta farko gurin ganin wankan angon nawa. Dariya mashkur yayi ya katse Kiran tare da daukan makullun motansa ya fita' ko Nasir dasu Ahmad be kiraba ya ya dauka hanyar gidansu Yasmeen' a kan layi suka hadu da Daddy nan mashkur ya tsaya ya fito a hankali kansa a qasa ya qaraso kusa da Daddy ya sunkuya har qasa ya gaisheshi' cike dajin dadi daddy ya amsa Yana samasa albarka' bayan sun gama gaisawa daddy yace' tashi Mana Dana kashiga ciki kaima gidankune' murmushi mashkur yayi Yace' daddy Naga da mutane ciki data fito saimu gaisa nabata sakon.. No kashiga kawai mutannan danwa suka zo' Ina sabida daurin aurenkune? Daga Kai mashkur yayi Yana mejin kunya' Babu yadda ya iya yashiga ciki' sedai be qarasa shigaba ya Kira wayanta' Yasmeen na dauka tace hello angona? Murmushi mashkur yay yace' baby ki fito gani a get. Wani irin tsalle Yasmeen tayi Wanda yasa kawayenta binta da kallo suna dariya'mubeena tace' ji banza Naga dai yau za'a kaiki ku kwana tare qarewan doki' murguda Baki Yasmeen tayi tana cewa' aidai ba'a kainin ba gwara Naga abina kafin lokacin tana fada ta koma jikin mirror ta gyaran kwalliyanta da daurin dankwalinta ta fita a dakin tana musu dariya. Tsaye ta sameshi ta qarasa jikin wani kofa a hankali ta bude tana cewa' Bismillah baby zo muje' kasa magana mashkur yayi sabida chanzawan dayaga Yasmeen tayi masa har saida ta shiga ciki be dawo daga dogon tinanin daya tafi ba' tana shiga ta duba taga be shigova' da sauri ta koma tana dariya tana cewa' baby muje Mana bafa kowa a ciki bakaga yanzu na bude dakin ba. Beyi magana ba yabita a baya Yana murmushin jin dadi' suna shiga ta Sami guri ta zauna Amma me' mashkur Yana zama ya miqa Mata hannu Yana cewa' come to me dasauri Yasmeen ta tashi ta qarasa inda yake zaune kanta a qasa' jikinsa na karkarwa yasa hannunsa biyu ya zaunar da ita akan hannun kujeran dayake Kai gani yayi hakan be masa ba ya qara dawo da ita kan cinyarsa Yana kallanta tindaga fuskanta har zuwa qafanta' yawu ya hadiye yasa hannu ya dago fuskanta ' dakyar ya iya bude Baki yace' baby kinyi kyau kafin tayi magana yakai hannunsa kan boobs dinsa Yana shafawa tare da matsasu . Uhmn uhmn Yasmeen tafada tana riqe hannunsa' be iya Bari ba danba a cikin hayyacinsa yake ba! Hannu yasa Yana qoqarin zuge zip din rigarta tayi saurin riqesa tana cewa' wayyo baby da zafi' kumani' ni'! dakyar mashkur ya iya bude bakinsa dayamasa nauyi Yana magana' kiyi hakuri nijlah kibari nasha ko kadan ne wallahi a buqace nake ganinki ya tadamin da tsumin daya Dade be motsaba taba kiji taba nan kinji nijlah tah.... A firgice Yasmeen ta dago idonta Wanda jajur tana kallansa dashi. Number da zaku Samu cigaban wannan labari 09038049272 karku siya wannan labari a gurin kowa indai Bata wannan number ba' saina jiku *Momn sultan ce*💘💘 *'YAR SADAKA 2.*💘💘 *BOOK 2.* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN* *NA KUDI NE* *Wannan labarin na kudi ne' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* *Garabasa ga duk Wanda yasan 'yar sadaka ze karanta wayafi sonta na mmn fareesah akan 200 naira'Wanda bai siya 'yar sadaka ba zai karanta shi 300* *Free page* 5️⃣ Kwance nijlah take jikin mujaheed tayi lamo da ita tana bacci yasa hannu ya zageye bayanta Kai kace kwace masa ita za'ayi'sosai ya zuba Mata Ido yana kallanta,, zuciyarsa na qara zurfafa cikin soyayyan nijlah' ya rasa wanne irin so yake mata' ya tabbata idan za'abashi zabi a duniya babu abinda ze zaba sama nijlah' a hankali mujaheed ya janyeta daga jikinsa ya kwantar da ita a kan pillow Yana murmushi' da sauri ya daga kansa ya kalli qatan agogon dake manne a dakin' cike da mamaki ya zaro Ido ganin yadda lokaci yaja' a hankali ya maida kallansa gareta Yana cewa' bangaji da kallan wannan kyankyawar fuskar taki ba nijlah sedai Zan tafi sabida kema ki Samu kiyi bacci cikin nutsuwa. Kamar tanajin abinda yake fada tafara juyi akan makeken gadon rigar jikinta na dagawa take boobs dinta suka bayyana Wanda zuwa yanzu sun fara cikowa daga qirgan dangi sabida jin dadi da chanjin abinci data Samu' zuba Mata Ido yayi zuciyarsa na dokawa tare da yimasa zillo akan abinda idonunsa ke nuna masa' sedai bashida yadda zeyi nan yaja qafarsa datayi masa nauyi ya fita a dakin zuciyarsa na dokawa tare da azalzakashi akan shauqi da begenta' Allah' Allah yake gari ya waye a daura masa aure da ita koya Dena jin wannan azababben abin daya tokare masa qirji' Yana fita ya zagaya ta kofan baya ya shiga cikin dakinsa' da kyar yayi wanka ya kwanta' daren ranar kasa bacci mujaheed yayi sai faman juyi yake gabadaya ya rasa abinda ke damunsa' zuciyarsa Banda harbawa babu abinda take 'bacci yake sanyi Amma daya runtse Ido nijlah' yake gani tana masa murmushi tare da shagwabanta Mai tsayawa a rai' har qarfe 3 bacci be iya daukasaba saida kyar yasamu bacci barawo yayi nasaran daukanshi. Tin asuba husna ta tashi tana tinanin yadda zata kubutar da nijlah'daga wannan aure' duk da tasan nijlah na kaunar mujaheed sedai haka kawai takeji Bata San ayi auren batare da sani ko amincewar iyayen yarinyar ba' tashi tsaye tayi tana zagaye dakin tare da qara duba agogon hannunta a Karo na barkatai zuciyarta na qara dokawa tare da yimata lugude Wanda yasata ta kasa zaune ta kasa tsaye' bude Ido daddyn Ayman yayi dake kwance kan gado yayi juyi tare da addu'a ya tashi zaune Yana kallanta' ya jima Yana binta da kallo Bata sani ba' girgiza Kai yayi ya tashi zaune tare da Kiran sunanta acikin nutsuwa gami da zuba Mata shanyenyun idanunshi? A firgice husna ta amsa tanasan boye damuwar dake kwance a fuskanta'sosai daddyn Ayman ya lura da yanayin datake ciki Dan haka yayi shiru Yana binta da kallo Mai dauke da tambayoyi iri iri? Cike da qarfin Hali husna tace' daddy Ayman ka tashi' ga ruwan wanka na hadama kayi sauri ka shiga kada ya huce' kafin ya Bata amsa tayi saurin magana tana cewa' zanje dakin nijlah Naga Bata fito ba idan kana buqatar wani Abu kayimin magana' ta qare maganan bakinta na rawa. Murmushi daddyn Ayman yayi yanasan gane abinda ya chanjata sedai haryanzu taqi bashi damar gane hakan' da sannu Zan gane abinda kike boyemin husna'a hankali yasa hannu ya janyota jikinsa ya hadata da qirjinsa Yana cewa husna tinda mukayi aure Baki taba chanzamin ba sai a Dan wannan lokacin' lokacin daya dace kifi kowa farin ciki sabida ganin auren kaninki kuma Dan uwana Wanda kinfi kowa sanin yadda yake a cikin zuciyata. Lafewa ajikinsa tare da turo dan qaramin Baki ta ce'nifa babu abinda nake boyema kawai dai yau na tashi da ciwan jiki shiyasa' to shikenan jeki kiramin nijlah kafin nan na fito daga wanka' da to husna ta amsa ta fita a dakin' kama wacce kwai ya fashewa a ciki. Saida ta tsaya a bakin kofa ta daidaita nutsuwar ta kafin ta tura kofan dakin ta shiga' kwance nijlah take tana baccinta Wanda yawan bacci mafarkin mashkur ne a cikinsa' bakin gadon husna ta zauna tana Kiran sunanta. Nijlah' nijlah! Ki tashi Mana wannan baccin ya Isa haka' miqa nijlah tayi tare da gyara kwanciyarta ta maida kanta cinyar aunty husna' ture ta husna tayi tana cewa' tashi Zaki amarya gudu Bata tashi a bacci ba' kokin manta yau daurin aurenki? Gaban nijlah ne ya Fadi sedai Bata nuna husna ba ta tashi tana turo baki' to uwar 'yan shagwaba menene? Husna ta tambaya tana kallan ta? Aunty yinwa nakeji' tafa hannu aunty husna' tayi tana cewa' zanga Wanda Zena dafamiki abinci idan kintafi naki gidan kina kwance tin safe Baki tashi ba' daga na tasheki kince yinwa ko. Cike da shagwaba nijlah tace aunty ni anan Zan zauna ko an daura auren bazan bishi ko Ina ba ko aunty nah? Zaro Ido husna tayi tana girgiza Kai kafin a hankali ta bude Baki tace' wa badai a gidana ba' keda wannan Mara kunya hawan jini zaku doramin gwara kuje can ayi amarci da kyau. Boye fuska nijlah tayi tana cewa lalala' Kinga aunty banaso Allah. Lakuce Mata fuska husna tayi tana cewa' zakima so' lokacin da kike zaman kan cinyarsa Ina Ina bare yanzu aka daura aure ai munshiga uku gwara ya daukeki kuje can ku qarata. Tashi Nijlah tayi tana dire diren qafa mujaheed ya shigo dakin Yana dariya' har qasa ya sunkuya ya gaishe da aunty husna nijlah ko tayi kama Bata ganshi ba' satar kallanta' yayi ta dalla masa harara. Ita dai husna bata kulasu ba ta tashi ta fita a dakin tana cewa' kiyi sauri kizo daddyn Ayman Yana kiranki' tana fita mujaheed ya matsota Yana cewa' amarya bakya laifi' mene abin Bata Rai sabida tace bazamu zauna anan gidan ba' koke kinaso mu zauna kina ihu aunty najinki? Cike da kukan shagwaba nijlah takai masa duka tana cewa' Nina fasa auren tinda dai mugunta kake shiryamin' gyadamata Kai yayi Yana murmushi nan ta qara kulewa dashi zata fita a dakin yayi saurin fizgota ta fada jikinsa' qoqarin janyewa take yaqi Bata damar hakan seda yaga ta tsaya tadena fizge fizgen kafin ya saketa Yana cewa' baby wasa fa namiki wallahi jin dadi nake tana da Miki ki kwantar da hankalinki' na tabbata ko 'yar sarki bazata fiki jin dadin rayuwa ba' wani irin dadine ya mamaye nijlah harta kasa boyesa ta bude Baki a hankali tana cewa ya mujaheed dagaske' dungurinta yayi Yana cewa' eh Mana ko Baki yadda ba' uhm uhmn nijlah tace tana sunke da kai' to shikenan ya shirye shirye alhmdllh tace tare da janye jikinta a nasa tace' daddy Ayman yace naje gashi kaika sani gaba kaqi tafiya' au korana ake mujaheed ya tambaya cike da fidda Ido waje' dariya nijlah tayi tana girgiza masa kai' to indai hakane ki shirya a gabana Naga dai 'yan awanni ya rage mu zama daya. Turo masa Baki tayi ta bude cikin wardrobe ta dauko towel guda biyu babba da qarami ta bude kofan toilet ta fada ciki' tana shiga ta rufe kofan tare da murda Mata key. Da Ido mujaheed ya bita har saida ta rufe kofan ya zauna kan gadonta Yana lasan Baki' harga Allah yaso ta cire kayanta ta a cikin dakin ta daura towel sai taqiyin hakan ta wani shiga toilet tana murguda masa duwawu shiko tinda yasa Rai ba inda zashi har saita fito ta sameshi tinda yasan bazata fito da Kaya a jikintaba tinda har ta dauka towel. Tinda ta shiga ta kasa aika ta komai' saima jingina da jikin bango tayi tana tinanin inda zatasa rayuwarta idan har ta bari aka daura wannan auren' dafe saitin zuciyarta tayi tana cewa' oh ni nijlah a wanne muhalli Zan aje lamarin auren mashkur' harga Allah idan nayi haka na tafka babban kuskure sedai bazan iya rabuwa da mujaheed ba Dan da alama yafi mashkur kauna ta' wata zuciyarce ta tambayeta' nijlah ya zakiyi da auren mashkur? Tabe Baki tayi tana cewa' oho' Nima na sani nidai kawai zanyi aurena idan Allah yasa munhadu saika sakeni Dan gaskiya bazan zauna da wannan katuwar matar tana dukana ba' ta qare maganar wasu hawaye masu zafi na zuba a idonta. Gajiya mujaheed yayi da jiranta harya fita ya dawo Bata fito ba' Yana dawowa ya kwanta akan gadon tare da lumshe idonsa yanajin dadin kamshin liquid soap din da take murzawa a jikinta. Sosai ta dauka lokaci tana dirje jikinta' bayan ta gama ta dauro alwala tare da janyo towel ta daura a jikinta' qaramin ta dauka ta dorashi akanta tana goge ruwan dake fuskanta' Sam ta manta da mujaheed na jiranta a falon ta Dora hannunta kan key ta bude' Bata Bata lokaci gurin fitowa ba sedai tana fitowa suka hada Ido dashi Yana binta da kallo' itama kallan jikin nata take ta kasa yimasa magana sedai Bata qarasa jikin mirror ba ta tsaya chak ita batayi gaba ba ita batayi baya ba' ganin haka yasa mujaheed tashi zaune Yana murmushi. Kafin yayi magana nijlah ta katseshi ta hanyar cewa' Dan Allah ya mujaheed ka fita inasan shiryawa kaga idan aunty husna ta gani fada zatamin ta qare maganar cike da sanyin jiki. Siririn tsaki yaja Mara sauti ya tashi tsaye Yana cewa' kedai wallahi anyi bigidajiya daga ke har husnan ita dai nijlah Bata qara cemasa komai ba harya sa qafa ya fita a dakin Yana bin santala santalan cinyoyinta da kallo tare da mita qasa qasa . Yana fita nijlah ta sauke sassanyar ajiyar zuciya ta cigaba da hirinta' cikin sauri ta gama kwalliya duk da ba iyawa tayi ba ta yafa mayafi ta fito' dakin aunty husna ta shiga nan ta sameta zaune bakin gado tana ba Ayman abinci' sunkuyawa nijlah tayi tace aunty Ina kwana? Lfy qlau amarya husna ta amsa tana murmushi' sosa Kai nijlah tayi ta nemi guri zata zauna' dasauri husna tace' kefa nagayamiki daddyn Ayman Yana kiranki tashi kije idan kin dawo saiki zauna kinsan basan jira yake ba? To nijlah tace' Jikinta babu kwari ta tashi tana tafiya kamar wacce kwai ya fashewa ta fita a dakin' falo ta dawo ta Sami daddyn Ayman zaune Yana latsa computer' akasa ta zauna ta gaishesa' nan ya amsa Mata cikin sakin fuska kafin ya gyara zama Yana kallanta. Ya jima Yana nazarinta kafin yace' nijlah Kinga abinda Allah yayi ko' Allah ya kaddara Zaki zauna damu sedai zaman naki ya zame Mana alkairi tinda gashi yau za'a daura aurenki da Dan uwana Wanda sanin kanki ne ya nuna Miki soyayya irin wacce ta dace' dakyar ta iya daga masa Kai alamar eh' nan yacigaba da magana' nijlah idan har kika riqemin amanar Dan uwana to babu shakka Zan sakamiki da abinda Baki taba tinani ba' kuma da an daura auren Zan nemo danginki kafin ki tare a gidanshi. Ina fatan zakiji dadin haka' da kyar ta bude bakinta tace eh' to nagode Allah yayi Miki albarka tashi kije Naga lokaci yayi zamu je sallah daga nan za'a aura auren. Kanta a sunkuye ta fita' sedai tana fita taji wasu hawaye masu zafin gaske na zuba daga cikin idanunta Wanda ta rasa dalilin zubarsu' Bata iya tafiya a hankali ba saima gudu data sa ta fada dakinta' kuka take Mai cin rai Wanda takejinsa kama zuciyarsa zata tsage sabida tsabar tashin hankalin datake ciki' sosai ta zurfafa cikin kuka gami da tunanin halin datasa kanta a ciki taji an turo kofar dakin' Bata iya dagowa ba balle taga me shigowan haka Bata Dena kukan da take ba . Tsaye husna tayi jikin kofa tana mamakin kukan da nijlah take gashi har daddyn Ayman da mujaheed da sauran 'yan uwa wadanda suka zo daurin auren harsun wuce masallaci' bare wani ya tayata rarrashi ko tambayanta abinda ya sata kuka. Ganin kukan nata na qara yawa yasa aunty husna qarasawa bakin gadon ta Kira sunanta a hankali' nijlah? Nijlah Bata amsaba saima qara gunjin kuka data sa tana Kiran sunan kaka Wanda ta Dade Bata kira ba.. Muyi hakuri ku qara hakuri'da rashin jina' kunsan rashin mahaifi ba abune Mai sauqi ba' shiyasa haryanzu banajina daidai na kuma kasa cigaba da typing Amma yanzu insha Allahu nadawo kullum muna tare zaku riqa jina indai ba akasi akasamu irin na rayuwa ba'nagode sosai da soyayyarku gareni' Naga Kira masu turo text duka nagani Allah ya bar kauna. Fatan zaku cigaba dasa mahaifina cikin addu'oinku' Allah yajiqansa da rahama. *Masu San siyan labarin Yar sadaka ku jira sai na gama Free pages nagode.* Momn sultan ce💘💘 *'YAR SADAKA 2.*💘💘 *BOOK 2.* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN* *NA KUDI* *Wannan labarin na kudine' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* *Free page* 6️⃣ Meya faruwa nijlah? Kike irin wannan kukan ko so kike akaiki gidanki da ciwan kai' nijlah kimin bayani meya daki kuka? Kamar bazata iya magana sabida kukan yaci karfinta husna ta qara tambayanta da dabara da komai nijlah ta fara magana cikin muryan wacce kuka ya gama ratsa tasa hannu ta riqe aunty husna tana cewa' aunty taba zuciyana kiji' daf take da fashewa tabar gangan jikin' Dan Allah aunty kimin Rai kada a daura wannan auren wallahi zamu halaka gabadaya. Cike da firgici gami da gigita husna take magana'ke nijlah nutsu' ki nutsu nace ki gayamin abinda kikesan fada'tin tini nasan akwai abinda kike boyemin Amma kin kasa fito dashi'yanzune kike da damar da Zaki gayamin kafin me afkuwa ta afku adaura auren' ki gayamin mace husna ta fada da qarfin tana jinjiga nijlah? Ganin yadda aunty husna ta rikice yasa nijlah karaya ta langwabar da Kai tana cewa' aunty ni Dan Allah kisa a fasa daura auren har zuwa lokacin da Zan buqata da kaina; Zaki buqaci me Kinga nijlah ki fita a idona ' Yar metsitsiyar yarinya dake kin iya zurfin cikin tsiya' wallahi badan kina da daurin gindi a gidannan ba saina kusa karyaki' abin haushinki yayi yawa wallahi ta qare maganar tana dungurinta. Naji abinda kikace Amma Dan Allah kisa a fasa wallahi bazan iyaba' juyawa husna tayi da niyyar barin dakin nijlah tayi saurin riqeta tana kuka tana makiya akan tasa a janye daurin aure. Haushine yasa husna ture ta ta fita a dakin' da sauri ta shiga dakinta' ta dauka waya' number daddyn Ayman tayi dealing zuciyanta na Kuna tare da tinanin irin kalaman da zatayi amfani dasu gurin ganar dashi abinda nijlah take nufi duk da itama ba sani tayi ba' be dauka ba sabida a lokacin suna sallah' bayan sun idar suka fara shirye shiryen daurin auren' daddyn Ayman shiya zama waliyin amarya nijlah yayinda qanin babansu mujaheed ya zama walin ango. Ganin irin Kiran da husna tamasa yaqi amsata yasata tayi saurin rubutamasa sako ta tura. Za'a daura auren daddyn Ayman yaji shigowan text cikin wayansa' dasauri ya bude ganin sunan husna ga tarin miss calls daya gani' Yana dubawa gumi yafara karyo masa Yana cewa' malam ku dakata' kar a daura auren. Dasauri mujaheed ya tashi tsaye Yana cewa' sabida me yaya meyasa zaka Hana a daura' kaga malam a daura auren daga baya Koma menene sai ayi' cikin tsawa irin Wanda yayan nasa be tabayimasa yake magana' ganin haka yasa mujaheed komawa gefe Yana hawaye tare da sallamawa zuciyar da samun farin ciki' daddy Ayman be jira maganan da ake ba ya fita da sauri' ko mota be shigaba kasan cewar gidansa da masallaci ba nisa. Ko sallama be iya yiba ya shiga dakin nijlah' tsaye ya samesu gaba dayansu sunci cirko cirko' husna na ganinsa tayi kansa tana cewa' badai a daura auren ba ko? Cikin sanyin jiki daddyn Ayman yace' ba'a daura ba' alhmdllh husna tace' a fili yayinda nijlah ta sauke ajiyar zuciya. Jikinsa a sanyaye yace'husna kince akwai matsala kar a daura aure' gashi kuma nazo na sameku lfy' ki gayamin meke faruwa? Cike da tsoro husna tace' Nima bansani ba' sedai ka tambaya Nijlah tinda kuka tafi take kuka Kai kace uwarta da ubanta ne suka mutu'yayi tambaya harna gaji'a qarshe ma cewa tayi a fasa auren Bata shirya ba. Dasauri daddyn Ayman ya maida kallansa ga nijlah Yana cewa' what sai kuma ya juya yana tafiya yana cewa ku sameni a bangarena daga ke har ita' Naga alama kunasan Raina Mana hankali' sai dana yara jama'a Zaki kawomin zancen banza da wofi' to wallahi baku isaba sedai yau dinnan kibarmin gida tinda ba gidan ubanta bane' sosai daddy Ayman yake taka steps Yana masifa' tsaye yake yakasa zama Banda zagaye dakin babu abinda yake' gaba daya hankalinsa Yana masallaci sabida sanin halin daya bar mujaheed. Kallo daya husna tayi ma nijlah dake zaune ta rafka uban tagumi tana tinanin abinda zata tambayeta tace'ki samemu a daki yanzu' a firgice nijlah ta dago Kai tana kallanta kafin tayi magana husna ta fita a dakin ta hau sama, gaban nijlah na faduwa ta tashi tana tafiya a hankali tabi bayansu. Tsaye ta gansu yayinda daddyn Ayman keta safa da marwa a dakin, bakin nijlah na rawa tace' daddyn Ayman gani' cikin fushi yake kallanta lokaci guda ya daure fuska yace''nijlah Ina son sanin abinda yasa kikace kinfasa wannan auren' bayan nidake saida muka zauna mukayi magana Amma yanzu Zaki tsiro da abinda ze tarwatsamin farin cikin Dan uwana? Shiru Nijlah tayi tana Jada baya sabida mugun tsoran daya shigeta' jikinta' na karkarwa bakinta na rawa sedai duk da wannan tsoran takasa bude Baki ta bashi amsa. Tsawa ya dakamata Wanda tasata tashi da gudu ta rungume aunty husna tana kuka' a hankali husna ta janye jikinta tana cewa haba nijlah kiyi magana' ni a wannan lokacin' bazan iya kareki ba gaskiyar abinda yasaki fasa auren kawai Zaki fada sai hankali ya kwanta. Kanta daddyn Ayman yayi Yana cewa' waiba dake nayi magana ba? Nijlah Bata iya magana ba saima fitsari data saki tana karkarwa' tare da sakin saban kuka' wayyo Allah nah'wayyo kaka zasu kasheni niku kaini gurin kaka' malam kana ina? Ihu sosai nijlah take tana Neman taimako hakan datayi ba qaramin dagawa daddy Ayman da husna yayi ba, cikin sauri daddyn Ayman ya bude Mata kofa Yana cewa' zoki fita kije can ki nemi inda asararrun iyayen naki suke saiki musu shagwaba acan' kallansa husna tayi idonta taf da hawaye yayi saurin katseta' idan kikace tak kema saikin bita yau ni Naga bala'i' yarinya saikace aljana ya qare maganar Yana huci kamar wani Zaki. Da gudu nijlah ta fita a dakin tana waiwaye steps take takawa idonta a rufe Bata ko kallan hanya' tana sauka ta fito' a falon tana kuka jikinta' sai digan fitsari' cin Karo sukayi da mujaheed yasa hannu yayi saurin tare ta Yana Tambayanta? Nijlah meya faru waya tabamin ke' ita dai nijlah Bata iya magana ba sai nuna Masa sama take tana karkarwa' mutane ne wadanda suka rako mujaheed gida sabida gajiya da sukayi a masallaci suna jira daddynr Ayman be dawo ba suka bisu da kallo' ganin yadda duk ta birgice ta rikice tana Neman zautar dashi yayi saurin daukanta ya daga ta sama Yana tafiya da ita' Bata hanashi ba sabida Kota fita batasan inda zatajeba' sama yake qoqari hawa da ita sukaji muryan daddyn Ayman Yana cewa' karka kuskura ka hawomin da ita daki Dan Banga amfanin zamanta damu ba' ka saketa ta tafi can ta qarata tinda bazata aureka ba' cigaba da tafiya mujaheed yayi da ita a hannunsa yayan nasa ya daka Masa tsawa irin wacce be tabaji yayi Masa ba' gaba daya jikinsa ya dauka rawa har saida nijlah ta kusa fadowa daga hannunsa' Yana kuka Yana magana' shikenan Dan uwana tinda haka kace nizan bita zanbi nijlah muje can muyi rayuwa da ita' Yaya bazan iya rayuwa ba tare da nijlah' ba' kayi hakuri Nina zabi zama da ita hankali na zefi kwanciya Yana gama fada ya juya' da sauri husna ta Sha gabansa tana cewa babu inda zakace daddyn Ayman kayi magana kana kallo Yana Shirin tafiya idan ya tafi Ina zeje? Cikin fada dadin Ayman yace' ki matsa husna' matsa nace yaje duk inda zashi' badai ya zabi mace Akaina ba'' nijlah dake hannun mujaheed haryanzu tayi wani irin zillo ta fado tana kallansu daya bayan daya' tace' kuyi hakuri niba nayi haka Dan na Bata muku Rai ba nayi hakane sabida samun zaman lafiya' sedai hakan be Samu ba' nizan barku a hakama nice da godiya bisa irin kulawar da kuka bani' koba komai nasamu ilimin rayuwa daku' tana gama fada ta juya' da gudu mujaheed yabi bayanta Yana cewa' sedai muyi rayuwa a jeje dadai narasaki' Mara musu baya daddyn Ayman yayi da gudu Yana Kiran mujaheed. Aunty husna ta sauke ajiyar zuciya ta daga hannunta sama tace' ya Allah ya kawomana dauki . ______________ A firgice Yasmeen take kallansa bakinta na rawa ta maimaita sunan nijlah' nijlah fa kace haba mijina yaushe zaka manta da wannan aljanar yarinyan' nice fa ni kake Kira da nijlah saita saki kuma Mai cin rai ta durqusa a gurin tana kuka' tinda tafara magana mashkur ya safke kansa kasa danshi kunya yakeji ya dago Ido su hada da Yasmeen ni kansa yasan yamata na daidai ba kuma ba qaramin cin mutumci bane ka taba matarka ka kuma kirata da sunan wata matar' hannu yasa ya dafe kansa Yana tinanin ta inda ze fara rarrashinta' a hankali ya tashi ya matsa inda take tare dasa hannu ya janyota jikinshi tana kwacewa tana komai ahaka ya zaunar da ita Yana shafa bayanta' muryarsa a sarqe ya Kira sunanta Yasmeen" Yasmeen Bata amsaba saima qoqarin kwatar kanta take tana cewa' Nika sakeni banaso' kaje can ka taba nijlah tinda ita kakeso bani b' saurin hade bakinsu mashkur yayi Yana binta da salo Mai rikitarwa' tin tana qin amsa har saida Yasmeen ta sakar Masa jiki ya cigaba da shafa boobs dinta tare da aikamata da sako Mai wuyar fassara narkewa tayi a jikinsa Yana fidda numfashi dan baqaramin dadin abin take jiba ganin Yana Neman zuge Mata zip din Riga yasa tayi saurin riqe hannunsa tana cewa' pls baby bafa mu kadai bane' mama tana ciki kuma ga 'yan biki ni wallahi harka fara bani tsoro' Kallanta yayi da jajayen idanunsa Wanda ya rine da fitinansa ya kuma kafeta dasu tare da matseta a jikinsa Yana cewa' gayamin tsoran me kikeji? A shagwabe Yasmeen tace ni Allah tsoro kake bani' niba bani da San wahala ' murmushinsa yayi me qayatarwa yace' zakiga wahala indai nine gwarama ki shirya amsar gwarzon namiji' Bata qara magana ba sai turo masa Dan qaramin bakinta tayi' suna zaune mubeena tayi sallama' ta shigo' kallo daya tayi musu tayi murmushi tace' ango ka ara Mana amarya lokacin kwalliya yayi baka bamu amarya ba' Sosa Kai mashkur yayi yace' ayi hakuri gatanan zuwa inaso muqarasa magana' ah ah fa mashkur minti nawa ya rage agogon hannunta ta duba tana cewa' yanzu karfe 5 na yamma nan da karfe 10 zamu kaima amaryarka har gida' Dan haka ka bamu ita muje gurin party da wuri nasan kaima su Nasir suna can ana nemanka kazo nan ka maqale' duka Yasmeen takai Mata tana cewa' ah ah mantawa kikace ba maqalewa yayi ba' kashe Mata Ido mubeena tayi ta riqe hannunta tana cewa' kabani aronta ko' babu yadda mashkur ya iya haka ya riqa daga Kai kama dolo Shima ya tashi suka fito a tare . Gargadi'Idan kinsan Zaki fitarmin da novel karki siya' ban amince ki siya ki tura a wayan kawa ko group ba' Abu daya na yarda dashi' Zaki iya bada wayarki a karanta a ciki Amma Banda turawa..... Idan kin biya kituromin shaidan biya ta wannan number 09038049272 WhatsApp. Momn sultan ce💘💘 *'YAR SADAKA 2.*💘💘 *BOOK 2.* *STORY & WRITING...* *BY* *MOMN SULTAN* *NA KUDI* *Wannan labarin na kudine' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* *Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki* *last Free page* 7️⃣ Tinda suka fito Yasmeen ta Bata fuska tana hararan mubeena' mubeena Na ganinta sedai Bata tanka ba Har suka Shiga falon da kawayensu ke cike masu kawalliya da dauka selfie nayi' da ido suke bin Yasmeen harta samu guri kusa da zee ta zauna tana yatsina fuska' dariya zee tayi tace' kai kawata haka kuke da jaraba keda angon naki' Baku iya hakuri dare yayi' murguda baki Yasmeen tayi ta cigaba da latsa wayarta tana cewa' to uwar 'yansa ido me kukayi' shewa suka sa zee tace ke bakiji irin kamshin dake Tashi a jikinki ba' kowa yasan lalubar juna akai' kafin ta qare Magana mubeena tace' hhhh zee naso ace ke kikaje Kiran Yasmeen da kinga abin mamaki hararan da Yasmeen ke binta dashi yasata saurin rufe baki tana dariya. Kunya da takaici sune suka Hana Yasmeen Magana Saima cigaba da kallan waya tayi' nan suka cigaba da tsokalanta wasu nacewa zasu zo gashin jiki gobe da takaici ya isa Yasmeen saita Tashi da niyyan fita a dakin' Khadija ce ta riqo hannunta tana cewa' dawo kawata ayi kwalliya kinga lokaci Na tafiya' maqale kafada Yasmeen tayi Khady tace barni dasu Zan rama Miki idan lokacinsu yayi' dakyar suka lallabata ta zauna aka fara tsara Mata kawalliy. Ba qaramin kyau tayi ba haka kawayen da Yan uwa suka fara daukanta photo kowa nasa Mata albarka. Mama ce zaune me kwalliya tanayima' Babar yayarsu aunty maimuna ta shigo' da mamaki take kallan mama kafin tace' yanzu Maman Yasmeen menene amfani wannan partyn tinda an daura aure Akai yarinya gidan mijinta zaku tsaya wani fi'ila! A hankali mama ta dago tana kallan Yayar tata kafin tace' Dan Allah Yaya kiyi hakuri ayi wannan party kinsan halin daddyn Yasmeen yanzu ze saukewa kowa Akan wannan yarinyar gwara kibari a rabu lfy dashi. Toni zanyi masa Magana Yana ina' baza'ayi wani party yanzu ba' dasauri mama ta Tashi tana Bata hakuri' kiyi hakuri Yaya bafa daddyn Yasmeen yasa ayi party ba' daga gidan ango mamansa ta shirya kinga be dace mu hanasu ba! Sabida me zakice be dace ba Naga Dai bamu Basu 'yar ba haryanzu a hannunmu take' dariya mama tayi kafin tace' kai Yaya kin manta an daura aure Sannan shine auta a gidansu' mummy nason mashkur shiyasa ta Hada wannan partyn sabida nasan aikin tane bana kowa' to ai shikenan nayi tinanin kece da wannan aikin Yaya ta fada tana Neman gurin zama. Acan gidan mummy ma Haka abin yake kowa ka kalla da kawalliya a fuskanshi aunty lateefah ce zaune kusa da mummy tana gyara Mata daure' mummy tace' ke lateefah Wai Sai dare ya tsala zaku.kaimu gurin paryn' haba ayi Abu ido nagani mana? Dariya lateefah tayi tace mummy yanzu za'a tafi nafiso Sai ango da amarya sunje gurin saimu ma mu tafi' ah ah kinga Ni Tashi mu tafi cewar mummy tana daukan mayafi' mummy Na Tashi sauran surukanta da yaranta da suka zo biki kowa ya tashi' a tare suka fito kowa ya Shiga motansa' mummy ta Shiga wata motan daban' driver ne ke tukin. Karfe 8 daidai kowa ya halacci gurin' ango da amarya na zaune cikin Mota kawaye' da abokan ango na jere Suna jiran fitowansu. Yasmeen ce ta Kalli mashkur daya kafeta da ido hannunsu hade Sai faman murzawa da shafasu yake tace' Dan Allah baby ka rufamun asiri agama komai lfy' murmushi mashkur yayi yace haba baby anfa Gama Amma Sai Jamin Rai ake anqi akaiki Nima Na huta' ka qara hakuri mana' ana gamawa za'a kaini gidan mummy daga can zaka daukeni' Kaji tsiyar ba mashkur ya fada '' wayace gidan mummy za'a kaiki? Ko haka musulumci yayi ayi?' dariya Yasmeen tayi tace' Nima haka naji yayar mama Na fada Wai sunyi waya da aunty lateefah take gayamata'' tsaki mashkur yayi yace naji, shiru tayi tana roqarin bude qofa ta fita yasa hannu ya qara janyota jikinsa Yana cewa ance ki tafi ne kona sallameki?' Bata qara motsi ba yasa hannu a cikin aljihun wandansa ya fiddo kudi bandir yan dubu ɗaya sabbi dal ya miqa mata' amsa wannan kisa a jakarki dasu kawayenki zasuyi mana liqi kema kiyi' lumshe ido Yasmeen tayi ta bude tace mufa muna da kudi a gurinmu' daddy ya bamu masu yawa' ido ya zuba Mata Yana cewa ki amsa Kawai banasan musu Ko angayamiki kudin liki Suna yawa'ah ah tace tasa hannu biyu ta amsa tana godiya. Bude motan yayi ya fita itama fita tayi' atare kawayen amarya Dana ango suka shigar dasu ciki' Suna Shiga aka fara kida nan aka Kira mama ta bude guri da addua kafin afara shagali' wakar amarya da ango Wanda gwanja ya rera' kawayen amaryane suka fara bude Fili da rawa' Sannan aka Kira ango da amaryarsa agaban fili' Suna fitowa mummy ta Shiga nan ta fara yimusu leqi tana juyawa su aunty lateefah da matar abbakar suka fiso Suna taka rawa sosai mashkur ya bude bakin aljihu Yana musu barin kudi' ba'abar mama ba itama ta fito ta ɓalle jaka tana zuba kudi.. Taro yayi taro kowa ya chi ya sha an girgije abokan ango dana amarya"Yan uwa da abokai ba Wanda be taka rawa yayi liqi ba.an kwashe awanni da yawa ana shagali kafin a tashi' motaci suka kwasa jama'a Sai gidan mummy sabida mummy ta rigime tace a gidanta za'a dauka amarya' haka kuwa akayi mama ta samu ta Zille da kyar ta tafi gida ita da sauran kawayen ta yayinda danginta Dana daddy zasu wuce kai amarya. Tinda aka fara tafiya Yasmeen take Neman mama sedai haryanzu Bata Ganta ba' Tashi takesanyi mashkur ya riqe hannunta' a hankali yace ina Kuma Zaki? Idon Yasmeen fal da hawaye tace' ni mamanah nake nema banganta a gurin nan ba tinda tayimana liqi ta fita' ya bude baki kenan zeyi Magana aunty lateefah ta zo ta riqe hannun Yasmeen tana cewa' Malam ka fita mana kai Ko kunya bakaji ka riqeta a gaban mutane ga abokanka can Na jira'murmushi mashkur yayi ya sake hannun Yasmeen Yana dage Mata gira. Kallan lateefah tayi tana hawaye tace' aunty ina mama nifa banganta ba? Kinganta can a Mota ke ake jira' da haka tayi Mata wayo ta Sata a mota' dama ita kadai ake jira tana Shiga aka tafi da ita gidan mummy. Tinda Yasmeen ta kyalla ido ta Ganta a gidan mummy ta fara kuka tana Kiran daddynta' dakyar 'aka rarrasheta kannin daddy suka kaita gurin mummy nan suka Bata amananta tare da yimata nasiha tabi mijinta. Karfe Goma motaci suka kwashe 'yan kai amarya suka maidasu gidan mama. Rungume Yasmeen mama tayi tana Bata hakuri' kiyi hakuri kinji kyata' Nima mahaifiyarki ce zakiji dadin Zama Dani kinji' Kuma Duk abinda mashkur yayi Miki ki gayamin zanyi masa hukunci idan kece baki kyautaba kema ba kyaleki Zan ba' da kyar Yasmeen tayi shiru a jikin mummy tana sauke ajiyar zuciya. Maryam' ke Maryam da sauri Maryam ta shigo' falon tace mummy gani' ina kika shiga Sai faman Kira nake baki zo ba' mummy ina qarasa kai kayan abinci dinning shiyasa' toki kawo Mata abinci nan ba'a dinning zata ciba' to Maryam tace tana turo baki ta fita. Haka Kawai Sai wahala nake Akan wannan banzar' Duk da nasan sabida ita ake wulaqanta nijlah gashi ta tafi Har yanzu bamu gantaba' tana Mita ta Gama kawo kayan abinci' Ko ruwa Bata kawo ba ta fita seda mummy ta qara kiranta kafin tazo ta ajiye. Tana fita mashkur ya shigo Dakin da sallama' mummy ce ta amsa ya nemi guri kusa da ita ya zauna' kallan kayan abinci yayi yace' mummy wannan fa? Abinci amarya ne Sai taci zaku tafi banaso ta kwana da yinwa. Marairai cewa mashkur yayi yace' eyyah mummy Nima bazan barmiki ita da yinwa ba' ga Kaji can a Mota da Madara ta Tashi muje su Nasir nacan suna jiranmu ya qare maganar Yana sosa kai. Daguwa mummy tayi masa kafin tace'dan gidanku Ni kake Gaya kaji zataji toba inda zakuje saitaci ta koshi anan Kuma ka fita ka Gaya abokan Naka nizan kaita dakinta da hannuna sabida haka kowa ya wuce nasu gidan dare yayi' Wanda sukayi mun gode. Zaro ido mashkur yayi yace mummy haba Dan Allah hakafa akewa kowa idan zeyi aure shikenan Kuma ni Sai ki hana' Sai yanzu Yasmeen ta dago kai tana satar kallansu tayi sa'a suka hada ido da mashkur tayi saurin yimasa gwalo' kwafa yayi kama qaramin yaro Yana dire diren qafa yace' mummy kinganta Ko? Kallan Yasmeen mummy tayi kafin tace ni banga tayi komai ba yarinya Ko kallanka batayi ba' to kaga Ni bara naje Da saina gayamusu' Dan ba Baku Yasmeen zanba' ah ah mummy zanje' harya fita ya juyo Yana cewa' ke Kuma kiyi sauri kici ni bacci nakeji. Dariya Kawai mummy tayi ta fara zuba Mata abinci' farfesun kifi ne da dankali Sai kunun madara' tana zubawa tace to Yasmeen zauna daidai ki cinyeshi duka ina kallanki! Cikin murya irin ta me Kuka tace mummy Allah naci abinci Kuma naqoshi' mummy Bata Kuma Magana ba ta Tashi ta koma kusa da ita' cokali ta dauka ta dibi abincin ta kai wa Yasmeen bakinta' sunke da kai Yasmeen tayi tanaji kunya' mummy tace dagowa Zaki kici tinda kinqi ci da hannunki' cike da shagwaba Yasmeen tace ah ah mummy zanci. Saikin amsa na hannuna mummy ta fada tana kai Mata Shi bakinta' ba yadda Yasmeen ta iya haka ta bude baki mummy ta zuba Mata abincin' Kamar magani haka takejinsa a cikin bakinta' Duk da irin dadin dayayi' Sai yanzu takeji zafin rabuwa da iyayenta Ashe haka rabuwa da iyaye yake ka tafi gidan aure' hawayene masu zafi suka fara zuba a fuskanta' hannu biyu tasa tana gogewa' da ido mummy ta Bita tana mamakin yadda take Kuka a daidai wannan lokacin Duk da ita shaidace Akan irin soyayyar da sukewa juna ita da mashkur' hannu mummy tasa ta cire nata hannun ta riqa goge Mata hawayen da nata' kafin a hankali ta Kira sunanta' cikin nutsuwa Yasmeen ta amsa Kanta a qasa' mummy tace' Yasmeen meyasaki Kuka Ko mune bakisan Zama damu Ko Kuma wani abu akamiki? Girgiza kai Yasmeen tayi bakinta Na rawa tace' mummy' daddy' daddy na nakesan gani. Dariya taba mummy ganin Ko kwana Yasmeen batayi ba tafara kira daddy Toma me akayi da maza' itako zata so taga irin Zaman da za'ayi tsakanin Yasmeen da mashkur sabida ta lura gaba dayansu Yan shagwaba aka hada' tsaki tayi data tuna da nijlah ya tinawa da irin Tata shagwabar' Sai Kuma ta kawar da tinanin tayi tafara rarrashin Yasmeen Har tayi shiru' Maryam mummy ta Kira ta kwashe kayan abincin' Maryam Na fita mummy ta Kira aunty lateefah' lateefah' zo mana? Ko Harkin fara bacci. Lateefah da bacci yafara dauka Taji Kiran mummy Kamar a mafarki' dakyar ta iya Tashi ta Shiga Dakin tana hamma' mummy kirana kike ta fada tana Zama kusa da Yasmeen' ah ah mana keda aka Kira ina kikaga ta zama' Tashi Zaki ki kai Yasmeen Dakin Baya ta kwanta' Naga bajin Dadi take ba idan Allah ya kaimu da safe Sai auta ya dauketa su tafi' zaro ido lateefah tayi tace haba mummy mashkur fa jira yake Ku Gama ya dauki matarsa' cikin fada mummy tace' Toni ga abinda nace Zaki kaita koni Na kaita da kaina' tashi lateefah tayi tana dariya ta kama hannun Yasmeen' Banda murna Babu abinda abinda Yasmeen take tabi Bayan lateefah' lafiyanyan gadone a dakin Sai yar qaraman wardrobe da mudubu' bude wardrobe lateefah tayi ta dauko rigan bacci ta aje Kan gadon tana cewa'gashinan kisa saiki kwanta'idan kina buqatar wanka ga toilet' cike da kunya Yasmeen tace to aunty nagode' lateefah Na fita Yasmeen ta fada toilet. Gajiya da jira mashkur yayi ya dawo cikin gidan Bayan ya sallami abokansa' Yana zuwa yaga mummy Na Shirin rufe kofa' tsayawa yayi Yana sosa kai' fuska a tsuke mummy tace'Yaya auta' lfy naganka cikin dare? Dama Baka tafi ka kwanta ba? Ta jera masa wannan tambayoyin. Kamar baze amsa taba yaga zata rufe qofan Sai yayi saurin cewa mummy Yasmeen fa? Tayi bacci kaima ka wuce dare yayi' Bata jira amsar Saba ta rufe qofanta tana mita Niko nace Ikon Allah da mummy ta damu auta beda lfy yanzu Kuma yayi aure an kwace matar lolxx.. Kama yayi Kuka haka yaji' ya Dade tsaye a kofan kafin ya dawo falo' Zama yayi Yana ta zabga uban tsaki ganin Hakan bame Yiwu bane ya Tashi Yana duba dukkan Dakin dake gidan Yana Allah Allah yaga Dakin da amaryarsa take Dan yau yaci alwashin seya kwana da matarsa. ________________ Gudu nijlah take tana haqi ahaka harta zo bakin get' mujaheed ne ya daka Musa Mai Gadi tsawa Yana gudu Yana cewa kada ka bude Mata kofa' wallahi idan ta Bata kaima saina batar dakai'musa najin haka ya Tashi da sauri ya koma bakin get tare da riqe get din gam da hannunsa' tsaye nijlah tayi tana kuka' ahaka mujaheed ya qaraso inda take' beyi mata Magana ba ya fara Janta yanasan maida ita ciki' cike da tsiwa nijlah take qoqarin fizgewa tane cewa ka sakeni Na tafi banaso Na haifar Ma masifa a cikin gida Domin Na tabbata daura wannan auren ba qaramin mafisa bane da tashin hankali. Zazzafar ajiyar zuciya mujaheed ya safke Yana bin nijlah da kallo' kallanta yake tindaga Sama Har qasa be iya Magana ba Har saida daddyn Ayman ya qaraso inda suke Shima ya tsaya Yana haqi Yana kallansu. Nijlah nawa kike? Ke bakisan aure rahama bane' meyasa kike kiransa da mafisa' haba nijlah tah wallahi idan kika barni mutuwa zanyi' Na tabbata bazan qara moruwa ba' ki tallafi rayuwa Dan Allah. Murmushi nijlah tayi tace' tabbas aure rahama ne Domin shiyasa Na Zama haka Har kaima kasanni dako a hanya ka ganni Na tabbata ba zaka taba sha'awar Aure na ba. Indai Har kin yadda aure rahama ne nijlah ki amince a daura aurenmu? nijlah ko bakya Sona yaudarata kikazo Yi? Ko kusa ya mujaheed bani da niyyan yaudaranka' sedai aurene tsakanina dakai a yanzu baze taba yiwuwa ba! Fizgo ta mujaheed yayi ya hadata da qirjinsa Yana cewa' taba ki taba nan nijlah' taba kiji yadda zuciya take halbawa Kamar zata bar gangar jiki nah nijlah ki temaka a daura aurenmu yanzu Dan Allah kiceto rayuwata' nijlah Ni maraya ne banida uwa bani da uba' bantaba San wani abu Bayan Dan uwana ba Sai ke nijlah karki Bari Na zauce Akan sanki' ke tawace Babu Wanda ya isa ya kwaceki koya rabani dake. Dakyar nijlah ta iya bude baki tana Magana sabida yadda ya shageta ya mannata da qirjinsa ga wani irin zafi dataji jikinsa ya dauka tafara magana. Kayi hakuri mujaheed Nima inasonka sedai' matse bakinta mujaheed yayi Yana cewa karkice ah ah kawai kice kin amince' yanzu ke bakiyi mamakin yadda Na zube a gabanki ina roqonki ki amince ba Duk da qarancin shekarunki'nijlah karki sani a Rana Dan Allah kice eh? Dasauri nijlah tace ah ah nace' nace ah ah kayi hakuri mujaheed akwai lokac' luuuuuuuuuuuuuuuu mujaheed yayi daddy Ayman daya daskare a tsaye yana sauraranau yayi saurin tare sa ya fada jikinsa' da gudu nijlah tayi kansu tana cewa' dan Allah ka tashi Kaji idan ka mutu Nima mutuwa zanyi nan tafara fulatanci ta Zama Kamar mahaukaciya' Musa Musa bani ruwa da sauri ka bani' da gudu Musa ya dauko kwanan ban ruwan fulawa cike da ruwa suka fara zuwa mujaheed Amma abanza Danko mutsawa beyi ba. Cikin gida ya koma da gudu ya dauka makullin Mota ya fito qoqarin daukar mujaheed yake' nijlah dake riqe da shi ta birkice taqi sakinsa' Tass tasss Tass daddy Ayman ya dauketa da mari Har guda 3 Yana cewa' ki sakeshi nace Dan uwarki' Kuma ki tabbata idan Dan uwana ya mutu kema saikin bishi daga haka yasa mujaheed a Mota Shima ya Shiga ya jata da mugun gudu ya tafi standard hospital dashi....... Wadan suka shirya siyan labarin zasu turo kudi su yanzu haka idan sungani' sabida Na Gama free page. Ina qara fada idan kinsan Zaki fitarmin da novel karki siya. Kuturo shaidar biyan ta wannan number 09038049272. Mon sultan💘💘 *'YAR SADAKA 2.*💘💘 *BOOK 2.* *Wannan labarin na kudine' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta karki karanta idan Baki siya ba' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.* 8 *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* *Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki* Guda daddyn Ayman yake sosai bana wasa ba'Amma duk da haka gani yake mota tsaye take' gabadaya hankalinsa ya gama tashi musamma idan yasa hannu a hancin mujaheed yaji babu numfashi' Allah ne kadai ya kaisu asibitin lafiya' suna zuwa likitoci suka shiga ciki da mujaheed' tsaye daddyn Ayman yayi ya rasa inda zesa rayuwarsa yaji dadi' addu'arshi daya mujaheed ya tashi domin ya daukarwa kansa alwashin daukar fansa Akan nijlah mundin Shima ya rasa gudan jininsa. Likitoci sunyi iya bakin qoqarinsu Amma haryanzu mujaheed be farka ba' daya daga cikin manyan likitocin ya matsa waje daya Yana goge gumi' seda ya Samu nutsuwa ya dauka wayansa' wata number da akayi saving da Dr yayi dealing' second daya zuwa biyu aka dauka' Dr na dauka Dr Ahmad yayi saurin cewa' likita Dan Allah kazo munada patient munyi iya kar qoqarinmu akansa sedai haryanzu be farfado ba' beyi magana. Ba ya kashe wayan tare da tattare takaddun dake kan table' cikin saurin yasa glass dinsa ya fita a office' minti biyu kachal ne ya Kai shi inda mujaheed ke kwance' Yana zuwa sauran likitoci suka bashi guri' be dauka lokaci me tsayi akansa ba numfashinsa mujaheed ya dawo daidai' mujaheed na farkawa yafara Kiran nijlah' nijlah karkimin haka wannan iya shegen naki yayi yawa zuciyana bazata iya dauka ba' ki tallafi rayuwa kar zuciyana ta buga' gajiya daddyn Ayman yayi da jira ya shiga cikin dakin sabida jin muryan mujaheed Yana Kiran wannan yarinyar da ayanzu yake ganin tafi hadarin jirgin sama a gurinsa' Yana shiga daya daga cikin likitocin suka ce ya Samu ya rarrashesa yayi shiru kuma dole sai an kawo yarinyar dayake Kira kafin asan abinyi' da to daddyn Ayman ya amsa ya Sami guri' gefen gadon ya zauna Yana qarewa Dan uwana nasa kallo. Jan jiki mujaheed yayi ya kwantar da kansa jikinsa Yana cewa' Yaya ka temaka kada na mutu wallahi bazan iya rayuwa ba nijlah ba' daddyn Ayman be iya magana ba saima hannu dayasa ya rufewa mujaheed Baki Yana girgiza masa kai' bude idanunsa mujaheed yayi Yana kallan Dan uwan nasa da haryanzu ya kasa magana sai girgiza masa kai yake' zuciyarsa na dokawa da matsanincin karfi' yace Yaya kayi magana Dan Allah Ina nijlah? Juya Masa baya daddyn Ayman yayi Dan a yanzu yafara gajiya da wannan iskancin da mujaheed ke Masa akan yarinyar daya tabbata ya haifeta yace' kaga mujaheed kadena yaudaran zuciyarka' ka aje maganar nijlah ka dauka wata abace data zo ada kuma ta tafi. Jikin mujaheed na wani kyarma ya qanqameshi' wasu sabbin hawaye na zuba daga cikin idonsa' bakinsa na rawa yafara magana har haqoransa na haduwa da juna yace' dangirma Allah Yaya kadena gayamin haka ka kiramin ita ko Zan sami sauqin abinda nakeji' Yaya nine fa Dan uwanka da kake nunawa soyayya da kauna kada ka bari ka rasani akan abinda kake da iko a kansa ya qare maganar zuciyarsa na bugawa da karfi' runtse Ido daddyn Ayman yayi Yana sauraran dan uwan nashi' lokaci guda ya tinana amanar da iyayensu suka Dora akanshi ta fado Masa cikin zuciya dasauri yasa hannu yasa y tallafi fuskan mujaheed cike da tausayawa ya Sanya kwayar idonsa cikin nashi ya zuba Masa Ido yana kallan zallar soyayyan da Dan uwan nasa kewa nijlah' narkewa mujaheed yay a jikinsa yana San yin magana likita ya shigo' a hankali daddyn Ayman ya janye jikinsa ana mujaheed ya fita' Yana fita mujaheed ya ruqe hannun Dr Yana cewa' Dr haryanzu basu kawomin nijlah ba' nasan Kai kasan abinda nakeji kasa Baki ko Zan Samu sauqi dajin dadin rayuwa' murmushi Dr Ahmad yayi yace ka kwantar da hankalinka kasha wannan maganin anjima kadan itama zasu kawo ta' banaso likita wanne irin maganine wannan' wallahi baku da maganin damuwa ta' nijlah ce kaidai samun sauqi na kudena wahalar da kanku' nan ya birkice Yana surutai to ganin yadda jikin nasa ya qara rikicewa ga zazzabi Mai zafi gaske daya qara rufeshi yasa Dr yimasa alluran bacci' minti biyu dayin alluran bacci me nauyi ya daukesa. Lullubesa yayi ya fito dasauri daga office' Yana fita ya kalli daddyn Ayman' shi dinma kallansa yake yace' abdallah inaso kaje gida kayi saurin dauko yarinyar nan kafin mujaheed ya farka ko kasa a kawo ta' idan ba hakaba to akwai matsala babba' cike da firgici da tsoro daddyn Ayman ya dafa kafadar Dr Ahmad Yace'aboki na Dan Allah kayi duk yadda zakai kada na rasa Dan uwana' Shima dafasa yayi yace abdallah? Rayuwar Dan uwanka ba'a hannuna take ba sedai tana barazanar barinsa muddin baa bashi abinda yake soba' to ai ni dasauri Dr ya katseshi ta hanyar tafiya yana cewa' abdallah inada aiki dayawa a gabana kaje kawai a kawota inyaso duk abinda zamuyi' ayi daga baya. Dafe Kai daddyn Ayman yayi tare da buga hannunsa jikin bango ya Dade a haka kafin ya dago kansa yasa hannu cikin aljihun rigarsa' qaramar waya ya dauka yayi darling number husna' husna dake zaune dantin bayan fitarsu Bata sauka qasa ba tayi saurin daukan wayan tana cewa' hubby nah Ina ka tafi tinda ka sauka baka dawo ba na aika Ayman Kiran ka ya dawo Yana magana wadda bangane abinda yake fada ba' katseta yayi ta hanyar cewa' kiyi saurin zuwa standard hospital yanzu keda nijlah' gaban husna na fadawa take tambayansa' lafiya hubby me kajeyi hospital a daidai wannan lokacin' husna ba lokaci kedai kawai kizo nida mujaheed muna can' jiki a sanyaye husna tace to ta fita a dakin da sauri tana Kiran nijlah. Nijlah kina Ina? Kukan nijlah dake tashi sama sama husna taji nan ta saki salati tare da Dora hannu akai tana cewa' wayyo Allah 'na shiga uku' meke faruwa a gidannan. Kwance nijlah take a qasa Banda birgima da kuka babu abinda take' tsaye Musa yayi akanta Yana kallan ikon Allah ahaka husna ta sauko ta samesu da sauri tayi kan nijlah tana cewa kanwata kiyi hakuri komai ya faru muqaddarine daga Allah 'dama neman me rarrashinta take'cikin sauri ta tashi tana goge hawayenta' da kyar take magana muryanta na fita tace'aunty mujaheed ne ze mutu' Dan Allah ki kaini gurinsa? Tsawa husna ta dakawa Musa Mai gani tace' ka budemin get shashasha ka tsaya kana kallanta. Dasauri ya bude get Yana hadiye tsinkakken yawun daya taru a bakinsa' husna ta rungume nijlah tana tafiya da ita' har jikin mota' dakanta tasa ta a ciki itama ta shiga nan ta tashi motan suka tafi hospital. Minti goma ya kaisu suna zuwa taga motan daddyn Ayman' kusa dashi tayi parking ta fito' tana neman inda zata ganshi ya rigata ganinta Dan haka ya taho inda take cikin sauri' Yana zuwa yace Ina nijlah take' badai ta tafi ba? Tana mota husna ta bashi amsa' nijlah najin muryan daddyn Ayman ta qara tsorata ta kuma qi fitowa a motan ta zauna tana raba ido' be kalli inda take ba yace' dear ku sameni acan dakin' room 11 Yana fada yabar gurin Dan bayasan ganin nijlah adaidai wannan lokacin. Dakyar husna ta Samu nijlah ta fito motan suka shiga dakin' kwance mujaheed yake Yana bacci sedai suna shiga yafara bude idonsa nijlah daya gani tsaye a nesa dashi ta rakube jikin bango sabida matanancin tsoran daddyn Ayman datakeji yasa hannu ya yafice ta alamun tazo gurinsa' maqale kafada tayi daddyn Ayman ya dalla Mata harara da gudu ta qarasa jikin gadon sedai tana zuwa ta tsaya idanunta akanshi' hannu yasa ya riqota Yana cewa'kingani ko nijlah' Kinga abinda kikajamin kwanciya a gadon asibiti. Dakyar ta bude Baki tace' ya mujaheed kayi hakuri Nima ba'a San raina nayi hakan ba sedai gujewa fishin ubangiji mu' nijlah aure fa zamuyi ko kin manta raya sunna ne ta ma'aiki (S.A.W)? Nasani Amma dai' Amma dai me nijlah ta' kin amince a daura ko? Hawaye masu zafi suka fara zubomata nan yasa hannu ya janyota jikinsa Yana shafa kanta' nijlah kidena kuka wallahi Zan tallafi rayuwarki Zan cika Miki burinki nayin karatu Zaki zama abinda kikeso da yardar Allah burina kawai ki amince Kinga dai halin Dana shiga yau daya' inaga kinbarni na har abada. Kallan daddyn Ayman da husna nijlah tayi taga Basu suke kallo ba saita kwantar da kanta cikin faffadan qirjinsa babu tinani ba komai tace' shikenan ya mujaheed na amince adaura. Wani irin wawan tsalle yayi ya rungumeta tsam a jikinshi ya rasa wanne irin murna zeyi'sai kuma ya dakata' ya Mike tsaye da wani irin sauri yana qoqarin sa takalminsa' Kai tsaye kusa da Dan uwansa ya dawo Yana cewa' shikenan Yaya mun daidaita kanmu nina Samu sauqi mu tafi gida' murmushi daddyn Ayman yayi yace to alhmdllh yanzu saika jira na amso sallama' dariya mujaheed yayi yace' lokacin daka amsa gadon bansani ba Dan haka yanzuma ku samemu a mota nida Madan Yana fada ya kama hannun nijlah suka fita a dakin' da Ido husna ke binsu har suka bacewa ganinta kafin ta sauke ajiyar zuciya ta maida kallanta ga daddyn Ayman' kashe Mata Ido daddyn Ayman yayi yace nifa na gano inda matsalar take' zo muyi sauri na amsa sallama muje gida nizan gayamiki yadda za'a. Binsa kawai nijlah take tana jin yadda zuciyarta ke quna' da ace mace na da ikon auren maza guda biyu yau da ita ta aura kuma ta zauna dasu gaba dayansu Dan ita batasan rayuwa ba tare da daya daga cikinsu ba' ta fiso ta zauna dasu su duka biyun sedai tasan hakan bame yiwuwa bane" hawaye takesan zubar wa ko zata daina jin radadi da qunan da zuciyarta keyi' ta rasa meyasa takasa gaya musu ita din mallakin wani ce sedai ta sani Koda ta furta Masa hakan baze taba hakura ba sedai ma ya qara dagula abun.har suka qaraso jikin mota nijlah na tinani sedai a wannan Karan Bata da damar Hana daura auren Dan Bata da inda zataje idan suka koreta' baby kingaji ko taji mujaheed ya jefa Mata wannan tambayan' ah ah tace tana murmushi to shikenan mudan jirasu kadan su qaraso saimu tafi gida ko' eh kawai tace ta rungume hannunta a qirji' mujaheed be Dade da rufe Baki ba su husna suka qaraso' ledar hannun daddyn Ayman mujaheed ya kalla yace Yaya wannan fa' naganka da leda' husna ce tayi dariya kafin tace' maganin kane baban soyayya' dariya mujaheed yayi yace' aini Kinga maganina Dan haka Nina warke ya fada Yana nuna nijlah' rufe fuska nijlah tayi tana mejin kunya' daddyn Ayman Yana murmushi ya bude motan mujaheed ne ya shiga tare da riqe hannun nijlah yace' zomu tafi gida. Kallansa daddyn Ayman yayi yace tare muka zo? Malam ka saketa" ita da husna zasu taho' turo Baki mujaheed yayi Yana cewa' ah ah wallahi ke Shiga muje ita aunty ta dawo ita daya' daddyn Ayman zeyi magana husna tace' bakomai hubby kuje kawai Nima yanzu Zan taho' tinda ya Samu lafiya mu ai alhmdllh. ______________________ Daki daki haka mashkur ya riqa bi Yana neman Yasmeen wani dakin ya Samu a bude wa a rufe' Wanda ya gani' a rufe sedai ya leqa ta window ' sosai ya gajiya Dan dakunan gidan ba qaramin yawa gare suba' gaba daya ya gama duba ko Ina be gantaba' nan ya Samu wani falo ya zauna yana tinani' Anya ba wani' gida mummy takaimin Mata ba' mashkur ya fada Yana kwanciya kan kujeran' wani zuciyan yace' ai baka duba dakunan baya ba' yakamata ka tashi ka duba' kasa tashi yayi"sai daga baya ya tashi a hankali sabida tsamin da jikinsa yayi' danya dauko gajiyan biki gata yawa zagaye gidan da yayi' Yana zuwa ya bude dakin farko be ga kowa ba' tsaki yayi ya fita' Yana cewa' wallahi indai naganki saina huce gajiyana haba an wahalar Dani kamar ba ango ba'gashi anyi sanadin tafiyar farin ciki na kema kin zo za'a hanani hutawa'tafiya yake Yana mita Yana cikin wannan mita ya qarasa daki na biyu' motsi yafaraji a cikin dakin Dan haka ya washe baki Yana murna tare da cewa' duk boyenki mummy seda naganta' da sanda ya shiga dakin nan ya iske Bata ciki sedai yaga kayanta zube akan gado ga motsin ruwa Yana ji a toilet' a hankali ya qarasa jikin kofan bayin ya leqa ta 'yar qaramar kofa' ganinta yayi kwance cikin baho Wanda ta cika da ruwa tana gasa jikinta' ta lumshe ido sabida dadin da ruwan yayi mata'ga famfo a kunne ruwa na zuba ta manta Bata kashe ba' dariya yayi ya dawo dakin ya rufe kofan da key ya saki labule' kayansa ya cire ya rage daga shi sai gajeran Wanda ya dawo kofan toilet din' Yana Mai jin dadi ya bude ya shiga seda ya rufe qofan kafin ya qarasa kusa da ita' seda ya dafa bango Dan qirin ya rage be fadi ba sabida ganin halittar jikinta Wanda ta rikitashi' komai nata yayi Masa ga manya manyan boobs dinta dasuke tsaye a cikin ruwa Dan qaramin bakinta ta turo gaba idonta a lumshe harta fara bacci cikin ruwan yasa hannu Yana shafa fuskanta' a firgice ta farka tana salati yayi saurin hade bakinsu guri guda Yana shafa bayanta. Mai so ta tintibeni a wannan number 09038049272,,200 naira ne kachal,karki karanta idan Baki siyaba idan kika karanta kinsan abinda kikayi Dan haqqin wani ne. Momn sultan ce*Wannan labarin na kudine karki karanta idan Baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.* 9 *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* *Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki* A tsorace Yasmeen ta bude Ido tana karkarwa'ganinsa tsaye akanta ya kafeta da jajayen idanunsa yasa jikin ta daukan rawa tana qoqarin qare boobs dinta' yayi saurin fadawa cikin ruwan' ya fizgota ta fada jikinshi' bugawa zuciyanta keyi da sauri' ganin yadda ya hadata da jikinshi gashi babu komai a jikinta' murmushi mashkur yayi ganin yadda ta rikice ta nuna kama Bata sanshi ba' a hankali ya janye bakinshi a nata Yace'ke ki nutsu nine fa' babyn kine! Kuka Yasmeen ta sakar Masa tana cewa'Nika sakeni nasa kayana bacci nakeji' maimakon ya saketa saima qara mannata yayi a qirjinsa'daidai saitin zuciyarsa ya qara daidaita Mata zama Yana sauke ajiyar zuciya' yace'mene abin kuka' ko wani Abu nayimiki' cike da shagwaba Yasmeen ta girgiza masa yasa hannu ya dungureta Yana cewa' Ashe iskancin banza kike da' ko kinmanta lokacin da kike kwanciya a jikina Ina koranki' hannu Yasmeen tasa ta rufe fuska ganin dariya nasan kwace Mata tace' ai lokacin acikin soyayya ne' oh to ai yanzu za'ayi soyayya Mai suna soyayya Amma kina gocewa' Allah dai yasa ba raguwa na aura ba' turo masa Baki tayi idonta a rufe yayinda tasa hannu ta rufe fuskanta. Dariya mashkur yayi yace'Kinga temakamin Zaki Nima nayi wanka" wallahi duk gabobin jikina ciwo suke'to yasmeen tace tanasan tashi tsaye ya riqeta' Ina zakije ko wankan ne baza'a tayani ba? A kunyace tace Zan tayaka Amma kabari na daura towel a jikina' beyi magana ba ya sake Mata hannu ta tashi tsaye' hannu tasa ta dauko towel ta daura a qirjinta' zaune yayi a cikin ruwan ya zuba Mata Ido' take qirjinta ya fara bugawa da qarfi ganin irin kallan dayake binta dashi Kai kace tsohon Maye ne' a hankali tajanye kafar a cikin ruwan ta fito' tana fitowa ta kwasa a guje ta fita a toilet din. Dariya mashkur yayi sanin ba inda ta Isa ta dara ya Riga yasa kulle ko Ina dole sedai ta zauna a dakin' nan yacigaba da wankanshi Yana murmushi tare dajin wani saban farin ciki na ratsa zuciyarsa. Tana fitowa tayi saurin daukan rigan bacci tasa' cikin wardrobe ta bude nan taga hijabin sallah a ciki' dasauri ta dauka ta riqeshi a hannunta' seda ta shafe jikinta da turaruka masu kamshi kafin tabi ko wacce gaba na jikinta ta shafe' power tasa Dan ita ba ma'abociyar shafa Mai bace ta zura hijabin tayi hanyar kofa' murdawa daya tayi ta tabbatar da kofan a rufe yake' hannu ta Dora akai tana Tina abubuwan dayake gayamata a duk lokacin datayi yinquri zama daf dashi ko yimasa kwarkwasa yakan ce da ita! Yasmeen kibini a hankali' niba raqon namiji bane' idan jarabata ta tashi saina Kai inda nakesan Kaiwa gwara kidena dagamin hankali da wannan San jikin naki Wanda yawancinsa shagwabane' kin kuma San shagwaba na tada sha'awa a duk lokacin da masoya suka kebe' wani lokacin yakan cemata' karki bari nakama ki Allah Yasmeen Ina tausaya miki. Fitowansa taji a toilet tayi saurin Dora hannunta akai tana cewa' Dan Allah ya mashkur kayi hakuri. Dariya mashkur yayi dake fitowa a toilet yayi banza da ita ya cigaba da tafiya cikin takunsa na qasaita ya qarasa jikin mirror' Dan qaramin towel ya dauka ya fara goge jikinshi Yana satar kallanta. Seda yagama tsane jikinsa tas ya dauko wata jallabiya yasa a jikinsa' a hankali yaja qafarsa da kyar ya matsa kusa da ita' saurin ware hijabin hannunta tayi da niyyar sakawa yayi saurin janyota jikinshi ya fizge hijabin yayi cilli dashi gefe' baya taja tana karkarwa ya qara binta ahaka har saida suka Kai qarshen bangon'hadeta yayi da qirjinsa ya Dora kansa a bayanta tare da zagayeta da duka hannunsa' a tare suka ja numfashi Mai sauti tafiya ya riqayi da ita a haka har suka Kai bakin gadon' zama yayi ya Dora ta akan cinyarsa daidai lokacin da joystick dinsa ta miqe' zabura tayi da niyyar tashi yayi saurin maida ita Yana shafa boobs dinta' da kyar ta iya cewa' baby kwanciya zanyi' mirginata yayi suka kwanta Yana rada Mata magana' a cikin kunnanta' yace' yanzu ba lokacin bacci bane' tashi zakiyi muyi sallah raka'a biyu mu godewa Allah daya nuna Mana wannan rana' jin ya Kira sallah yasa jikinta ya saki taji dadi tasan babu abinda ze Mata tinda gashi yace zasuyi sallah' cikin in Ina tace toka sakeni nayi alwala' badan yaso ba ya saketa Yana cewa' bake tsoro ba shine kika gudu ko alwala Baki ba' a hankali Yasmeen tace Kai kayi ne? Dariya mashkur yayi yace da nayi ma ba gashi kin karyamin itaba'turo Baki tayi ta shiga toilet tana cewa niba ruwana kai ne ka karya albarka' tashi yayi ya bita suka dauro alwalan a tare' suna fitowa ya duba ba sallaya a dakin' nan ya dauko saban shaddarsa Wanda ba'a dinkaba ya shifida musu' sallah suka gabatar rakaa biyu' bayan kowa yay addu'oinsa ya matso kusa da ita' hannu yasa ya dafa kanta ya riqa kwararo adduoi masu yawa cikin hadda adduar dawowar nijlah tare da fatan samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a tsakanninsu' ya dauki lokaci me tsayi kafin ya idar suka shafa. Dasauri ta tashi ta kwanta kan gadon ta nannade jikinta da hijabin dayake qatone saiya rufeta gaba daya' mashkur be kwantaba seda ya ninke shadda ya tashi tsaye Yana qare Mata kallo' kallan irin kwanciyar da tayi yake Yana qara sakin murmushi' shi kadai yasan irin nishadin dayake ji' a hankali ya kwanta kan gadon yasa hannu ya janyota a jikinsa 'uhmn uhmn Nika bari' Yasmeen ta fada tanasan fara kuka'qin saketa yayi ya qara Dora hannunsa akan manya manyan nononuwanta' hannu tasa jin yadda yake matsasu tafara janyewa jikinta na rawa tace' Dan Allah ka sauka qasa ka kwanta kaga banso mummy ta shigo ta gammu a wannan yanayin ' idan taganmu a haka fa? Qara riqeta yayi Yana matsawa jikinta'hannu yasa ya dago fuskanta' ya hade bakinsu Yana Bata hot kiss' hannunsa na kan boob's dinta Yana shafasu ' take Yasmeen yafara karkarwa tana jin yadda ruwa ke fita a gabanta matse qafa ta riqayi tanasan kwace harshenta a bakinshi' be Bata damar hakan ba saima qoqarin cire Mata Kaya yake Yana dada birkice mata'ganin yakusa cire Mata Riga yasata sakin kuka tana ture Masa kai' sakin Mata Baki yayi ya dago ya zuba Mata manyan idanunsa wadanda zuwa yanzu sun rine sun zama ja sabida tsabar jarabar dake cinsa ya zuba Mata su sai kuma yace' Yasmeen kece fa kullum kike matsowa jikina Ina qocewa yau kuma nine nake matsarki kina qi? Da kyar ta iya magana'maganar tana maqalewa tace' niba wannan abun nakeso ba kuma indai hawajiki ne ai har jikin daddy da mama Ina hawa kuma nibance kayimin wannan abun b' cike da qosawa yace' toko bakice ba addini yabani damar yin hakan inzaki tsaya ki tsaya na lallabaki a wuce gurin' uhmn uhmn tace' ya Kai hannunsa da nufin kamota ta fizge tana cewa' uhmn uhmn ni tsoro nakeji' marairacewa yayi Yace haba Yasmeen meyasa zakimin haka bayan kinsan idan kika barni a irin wannan lokacin' cutuwa zanyi? Cike da tausayinsa da kuma tinanin halin daya boyemata Yana dashi take kallansa' a hankali tace' baby Dama haka da jaraba? Dage Mata gira mashkur yayi a hankali kuma yace' tome kika gani'bafa ayi komai ba hajiya' Yana fada Yana qoqarin janta ta saki 'yar qaramar qara' aunty lateefah dake qoqarin Shiga daki tayi saurin joyawa ta nufi dakin da Yasmeen take tana cewa' mun Shiga uku Yar mutane ita daya a daki. ____________________ Tafe suke a cikin motan babu Wanda yayi magana' har saida suka kusan zuwa gida mujaheed ya kwantar da kansa jikin nijlah Yana lumshe ido' saurin turesa tayi tana cuno Masa Dan qaramin bakinta wanda zuwa yanzu ya zama Pink colour sabida tsabar kukan data sha' kallanta yayi sai kuma ya sauke ajiyar zuciya'daddyn aymna be kula dasu ba Yana kallan husna dake biye dasu cikin nata motan' lokaci guda suka Shiga cikin gidan tare kowa ya fita' suna fita mujaheed ya riqe hannunta' fizgewa tayi ta shiga cikin gidan a guje tana ihu' Mara Mata baya mujaheed yayi zuciyarsa na quna da tafarfasa' tana Shiga dakin ta danno qofan zata kulle yayi saurin buga kofan na take ta bude ya bita ciki Yana rarrashinta Bata kula Shiba ta haye kan gadon tana rera kuka Mai tsuma zuciyar Mai sauraro' idanu ya zuba Mata kafin ya bude bakinsa a hankali yace' nijlah kuka kike' wayyo Allah ni mujaheed inama nine na Samu wannan damar nake zubda hawaye inama hawaye zasu fito a ido danaji dadi akan su wannan bushewar da suka suna tafarafasa a cikin cikina' dasauri nijlah ta dago Kai tana kallansa da alaman mamaki a idonta' eh haka nace nijlah ke 'yar gatace da har kika Samu damar yin kuka' ko bakiga Nina kasa kukan ba' wallahi kukan dadi' da kinsan yadda nakeji wallahi bazaki wannan kukan ba. Karki karanta sai kin biya' a kiyaye haqqin wasu. Idan kina buqata ki tuntubi wannan number 09038049272 Momn sultan ce*Wannan shafin na kudine' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* *Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabankiA* Aunty lateefah na zuwa kofan dakin ta tsaya tana bugawa a hankali' dasauri mashkur ya janyo yasmeen jikinsa yasa hannu ya rufe Mata baki Lafewa tayi a jikinsa gabanta na faduwa saboda jin yadda ake buga kofan a hankali gashi harzuwa yanzu ba'a qara bugawa ba' shirun da lateefah taji yasa ta komawa baya tana cewa' to kodai badaga nan naji ihun ba' zuciyanta ne yaqara tabbatar Mata da hakan ta koma daki. Mashkur najin tafiyanta ya sakewa Yasmeen Baki Yana aika Mata da hararan wasa' Bata kulasa ba saima jikinta daya kama rawa tana qara shigewa jikinsa' Kinga baby ki nutsu ba abin tsoro bane inaga mummy taji qaranki shiyasa ta leqo yanzu kuma ta Koma saiki saki ranki! To tace tare da zamewa a jikinshi ta kwanta' binta yayi Shima ya kwanta Yana jin yadda jikinshi ke qara saki' hannu yasa da niyyan tabata tayi saurin riqewa zatayi magana' ya katseta ta hanyar zare Mata Ido yace' ya Isa haka ki rufemin Baki da wannan roqon naki danba hakura Zan ba' a tsorace yasmeen tace to tana runtse idonta' hannu mashkur yasa yafara rabata da kayan jikinta'shima miqewa yayi ya cire kayan jikinsa ya rage daga shi sai gajeran wando' tinda ya tashi Yasmeen ta qara rufe Ido tana Kiran sunan daddy a hankali' kwanciya mashkur yayi yaja musu bargo' gabanta na faduwa taji yasa hannu ya jawota jikinsa ya mannata a faffadan qirjinsa Yana shafa bayanta' takaicine ya Hana Yasmeen magana Dan ita gani take be kamata ya nemi wani Abu a daidai Wannan lokacin ba sabida ganin ba gidansu bane.. Gashi mummy da sauran jama'a duk suna gidan' a hankali ya Kai hannunsa kan boobs yana sauke ajiyara zuciya' numfashi ya sauke Yana sauraron yadda zuciyarta ke bugawa' A hankali yace' kidena wannan tsoro kokin manta keba matsoraciya bace?'turomasa Baki tayi tana qara kare jikinta da bargo'tace'ni dan Allah kayi hakuri wallahi bazan iyaba kamar be jitaba yasa hannu akan qirjinta Yana matsawa' numfashi taja jin wani irin dadi na ratsata' qara latsawa yayi Yana lumshe Ido tayi saurin riqe hannunsa tanajin kasala na qara saukar mata' Bata iya kwacewa Dan haka ta bashi Dama ya cigaba da bidirinsa' sosai mashkur ke matsa kowanne gaba ta jikinta seda yaga tayi laushi yayi saurin kama boobs dinta Yana Sha tare da matsa dayan' riqe hannunsa tayi tana cije lebe hawaye sharshar nabin fuskanta' a hankali yakai hannu qasanta yana shafawa' ruwa Mai dumi yaji ya cika Masa hannu ga wani shegen dadi na ratsashi' dasauri Yasmeen ta matse cinya tana girgiza masa kai' bude Mana haba Yasmeen Dina kiyi hakuri nace a hankali zanbiki. Cikin kuka Yasmeen tace' ni ah ah ka sakeni banaso'kaga mummy zata gane Dan Allah ka Bari" Bazata gane ba ki tsaya kawai ninasan yadda Zan miki' turesa tayi ta dauka riganta ta sa ta Koma qasa tana sauke numfashi a hankali. Haushine da takaicine suka kamashi ya dafe joystick dinsa Yana girgiza kai' lokaci guda nijlah ta fado Masa da yadda yake sarrafata San ranshi' Bata taba guduwa koyace ta tsaya taqi tsayawa ba'duk irin abinda zeyi sai ya gama tana kuka' ya tabbata daya bi ta zuciyansa tsab ze Shiga jikinta ya tausaya Mata ne sabida ganin kankantar ta' sai gashi yanzu Yasmeen dayake ganinta babba kuma me hankali Yana magana taqi ji a qarshema ta gudu ta barshi da ciwan Mara. Tsaki yaja Yana tinanin nijlah' tare da jin dadin tsoransa da take' yanzu itama da tana tsoransa da Bata Isa ta barshi cikin wannan halin ba' murmushi yayi lokacin daya Tina be bare nijlah ba' a fili yace' Dama be kamata na fara kusantarki ba yasmeen ' nijlah ta ya dace nafarasa sani duk da Riga liman zuwa masallaci bashi sallah ba. Be bi takan Yasmeen ba ya juya' Yana lumshe Ido' itama Bata qara kallan inda yake ba ta kwanta' a qasa tana mejin tsami a jikinta ga wani zafi da boobs dinta keyi' tana kwance bacci barawo ya dauke ta' a hankali mashkur ya leqa yaga yanda jikinta ya sake alaman bacci take' murmushi yayi Yana cewa'Yasmeen gidan tsiwa Ashe haka kike da tsoro' saukowa yayi ya dauketa dakyar ya kwantar a kan gadon Yana haki'sake kwanciya yayi a jikinta ya saqala hannunsa a qirjinta yana sauke numfashi' bacci yake sanyi ya kasa daya rufe Ido nijlah yake gani' ganin bacci yaqi zuwa ya tashi ya fada toilet' ruwa Mai sanyi ya kasarwa kansa Yana tinanin ta inda ze qara bullowa lamarin neman yarinyar mutane' qirjinsa ya dafe lokacin daya Tina da kaka' nan ya riqa girgiza Kai Yana tinanin halinda suke ciki a halin yanzu' da kyar ya gama wanka ya fito Yana Jan qafarsa da zuwa yanzu tayi Masa nauyi' Allah Allah yake gari ya waye ya Sami Abba da maganar tinda dai yanzu an daura auren hankalin mummy ya kwanta sai ta barshi Shima ya Samu cikon farin cikinsa. Bacci ko barawo be iya daukan mashkur ba' yadda yaga dare haka yaga Dara lokaci lokaci Yana juyawa ya kalli Yasmeen dake bacci cikin kwanciyar hankali' wani lokaci yakance inama nine na Samu wannan kwanciyar hankalin naki baby' asuba nayi ya Shiga toilet ya dauro alwala' Yana fitowa ya zauna gefen gadon yasa hannu Yana shafa fuskanta' da kyar Yasmeen ta bude Ido tana miqa' murmushi ya sakar Mata yace'to matsoraciya asuba tayi' chuno Masa Baki tayi tace' to. Be qara magana ba ya saka jallabiya ya fita Yana cewa' Nina tafi masallaci. Yana fita ta Koma ta kwanta' tana cewa'Kai Amma wallahi mashkur anyi jarababbe nida kome gaba daya beba jikina yayi wannan tsamin toya ga anyi abinda yakeso' tsaki tayi ta tashi da kyar tana tafiya' toilet ta Shiga ta Tara ruwa Mai zafi ta gasa jikinta' ta jima a ciki kafin ta fito' tana fitowa tasa hijabi ta tayi sallah' bayan ta idar ta shafe jikinta da turare masu kamshi. Wardrobe ta bude ta dauki doguwan riga na shadda brown colour tasa' batayi wani shafe shafe me yawa ba ta tashi a gaban mirror ta dawo kan gadon' harta zauna sai kuma ta tashi tana gyara gadon tare da shinfida bedsheet' tana gamawa ta kwanta tana tinanin dawowar mashkur' gajiya tayi da zana ta kishinqida tana gengedi nan da nan bacci ya dauketa.. Tinda mashkur ya dawo daga masallaci ya zauna a falo' kallo daya zakayi Masa kagane Yana cikin matsananciyar damuwa' abbane ya dawo daga masallaci yaci Karo dashi zaune a falon' ya buga tagumi Yana tinani' sunan shi Abba ya Kira mashkur ya dago a hankali Yana kallan mahaifin nasa' zama Abba yayi Yana nazarinsa kafin a hankali ya bude Baki yace' auta lfy naganka da sassafe? Sosa Kai mashkur yayi yace Abba Ina kwana? Lfy Abba ya amsa da mamaki yace' Ina tambayanka baka bani amsa ba! Mashkur na sosa Kai yace' Abba Dama anan muka kwana sabida dare yayi Mana sai mummy tace mu kwana anan' toh to Abba yace' ya qara da cewa' to lafiya naganka anan Ina ita Yasmeen? Abba tana daki Dama Kai nake jira anan kuma" kuma me auta ka tashi ka koma dakin ka. Ahankali mashkur yace' abba banajin bacci Dama batin nijlah nakesan yima' murmushi Abba yayi irin nasu na manya ya nemi guri' kusa dashi ya zauna Yana cewa' mashkur ka kwantar da hankalinka'na Dan lokaci kadan' wallahi ba haka na zauna ba inata qoqarin ganin anga yarinyar nan' ba Kai kadai batanta ya tsayawa a raiba Ina ganin kamar Nina fika damuwa. Aidama dole ka fishi damuwa tinda Kai kake daure Masa gindi ya zauna da yarinyar danafi komai tsana a rayuwata' gaba dayansu suka dago suna kallanta' mummy ce tsaye ta hade giran sama data qasa tana masifa' Abba ne ya fara magana cikin fada' Yana cewa' waike Abu baya wuce wa gurinki ko yarinyar nan ita tayi Miki abinda kike tsangwamar dashi? Itama cikin fada' tace koba itace tayimin ba ai daga irin tsatsansu ta fito' na fulani Dan haka babu mashkur ba zaman aure da ita gwara ka gaya danka tin wuri ya cireta a ransa. Tsawa Abba ya daka mummy Yana nunata da yatsa' ke yanzu har kinada bakin zagin fulani keda kike zaune dani' arziqin fulani kike chi kike Sha Amma sabida rashin godiyar Allah Zaki butulce' hewa mummy tayi tafara magana da kakkausar murya' tace' abinda ka fada hakane Amma ka sani ni fulani sune sanadin Hana wani yaci arziqina sun tarwatsamana dangin sun hanamu zaman lafiya'a qarshe mun wahala na kuma rasa iyayena da dangi sabida su' kaga ko har abada bazan taba sansu ba' shiru mashkur yayi Yana sauraransu Abba ya juya yace' dashi Kai tashi ka bamu guri' ba musu mashkur ya fita a falon da mamaki a cikin zuciyarsa' be koma dakin da Yasmeen take ba ya wuce dakinsa' kan gado ya fada Yana maimaita kalaman mummy' kwanciya yayi Yana cewa'tofa ana dara ga dare yayi' shin me mummy take nufi wanne irin magana ta dauko' naji tana cewa' iyayenta tome ya hada iyayenta da fulani. Dafa kansa yayi Dan bashida Mai bashi wannan amsar. Mashkur na fita Abba ya kalli mummy yace' idan kika qara wannan maganar a gaban yaran nan sai ranki ya baci. Bazan Dena ba har sai ranar daya sallama nijlah take kowa a ya kuma cireta a cikin zuciyarsa. shikenan idan kika qara Zan nuna Miki waye abubakar Abba ya fada Yana tafiya cikin dakinsa. Da gudu itama mummy ta Shiga nata dakin tana kuka... Idan kina buqata Zaki iya siya yafi ki karantan haqqin daba naki ba.*Wannan shafin na kudine' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* b *Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki* Da gudu mummy ta Shiga Daki' Kan bed ta fada ta saki Kuka a hankali' yayin da Duk wani abu daya faru shekarun Baya suka riqa dawomata daya Bayan daya' zaune ta Tashi tana Magana da qarfin gaske'baze yuwu ba wallahi' jinin iyayena dana dangina baze taba zuba a banza ba' bazan yadda ka zauna da wannan annobar a gidankaba' ina mashkur jinina ne nijlah sedai sekiyi hakuri.. mashkur dake kwance a daki ya rasa abinda ke masa Dadi ya Tashi jikinsa a sanyaye ya fito dasauri Jin yadda mummy ke magana Yana daga cikin dakinsa Amma Kamar a kansa take tsaye . Ya shigo Dakinta dasauri daidai lokacin data sauko daga Kan gadon' kallo daya yayimata yaga alamun tayi Kuka harta gaji'binta da kallo yayi idonsa ya cicciko da ruwan hawaye' sabida tsabar tausayin mahaifiyar tasa' dayana da Ikon cire nijlah a zuciyarsa da yau ya farantawa mummy ya cireta' cirewa ta Har abada' sedai Kash bashi ya dorawa kansa ba' Dan haka ya qarasa jikinta bakinsa Na rawa 'ya kama hannunta Yana qoqarin zubewa a qasa mummy ta fizge hannunta tana hawaye. Binta yayi da kallo' yanajin wani abu Mai daci ya tsaye masa a qirji' Shima Yana hawaye yace' Dan Allah mummy karki min haka' hawaye Naga kina zubdawa akaina'mummy hawayenki masifa ne akaina nasan banbi umarninki ba Akan nijlah' mummy wallahi banyi haka da wata niyya ba nayine sabida bani da yadda zanyi' idan Na saki nijlah walaha zata sha' Bata da kowa Sai Allah Sai Kuma ni danake mijinta' Dan Allah ki fahimceni. Matsawa tayi a gabansa ta juya masa Baya tana cewa' Tashi ka tafi can gurin wadda bakaso ta wahala' ni Dama a wahale Na taso' wahala ta rashin iyaye Sai gashi kai ka rayu Dani' Na baka Gata irin Wanda ban ba kowa daga cikin 'ya'yan Dana Haifa ba Sai kai daya Amma kai ke sani hawaye mashkur nagode ka Tashi kaje nace' ka tafi gurin nijlah ka Sami farin cikin da kake tinani Nida Yasmeen bazamu iya Baka ba. Runtse ido mashkur yayi Yana Jin wani irin Abu Wanda baze iya fassarashi ba'da rarrafe yaqara matsowa jikinta' jikinshi Na rawa yace' mummy Dan Allah kiyi hak' Ka matsa ka bani guri nace' Ko bakajin abinda bake fada' me Kuma zaka gayamin Bayan Wanda naji yanzu' kace kada ta wahala' to kaje ka jiyar da ita dadin Duniya Ni dama rayuwata ba'a hannunku take ba kaida ubanka ta qare maganar cikin fishi da ihu. Kasa fita yayi Saima komawa yayi ya zauna' Yana fidda numfashi Mai zafin gaske' tsawa mummy ta daka masa a Karo Na biyu tana nuna masa hanya' ya Shiga girgiza Mata kai Yana kallanta' a zafafe mummy tace ka Tashi nace Ko mashkur? Tashi tsaye yayi jikinsa na rawa yayinda hawaye ke rige rigen sauka a Kan kyankyawar fuskanshi yace' mummy ke uwace bazan gaji wajen baki hakuri ba' sedai inaso ki tina girman Amana da daraja irin ta aurena dake Kan nijlah. Ka fita nace Dan uwarka' banace karka qara kiramin sunan yarinyar nan ba' Naga alama so kake nayima Dukan daban tabamaka Shiba? Fita yayi jikinsa a sanyaye Yana waiwayenta' daidai lokacin da lateefah ke qoqarin shigowa' hanya ya Bata ta Shiga Shi Kuma ya fito Yana zagaye gidan batare dayasan abinda yake ba. Lateefah Na Shiga ta qarasa jikin mummy da gudu tana tambayan ta' mummy lafiya? Meke faruwa? Mummy Bata Bata amsa ba ta zube a qasa tana kuka. Kuka lateefah tasa tana cewa' ni dama tinda Naga mashkur ya fito a hargitse nasan ba abin arziqi ya shukaba' meyasa mummy' meyasa baki kiramu munyi masa shegen duka ba? Mummy Na Kuka tace' uhmn uhmn lateefah duka baze shirya auta ba. To Wai mummy meya miki' Naga lafiya muka rabu dake dazu? Zazzafar ajiyar zuciya mummy ta sauke tana goge hawayen fuskanta'tace' lateefah mashkur baze chanza ba' maganar nijlah yakemin shida aka daura aurensa jiya da wacce yafi so Amma kinga Hali irin Na Fulani sun hargitsa masa kwakwalwa 'yarsu kadai yake gani. Shiru lateefah tayi can kuma tace' mummy kodai hanashi Yasmeen da kikayi jiya yasa Shi tinawa da nijlah? Ko kusa Ko alama lateefah dama tana cikin ransa be manta da ita ba' Kuma shida ganinta sedai a lahira idan anayi. Dariya lateefah tayi tace'mummy kinsan da haka Amma kike kuka' Ni wallahi banasan kukanki ki barshi Kawai idan ya gama haukansa be gantaba ze hakura. Hmmm lateefah Kenan bazaki gane ba' kallan mummy lateefah tayi tace' mummy kullun haka kike gayamana Amma Haryanzu mu bamusan abinda ya hadaki da Fulani ba? Bazaku taba sani ba' sedai kujira ranar mutuwata wannan ne take da damar gayamuku' Dan haka ki Tashi ki fita Abba ya shigo Yana fada tare da nuna mata hanyan fita. Da harara mummy ta bishi lateefah ta fita tana satar kallan mahaifin nasu' ita ta Rasa dalilin wannan abu' sedai bazasu fasa Taya mahaifiyarsu tsanar Duk wani abu data tsana ba. Lateefah Na fita mummy ta tashi da sauri zata bar masa Dakin Abba yayi saurin Shan gabanta Yana murmushi. Kauda fuska mummy tayi tace' nifa banasan wannan yaudaran Naka Alhaji saika Gama batamin Rai kazo ka sani a gaba. Haba ginbiyar Mata Ni kuma da yaushe Na Bata Miki rai' kece Dai kikesan Bata mana Rai Amma tinda kin hakura ba shikenan ba ' turo masa baki tayi kama qaramar yarinya yayi dariya me Sauti Yana rarrashinta' dakyar yasamu mummy ta saki Ranta Har tayi murmushi' seda yaga ta dawo daidai kafin yace' saiki tashi kisa akaiwa yarinya abinci' kina da bakuwa kina rigima' Ni bansan lokacin da wannan babyn nawa zata Dena shagwaba ba? Zaro ido mummy tayi tana tambaya' waye Kuma babyn Naka? Gani nan Abba ya fada Yana nunata da yatsa' Ko kinmanta nagayamiki soyayya Bata tsufa. ? Dariya Jin dadi tayi ganin yadda kullum me gidan nata yake maidata yarinya Kuma a Koda yaushe yaganta cikin bacin rai' saiya San yadda yayi ya rarrasheta Koda bashi ya Bata Mata rai ba. To Ko kefa Abba ya fada Yana riqe Mata hannu' kafin a hankali yace' Tashi muje kisa a Hada amarya breakfast tinda kin Hana mijinta. Niban hanashiba Naganta a gajiye shiyasa nace ta huta kaga yau Sai ya dauketa su tafi' to shikenan Rana Bata Karya yanzu gashi gari ya wayen. Daga Kanta mummy tayi tana kallan agogon dakin' zaro ido tayi tace' kai Alhaji 7 yayi muna Daki' kashe Mata ido Abba yayi Yana cewa Nima haka nagani shiyasa nazo ban hakuri kada laifin wani ya Shafi wani. Mummy bata tankasaba ta Tashi tana cewa' tin jiya da dare nagaya maryam abinda zata dafa nasan zuwa yanzu takusa gamawa Amma Bari nashiga kitchen nagani tana Magana tana tafiya a haka harta fita a dakin tana Kiran Maryam. Amsawa Maryam tayi tana jera kayan abinci a dinning' mummy tace kingama hadawa? Nagama tin dazun' sannu da aiki mummy tayi Mata tana dubawa flasks din abincin komai yayi daidai yadda takeso' nan ta Kira aunty lateefah' lateefah na zuwa mummy tace a Hada kayan abincin amarya Akai Mata' komai a hade yake Dan haka Bata sha wahala ba ta dauka ta Shiga Dakin. Tinda Yasmeen ta kwanta Bata Tashi ba Har saida Taji sallaman Aunty lateefah' dasauri ta Tashi tana cewa' sannu da zuwa' sannu amarya Har yanzu baki Tashi ba? A kunyace Yasmeen ta amsa da in ina Dan itama taso fita su gaisa sai kunya ta hanata' Tashi ki Karya ga kayan karinki nan mummy tace ki cinye inba haka ba ita zata zo da Kanta' murmushi Yasmeen tayi ta amsa da to' fita lateefah tayi Yasmeen ta Shiga toilet' brush Kawai tayi ta fito' nan tasa abinci agaba tana kallo tana tinawa da daddynta' murmushi tayi tana cewa' aure yaqin Mata Da tini Nida daddy zamuci abinci yau gashi Saini daya a daki' shayi me kauri ta Hada ta koma bakin gado ta zauna tana sha. Kowa ya zauna a dinning' Abba Bega mashkur ba nan ya Maida hankalinsa a mummy Yana cewa' hajiya ina auta da amarya Ko yau mu kadai zamuci abincin? Fuskan mummy da hade tace' amarya ankai mata' Shi Kuma bansan inda yake ba. Abba be qara Magana ba ya fita a falon Yana kwala Kiran mashkur? Mashkur dake tsaye haryanzu be zauna ba Yana zagaye ya tsaya cak ganin Abba tsaye a kansa' hannunsa' Abba ya kama yace. Kayi hakuri Kaji dana' komai ze wuce da yardar Allah' Magana mashkur zeyi Abba ya dakatar dashi ta hanyar riqe hannunsa' Yana cewa' muke kayi breakfast kada yinwa ta kamata' kuma Na gayama ka rage damuwa. To mashkur yace suka Shiga cikin falon' mummy Na ganinsu ta dauke kanta gefe tana cigaba da Cin abincinta' a tare suka zauna Abba da kansa ya zuba mashkur tea ya Kalli Lateefa yace' ki ruba masa abinci ' to tace tana murmushi ganin yadda mummy ta dauke kanta a kallan autan nata. Be iya Cin komai ba Banda shayin da Abba ya bashi' a hankali ya Tashi Abba ya riqe hannunsa' auta ina zaka Baka ci komai ba' Yana kallan mummy yace' Abba nakoshi' bazan iyacin komai yanzu ba. Kada Allah yasa ka iya ci' kaima ka sakeshi yaje can ya qarata' yaro karamine Shi da zaka rarrrashesa yaci abinci? Eyyah hajiya yau kikasan da haka' kofa' cikin satin nan kinba auta abinci a baki' mashkur be tsaya Jin abinda mummy zata fada ba ya Tashi a gurin Ya koma daki. Wanka yayi ya samu ya dauki makullin motansa ya fito' zaune ya samesu a falon nan ya risina ya gaishesu Yana cewa' zanje gurin Nasir anjima kadan zamu dawo' to Kawai mummy tace mashkur ya fita a falon jikinsa a sanyaye. Yana fita ya Kira nasir' Nasir Na dauka mashkur yace' abokina inasan ganinka yanzu' daga daya bangaren Nasir yace' ok' ka zo ShopRite kaga yanzu Na Shiga ciki hajiya ta aikoni. Shikenan gani nan zuwa mashkur ya fada katse Kiran.. ______________ Dole kace haka ya mujaheed sabida bakasan kukan me nake ba' murmushi yayi Wanda yafi Kuka ciwo yace' nijlah Kenan bakisan irin sanda nake Miki ba shiyasa kikace haka sedai Ni nasan kukan da kike kina kukane sabida Kawai tsoran auren' sedai inaso kisani Ni mujaheed namiki alqawarin lallabawa da Kuma binki a hankali harki saba' Dan ma bazan iya daukan alqawarin da bazan iya cikawa ba' Dana ce Zan barki ki girma Kisan dadin abun harki nema da kank kafin namiki abinda kike tsoran ya fada Yana kashe Mata ido' lunshe ido tayi ta budesu akanshi sedai Bata kaiga yin Magana ba daddyn Ayman ya shigo Dakin Yana miqa mujaheed ATM card dinsa. Amsa mujaheed yayi yace' Yaya wannan fa? Shafa kansa daddyn Ayman yayi yace' ka dauki nijlah kuje ShopRite da Duk wani babban guri daka sani a cikin Garin nan ta siya Duk abinda takeso' muma yanzu zamu tafi hadamata lefe Nida husna' nasan kafin 4 mun dawo gida' insha Allahu ana idar da sallar la'asar Sai a daura auren. Tsalle mujaheed yayi ya rungume daddy Ayman Yana masa godiya' bakomai kanina kai nawa ne Zan iyayin komai dankaji Dadi. Yana gama fadar haka ya fita da Yana cewa husna' Na jira zamu tafi' kaima Ku shirya yanzu kada lokaci ya qure. Yana fita nijlah ta Kalli mujaheed tana cewa' ya Wai' shiiittttt ya Dora danyatsansa Akan lebenta Yana cewa Tashi Zaki mu tafi kokin manta keda bakinki kikace kinasan zuwa ShopRite kodan ki hau wannan jirgin? Nijlah najin haka ta tashi tana cewa' eh muke Zan hau' dariya yayi yace' a haka Zaki tafi fuskanki Duk hawaye? Ah ah tace tana goge' nan ta Shiga toilet ta wanke fuskanta' kawalli tayi me kyau ta chanza Kaya suka fita... Karki karanta idan CV GC baki siya ba Momn sultan ceMurmushi yacigaba dayi Yana kallan yadda take birgima akan gadon' nutsuwa yayi Yana cigaba da kallanta soyayayarta na qara Shiga cikin zuciyarsa' wata irin kaunarta ke mamaye kowanne sako da lungu na cikin jikinsa.. Ya jima Yana kallanta kafin yasa hannu ya janyota jikinsa' Bata daina zillowa tana so saita kwace a jikinsa' yasa hannu ya cire Dan qaramin hijabin dake jikinta'' cikinta ya shafa Yana cewa' muje ki samama abinda zamuci nasan kema Baki Samu kinci wani Abu. Turesa tayi a hankali tana cewa' Nina koshi' to shikenan yanzu tashi ni ki samamin yinwa nakeji. Turomasa Baki tayi tana cewa' ni Allah na gaji matarka bata baka kaci ba? Murmushi yayi Yana mamakin yarinya' Yar qarama da ita sai kishi ya ko Yasmeen bata nunamasa kishi kama nijlah. A hankali ya qara matsawa ya riqe hannunta'Yana murzawa yace' haba uwar gida naki daban nata daban' ita ta bani nata yanzu nake naso kinsan ni Dan gatane ya qare maganar Yana kashemata Ido. Lumshe idanunta tayi ta kishingida da jikin pillow tana turomasa Baki. Hannu yasa Yana qoqarin zuge Mata zif Yana cewa' ki tashi nace' wahalan ya Isa haka' koke bakijin tausayina? Kallanshi tayi ta dauke Kai tana maijin haushin hanata zuwa kauye gashi ta tama yau zataga su mero da zainabu. Iskar bakinshi ya hura Mata Yana qoqarin cire rigar jikinshi' da sauri nijlah ta tashi tana dariya' Shima dariya yayi Yana cewa' ko kefa' Aida na rage wani Abu tinda kinbarni da yinwarki abinci ma anqi dafamin. A dole nijlah ta Shiga kitchen' tafara hada Masa abinda zai ci' couscous da cabbage ta turara cikin sauri' ta hada miyan hanta da vegetables Bata tsaya hadamasa lemo' ba ta bude Fridge ta dauko lemo Mai sanyi ta jera kan tire a falo ta ajiye ta Shiga dakin' A zaune ta ganshi Yana chat da Yasmeen ta zauna tana leqa wayar' yayi saurin kashewa Yana cewa' harkin gama? Kai ta daga masa yace' nibanga abincin ba Yana Ina? Muje falo kawai tace ta cigaba da qoqarin fita a dakin' anan zanci ki kawomin. Dire diren qafa ta fara yayi dariya Yana cewa' ke Naga alama Dan kwana biyu da kikayi a gidannan harkin fara chanzawa' aikin ladan ma nema yake ya gagareki ko yaya' Bata kulasaba taje ta dawo ta ajiyemasa abincin. Harta Koma zata zauna sai kuma ta dawo ta zubamasa tana murmushi ta aje a gefansa' gashi Ni a Baki Zaki bani ya fada Yana turamata bakinsa' dariya nijlah tayi tafara bashi abinci Yana ci Yana gayamata yadda yayi missing dinta. Sosai yaci abincin' itama ya takura Mata saida taci' shida kansa ya kwashe kayan ya maidasu kitchen ya kuma share ya dawo kan gadon Yana cewa' My sugar Dan wannan aikin harkin harya gajiyarmin dake' uhmn tace tanasanyin bacci sabida doki zuwa kauye bai Bari tayi ba. Kwanciya yayi a jikinta Yana shafata tayi saurin riqeshi tana San fara yimasa magiya ya hade bakinsu Yana qara shigewa jikinta' Yana Kiran sunanta cikin wani irin voice daya fara rikita nijlah tafarajin wani iri a hankali yake shafa jikinta harya kaiga boobs dinta Yana matsasu' ya cire bakinsa cikin nata ya Kama su Yana musu tsotsar alawa Yana shafamata dayan' turamas qirji nijlah take tana sauke numfashi a hankali tana jin wani irin dadi da ruwa mai dubi na zuba a qasanta' hannunsa yakai Yana shafa qasanta' tare da tura Dan qaramin hannunsa a raminta t gantsare tana Kiran wash ya yay sauri samata yatsarsa a Baki tana tsotsa ganin yadda ta fita a hayyacinta tana Masa kukan shagwaba yafara rabata da kayan jikinsa Shima ya cire nasa'. Sosai yau jikinta ya gayamata Dan saida ya fanshe iya adadin kwanakin Dabe ba' duk da irin gajiyar da tayi Bata iya hanashiba har saida ya gaji Dan kansa ya sauka Yana numfashi. Tinda ya sauka akanta ta kasa sauke kafanta' sabida qaqewa da qafan nata yayi' hawaye takesanyi Amma sabida bataso ya gani a daure ta hanasu zubowa' saida ya huta yasa hannu ya runguma jikinsa Yana shinshinar wuyanta tare da samata albarka.. Sun Dade a haka' kafin yaji qaran wayarsa' dasauri ya dauka ya Kara wayar a kunne Yana cewa' mummy na ya hanya.. Hanyar gidanku shine Koka Kira kaji mu sauka? Sosa kanshi yayi yace' mummy dazu munyi magana da Yasmeen tace' ba kaiba daganan bacci ya daukeni. Ya hanya Ina fatan kin sauka lfy? Lfy qlau auta kaganmu a saban gida' Saban gida kuma' mummy a Ina? Murmushi mummy tayi Mai sauti tana cewa' ka tayani godewa abbanka' yasa an rushe idan malam ya Gina masu sabo. Zaune mashkur ya tashi ya Mai jin dadi nijlah ko ta zuba Masa Ido harya gama wayar bai Bata ba' Yana ajiyewa tasa Masa kuka tana cewa' Sabida ni bani da waya shiyasa bazaka bani mu gaisaba' Dama dazu Ina kallo Kuna chat da aunty yasmeen. Dariya yay ya dungureta Yana cewa' kedai wannan Baki iya boye kishinki. Batayi magana ya dauka wayan ya Kira mummy Yana cewa' mummy ga 'yarki tasa rigima saina Bata. Eyyah Nima murna ya hanani tambayanta' Bata wayan. Amsa nijlah tayi tana kukan karya mummy ta riqa rarrashinta taba cewa' Suma gobe zasu dawo' cike da murna aka ba kaka' wayar da jama'a suka lullubeta ana tayata murna. Anan gidan mummy suka kwana da darema haka' mashkur yayi budurinsa nijlah batayi yinqurin hanasa ba ta bashi hadin Kai yadda ya kamata. Washe gari su mummy sun dawo karfe 10 na dare mashkur ya dauki matansa bayan doguwar nasiha da mummy ta hadasu tamusu. Tin da suka dawo zamansu ya qara samun cigaba da kwanciyar hankali babu Wanda zai kalli Yasmeen da nijlah yayi tunanin kishiyoyine inda ba gayawa mutum akayi ba' hakan da suke Yana sa mashkur farin ciki Shima ya bude bakin aljihu Yana biya musu duk wani buqata tasu. Cikin nijlah Ya Shiga wata na takwas ganin haka' yasa mashkur yake Bata kulawa ta musamman hakan dayayi ba qaramin dagawa Yasmeen hankali yayi ba itama ta riqa addua ta Samu nata kodan itama ta Samu irin wannan kulawar. Kwance suke ya zuba Mata ido' Yana jin dadin yadda kan matan nasa suka hadu' bai kawo kamai ba ya tashi tsaye Yana cewa' baby da Allah bani minti biyu inasan zuwa duba nijlah? Dam Yasmeen taji qirjinta ya buga Amma saita danne kishi tace' baby lfy zakaje a cikin Daren nan ta fada tana nuna Masa agogon hannunta. Lafiya qalau kawai dai inasan ganin lafiyansu da babyn' to kawai tace ya tashi ya fita' nan ta zauna tana shafa cikinta tare dajin wani qololon baqin ciki ya tsaya Mata. Yana Shiga ya zuba Mata Ido tana bacci cikin wasu light blue kayan bacci' ya matsa kusa da ita yasa hannu Yana shafa cikin na kusan minti daya kafin a hankali yayi kissing dinta. Daga minti biyu bai qara ko second ba ya Koma dakin Yasmeen Yana murmushi' ganin a kwance Shima ya hau kan gadon ya kwanta Yana Mata godiya' Bata amshiba yafara aikamata da sakonsa Mai wuyar fassara' biyemasa tayi suka jiyar da juna dadi kafin bacci ya daukesu.. Washe gari karfe 7 ya fita office sabida suna da meeting' da sauri ya Shiga dakin' nijlah bayan ya shirya nan ya sameta kwance kan sallaya tana bacci' bai iya tashin taba sabida besan abinda yasata baccin ba ya fita da saurin Yasmeen na dagamasa hannu. Yana fita nijlah ta tashi' wanka ta Shiga ta fito falo tana neman abinda zata ci' Yasmeen ce ta shigo hannunta da wani qatan leda ta zauna kusa da nijlah tana budewa bakinta da dauke da murmushi. Shiru Nijlah tayi har Yasmeen ta gaba baje kayan a qasa kafin nijlah tace' Aunty Ina kwana? Lfy qlau kanwata' Dama zuwa nayi na nunamiki kayan da mashkur ya saimin' sai kuma tayi shiru tana rufe Baki. Cike da mamaki nijlah ke binta da kallo a hankali kuma tace' aunty lfy kike rufe Baki. Cike da inda inda yasmeen tace' kiyi hakuri Dan Allah' wallahi mantawa nayi' na nuna Miki' sabida baby yace' basaina nuna Miki ba Wai kayan Basu dace dake ba. Shiru Nijlah tayi gabanta na faduwa lokaci gudu girjinta ya fara harbawa abinka da Mai tsohon ciki. Dasauri Yasmeen ta riqeta tana cewa' ah ah ki kwantar da hankalinki kinsan gamsarwar ba iri daya bane Kama kaza Mai yaji ce da Wanda ba'a sama gishiri ba Yasmeen ta fada tana daukan manyan manyan less da turaruka har da waya sabuda a cikin kwalinta ta fita a dakin zuciyarta fari sal. Tana fita ta Kira mubeena tana murna tace' kawata kin kawo shawara wallahi bakiga yadda ta riqa zillo Dan cikinta na juyi ba' daga daya bangaren.mubeena tace' yauwa kawata haka kawai Zaki zauna suna qullamiki baqin ciki bazaki rama ba sabida kinaso a zauna lfy' Kamewa nijlah tayi a gurin zuciyarta na harbawa da sauri da sauri' ita ba kayan daya saima Yasmeen ke Bata haushi ba irin yadda yake baya gamsuwa da ita' kasa cin abincin tayi ta tashi tana zagaya dakin da cikinta daya Mata nauyi tana hawaye tana cewa' Kamar kazace Mai yaji da Mara gishiri' wannan kalmar ba qaramin daga Mata hankali tayi ba' tana kuka tace' lallai namiji munafukine' yanzu duk ihun dayakemin Yana bani komai daya mallaka sai da yaci amanata. Da wannan tunanin ta Koma daki ta kwanta tana ta goge hawaye' gashi Bata da waya bare ta Kira kaka su gaisa hankalinta ya kwanta.*Yar sadaka book 2* *Karki karanta idan Baki1 siyaba' a guji Shiga haqqin wani' ke kuma karki manta alqawarin da kika dauka kafin kisiya* Shima rikicewa yayi ya miqe tsaye bakinsa na karkarwa ya nunata Yana cewa' 'yar baba kece? Dama zan qara saki a cikin ido na? Hannunshi ya Daga Sama Yana cewa' Allah nagode Maka daka nunamin farin ciki nah' ka yayemin damuwata. Take jikin mummy ya dauka rawa' tana sonyin Magana ta kasa nuna Malam Kawai take tana zubda hawaye. Ido mashkur ya zubamusu Yana kallan Ikon Allah yayinda nijlah ta Tashi tsaye ta qarasa jikin malam' bakinta Na karkarwa tace' Malam kunsamu a duhu gabadaya kanmu ya kulle' dan Allah Ku warware mana wannan kullin? Dafa Kan nijlah Malam yayi ya nemi guri ya zauna Yana shafa Kan nijlah yace' Haqiqa ke alkairi ce nijlah gashi ta dalilinki Allah ya hadani da 'yata Wanda Na fiddarai zan sake ganinta. Gabadaya dayansu suka juyo Suna kallan malam' Sai yanzu mummy ta durqusa a gurin tana Wani irin kuka.. Tashi Abba yayi ya kama hannun mummy ya zaunar kusa dashi Yana cewa' haba hajiya wannan abun farin ciki ne Bana kuka ba Sai mu godewa Allah. Cikin Kuka mummy Alhaji Malam ne' kaga Malam a cikin mutanan Dana tsana a rayuwata. Sai yanzu kaka ta Kalli Malam tana cewa' Malam badai wannan ce hauwa'u ba? Itace kaka' yau Allah ya cikamin burina gani a hauwa'u. Kallan nijlah kaka tayi tana cewa' ke nijlah wacece wannan kuma a ina kika sansu? Cike da farin ciki nijlah ta bude baki tana cewa' kaka wannan fa itace Maman mashkur" Maman shi Malam ya maimaita Yana kallan mashkur. Abba ne yayi gyaran murya Yana cewa' kowa ya zauna wannan' 'maganar Ban tsaye bane. Kowannensu zama yayi zuciyarsa cike da alajabi' mummy Banda kuka babu abinda take' mashkur ne ya dawo kusa da mummy ya riqeta zuciyarsa da bakinsa cike da tambayoyi ya zubamata Ido a hankali kuma yace' Mummy Dan Allah kiyi hakuri kidaina kukan nan' zuwa yanzu yakamata ace kinsanar damu abinda ke faru sai kuma ya karyar da Kai Yana cigaba da magana' mummy kuma naji malam yace diyarshi' shin dagaske mummy mahaifinkine? Dagamasa Kai tashiga yi Dan bazata iya magana ba a wannan lokacin ba mashkur ya qureta da idanunsa Yana qara cewa' Mummy tayaya haka ta kasance bayan keda bakinki kingayamana iyayenki gabadaya sun rasu Kai harma da sauran danginki? Shiru mummy tayi tana sauke ajiyar zuciya Abba yayi murmushi Yana cewa' zauna auta yau zakaji abinda yasa mahaifiyarka ta tsani fulani ta kuma tabbatar ma da iyayenta sun rasu' zama mashkur yayi yanajin wani irin yanayin Wanda baze dangantashi da bakin ciki ba sedai ya tabbata hakan ba farin ciki bane' sabida Yana tsoran abinda zai biyo bayan labarin mahaifiyar tashi.. Zama yayi Yana kallan abba' shiru ne ya qara ratsa gurin harna kusan mintuna uku' mashkur ya kalli Abba cike dasan jin labarin Yana cewa' Abba Dan Allah kace mummy tayi magana wallahi na haqu naji wannan labari da kuka Dade Kuna boye Mana? Kallan mummy Abba yayi Yana cewa' hajiya ke muke sauraro idan nace Zan Basu labari ba lailai su fashimta ba. Jikin kaka nijlah ta Koma tana share hawayen fuskanta Yasmeen ko tagumi ta zuba tana kallan ikon Allah.. Dakyar mummy' ta iya bude baki ta fara godiya ga Allah' hawaye na qara zuba a idonta nan ta cigaba da magana'. *Asalin labarin* Kamar yadda kukasani ni haifaffiyar garin zamfara ce muna zaune a wata unguwa da ake Kira unguwar gabas ni kadai mahaifina da mahaifiyata suka haifa' sabida haka suke nunamin gatan da soyayya irin wacce ba kowa ke samun irin taba' tin Ina qarama na taso dasan karatun Boko dana addini haka yake yawan zuwa makaranta ba dare ba rana' kwatsam sai aka wayi gari wasu fulani sun zo kusa damu sun zauna suna saida fura da nono. Tinda suka zo sai mahaifina yajasu a jiki yake taimaka musu wani lokaci malam ke siye nonon Yana sadaka dashi Muna zaune dasu ahaka harna gama karatuna na secondary' ana washe dari zamu amso result da dare mahaifiyata ta kirani da zuwana na hau cinyanta Ina shagwaba kamar yadda na saba' saita riqeni tana cewa' Niki dagani Baki da aiki saina shagwaba watarana idan bani nan zanga Wanda Zaki danne' malam dake shigowa yayi dariya abinshi ya wuce daki danshi bamai yawan San magana bane' ganin dare yayi muma muka tafi daki kowa ya kwanta. Washe gari na shirya Ina sauri nayi sallama da iyayena na fita titi na tari Mai napep ya kaini makaranta' ban Dade ba na amso result Dina Ina murna sabida samun narasa da nayi ya dawo bakin titi na tari wani Mai napep Zan Koma gida. Da tsaya wansa yace 'yan makaranta' Ina Za'a kaiki? Ina murmushi nace anguwan gabas' Ina fada Naga ya zaro Ido yana min wani irin kallo kafin ya bugamin tsaki yaja napep dinshi' haka na riqa tare napep suna tafiya su barni wani yace bani da hankali wani ko bemin magana yake tafiya' ganin haka sai na tsinci kaina cikin damuwa nadade kafin Allah ya kawo wani Mai napep din Yana tsayawa Shima na gayamasa inda zanje' murmushi yayi yace' yarinya bakisan abinda ke faruwa a anguwan gabas ba? Dasauri nace eh wallahi bansani ba nidan Allah ka kaini ko nawane Zan baka. Ikon Allah mutum yace kafin ya qaremin kallo Yana cewa' yarinya wannan anguwan babu Wanda ya Isa ya shigeta yanzu nayi saurin zaro Ido Ina cewa' sabida me? Yau da safe na baro wurin yanzu kake gayamin haka. Shiru yayi yace inshiga napep din naqi muna cikin haka saiga malaman mu sun fito nemana suna ganina suka riqeni lokacin harna fara kuka Ina cewa sai an kaini gida. Kiyi hakuri yarinya sabida tin safe fada ya barke tsakanin fulani da jama'ar anguwa gabadaya sun kashe mutanan wurin malamin mu ya fada' sai Mai napep yace' wani abin haushi harda Mai taimaka musu suka kashe wani ake kiransa malam ya'u bakina na karkarwa na maimai sunan inajin jini na daukana haka suka sani cikin adaidaita aka kaini babban asibitin dake garinmu' muna zuwa Naga gawawwakin mutane wasu kuma anyanke musu kafa wasu da ciwo a jikinsu' Ina ganin haka naji duk wani ciwo na warke na riqa Shiga cikinsu Ina duba fuskokin mutane ko Allah zaisa nima Naga nawa iyayen . Ina cikin dubawa naji wata kawata ta kwalamin kira' hauwa ya'u zokigani' kinga mamanki ta fada tana kuka' da gudu na qarasa gurin mama na rungume gawarta Ina kuka Ina tsinewa fulani aka aka dauketa akayimata jana'iza ita da sauran Yan uwana da jama'ar anguwa har akayi aka gama babu gawar mahaifina' hakan yasa aka Koma anguwar gabas ana neman sauran mutane ciki harna nawa mahaifin' ana zuwa akaga yadda suka cinnawa gidanmu wuta ga gone qurmur.. Ranar munyi kuka harmun gaji' tin da wannan lokacin na rasa gatana sai wannan Mai napep din ya tafi Dani gidanshi acan nayi rayuwa har Allah ya hadani da mahaifinku mukayi aure. Kunji wannan shine labarina da dalilin dayasa na tsani fulani na kuma saina duk wata alaqa da zata hadani da fulani har nakeji Zan iya rabuwa da Koma waye muddin ya hada alaqarsa da jinin fulani. Sai gashi Allah buwayi gagara misali ya nunamin mahaifina bayan shekara 35 hakan ya bani mamaki sai nake ganin kamar bashi ba' Amma danaji ya Kira sunana na tabbatar da shine mahaifina. Juyawa tayi inda malam ke zaune tana cewa' malam garin Yaya ka kubuta daga sharrin wadannan fulanin harkakoma rayuwa a cikinsu? Murmushi malam yayi Yana cewa' haqiqa rashin sani yafi dare duhu to maganar gaskiya hauwa'u niba fulani ne suka wulaqantani ba...... Tashi tsaye mummy tayi gabanta na faduwa tace..........*'yar sadaka book 2* Ki siya kafin ki karanta ta wannan number 09038049272.. Tsaye mummy ta tashi gabanta na faduwa tace' malam duk gari ya dauka fulanine suka aikata wannan ta'addancin tayaya yanzu zakace Basu bane' Dan Allah malam... Hannu malam ya daga mata Yana cewa' Hauwa'u ki yadda da abinda na gayamiki' lokuta da Dama ana aikata barna da ta'addanci baza'ayi bincike Mai kyauba sai a Dora laifin kan fulani' inaso kisani dayawa daga cikin wasu abubuwan ba fulani ke aikatashi ba ana alakari da halin wasu daga cikinsu sai a yanke musu hukunci' hakan ba daidai bane. Gumin fuskanta ta goge tana cewa' to malam Ya abin yake? Ki zauna yanzu Zakiji komai hauwa'u' zama mummy tayi tana cije yatsa idanunta akan malam tana sauraransa' zuciyarta na azalzalata da sanjin labarin. Hauwa'u lokacin da kika tafi makaranta Allah ya Aiko da ikonsa akanmu wasu 'yan ta'adda suka kawowa fulanin kusa damu hari' muna cikin gida nida mamanki mukafarajin ihu da harbe harben bundiga' da gudu na fito mamanki na riqeni ahaka muka qaraso bakin get' Mai gadi muka gani kwance cikin jini kafin muyi Yinqurin wani Abu Yan iskannan sun hauro Mana cikin gida' da zuwansu suka samin bindiga suna cewa' Ka fitomana da jauro ko yanzu mu aikaka lahira? Cikin tashin hankali mafara rantsewa wadannan mutane Amma Basu saurareni ba suka harbe mahaifiyarki akan idona tana salati ahaka Allah yamata cikawa na kurma ihu Ina qoqarin zuwa kan gawarta suka Dora bindiga a kaina zasu harbeni na runtse Ido Ina Kiran sunan Allah saika jauro ya fado ta katanga ya riqeni muka bace suka daina ganinmu ' ganin sun rasa jauro yasa ransu ya qara baci suka kunnawa gidanmu wuta tare da kashe sauran mutanan da suka rage.. Ban tashi tsintar kaina ba sai a wani tsuburin kauye Wanda za'a kiranshi da ruga ta fulani' gida biyu ne a gurin sai wajen kiwan shanu daya zagaye. Salati nake Ina tambayan jauro yanda wannan abun al'ajabi ya faru? Bai iya gayamin ba sedai yace turosu akayi su kasheshi' nan muka zauna mukayi kuka na rashin iyalinmu da duk wata kadara tamu. Bamu San kowa a wannan kauyen ba haka muka Samu itatuwa da Kara muka hada tamu bukkan tinda mukafara Yan gari suka zo suka Samu a gaba' sun so hanamu hada bukkan Allah ya kawo kaka ita ta nuna tana buqatar a taimaka mana' dakyar suka Bari muka zauna. Kaka ke zuwa gidansu tana kawomana kanzo da fura ahaka har tasa aka bamu aran Gona muka fara noma muna tayasu kiwo' shekaranmu daya da zuwa Allah yama jauro rasuwa sabida hawan jini daya kamashi a haka na cigaba da zama ni daya Ina tunaninki wata Rana haka Zan kwana Ina kuka. Ganin yadda nake zaune ni kadai yasa mahaifin kaka ya bani auren ta batare dayasan dangina ba' tinda na auri kaka muke zaune lafiya' sedai duk haihuwan da kaka' zatayi yaran basa zama sai babban yaranmu shi dayane ya rayu har mukayi Masa aure shekaransu daya da aure suka Samu hadari a hanyarsu ta zuwa tallan nono sai yarinyarsa guda itace nijlah.. Dasauri mummy ta dago Kai tana kallan nijlah hawaye na qara zubowa akan fuskanta. Malam ya cigaba da cewa' kasancewar niba wani Abu na Tara ba yasa muka Shiga gararin rayuwa' har ta Kai abinda zamusa a bakinmu Yana Mana wahala ga nijlah tayi girmanta yakamata ace muna kula da ita Koda abincine' sedai Allah bai horemana ba sai mu kwana uku bamu Dora tukunya ba hakan yasa na yanke shawaran auren da ita ko Allah zaisa ta Samu inda itama zata huta' Allah yasa mashkur ya amsa aurenta a qarshe ya zo da itanan.. Kallan mashkur mummy tayi da idanunta daya canza kala tace' auta mayyasa baka gayamin taimakon nijlah kayi ba? Meyasa baka gayamin halinda iyayenta suke ciki ba? Kasa na kuntatawa rayuwarta nayi watsi da maraicinta. Daga mashkur har Abba kallan mummy suke cike da mamaki' a hankali mashkur yace' mummy a lokacin idanunki sun rufe Baki tsaya na gayamiki ko ita wacece ba burinki bai wuci nijlah ta bar Miki gidaba' Amma duk da haka Ina qoqarin gayamiki Baki amsa uzurina ba. Magana zatayi Abba yace' yanzu dai magana ya qare' gashi yarinyar da kika tsangwama kika wulaqanta tayi sanadiyyar ganin mahaifinki gashi kuma abinda kike zargi ba haka bane' yanzu Ina Zaki Kai haqqinta da kika dauka? Kuka mummy ta sa'ta miqa hannu tana Kiran nijlah' nijlah ta maqale kafada tana kallan mashkur' alama yayi Mata dataje ta matsa cikin sanyin jiki mummy ta rungume ta tana kuka' tana cewa' Haqiqa ke alkairi ce a gareni nayi watsi da hakan' Nijlah ki yafemin' Ashe ke jininace Allah nagode ma dakahada Dana dake badan hakana bansan ta inda zanga mahaifina ba. Murmushi nijlah tayi tasa hannu tana goge hawayen fuskan mummy. Mummy ta riqeta tana cewa'Nijlah bakice kinyafemin ba? A hankali nijlah tace' mummy nibakimin komai ba wallahi bantaba riqeki a Raina ba Dan haka nayafemiki kema Dan Allah ki yafewa mashkur sabida sabamiki daya riqayi Akaina. Shafa kanta mummy tayi tasa hannu ta riqo Yasmeen tana cewa' Allah nagode ma dakasa yarana suka hada kansu Allah ya muku albarka' da ameen suka amsa kowa na farincikin ganin Dan uwansa' kaka ko ta kasa rufe Baki sabida murna haka kowa ya riqa sa albarka tare da neman yafiyar juna. Malam ne yace' yakamata mu Koma sabida gobe da sassafe zamu Koma kauye. Kallansa mummy tayi tana cewa' malam kayi hakuri da zaman kauye ku dawo nan mucigaba da zama' dasauri nijlah tace' eh wallahi mummy Nima inaso su zauna a kusa damu. Murmushi malam yayi Yana kallansu daya bayan daya' kafin yace' hauwa'u kiyi hakuri da wannan batu Dan a gaskiya bazamu zauna anan ba kibari muqara sauran rayuwarmu acan' Abba najin haka yafara roqon malam Amma fur malam yaqi yadda haka suka hakura. Ganin karfe 1 na dare yayi suka kwana gabadayansu a gidan mummy duk da kusan Rabin kwanan a zaune sukayi shi' washe gari mashkur yace' nijlah ta shirya su koma gida taqi yadda tace ita a gurin kaka' zata zauna kuma abincinta takeso. Mummy ce ta riqe hannun nijlah tana cewa' Kai auta dagaske diyar tawa cikine da ita? Murmushi yayi ya kasa magana nijlah ko jikin kaka ta Koma tana cewa' aidai bani da komai ko kaka' shafa kanta' kaka tayi tana murmushi farin ciki Dan gani take tafi kowa farin ciki.. Babu yadda mashkur ya iya haka mummy tace dole saiya bar nijlah a gida har zuwa ranar dasu kaka zasu Koma kauye. Karfe 10 na safe Abba ya tafi da jama'a batare da kowa ya sani ba sukaje kauyen kankan nan yasa aka rushe gidan malam akayimusu gini na zamani' cikin kwana uku aka kammala ginin batare da kowa ya sani ba.. Tinda mashkur ya Koma gidansa yake fama da Yasmeen sabida ragwanta irin nata' dakyar take iya Bari Yana biyan buqatarsa wani lokaci har kuka take sabida gajiya da jarabarsa' Allah Allah yake nijlah ta dawo danya fuskanci ita Bata Masa qaddama duk da itama yana Bata wahala dauriya kawai tafi Yasmeen.. Yauma kamar kullum ya shigo gidan mummy ya samesu zaune suna hira' daya bayan daya ya bisu Yana gaishesu saida ya gama nijlah ta saci kallanshi tana cewa' ya mashkur sannu da zuwa' be amsataba saima hararanta da yayi ya tashi ya Shiga dakinsa Yana cewa' mummy kinada paracetamol. Kafin ta bashi amsa' harya Shiga dakinsa mummy ta kalli nijlah dake zaune kusa da ita tace' tashi ki Kaiwa mijinki magani keko murna bakiyi mijinki yazo. Dariya kaka tayi tana cewa' idan Bata iya kula dashi Niba saina kwace Shiba Dama Dani ya dace. Nijlah batace komai ba ta tashi cikin sanyin jiki ta dauka paracetamol da ruwan faro.. Da sallama ta Shiga dakin nan ta sameshi kwance ya daga Kai sama yana kallan fan' zama tayi kusa dashi Yana cewa' ya mashkur baka da lafiya ne? Bansani ba yace ya tashi zaune ya amsa ruwa da maganin' bayan ya Sha ya zuba Mata Ido yana cewa' gabadaya kin tare a gidannan sabida Kinga mummy na shagwabaki nikin barni sai Shan wahala nake sabida Baki damu Dani ba.. Shiru tayi harya gama ta bude Baki a hankali tana cewa'dan Allah kayi hakuri kuma ai Zan dawo. Kiyi zamanki kawai. Turomasa Baki tayi ta tashi zata fita tana cewa' tobaga aunty Yasmeen ba Naga tana kula dakai. Zonan meyasa Ina magana kina qoqarin fita? Naga bani ka Kira ba mummy ce tace na kawoma. Cije lebe yayi kafin yayi magana nijlah tayi saurin fita a dakin. Tsaki yayi ya tashi ya fita Yana Mai tausayamata a duk ranar data shigo hannunsa. Yau su malam suke Shirin komawa kauye yayin da dangin Abba da maman Yasmeen su husna da sauran Yan uwa suka zo Dan su rakasu' saida kowa ya Shiga mota ana Shirin tafiya mashkur yazo yana cewa. Ina nijlah? Mummy dake Shiga mota tace' gatanan a motan gaba ta zaune kusa da kaka' mashkur beyi magana ba ya zagaya ya bude motan fuskanshi a tamke yake kallan nijlah kafin a hankali yace' fito muje badake za'ayi tafiyan ba. Zaro Ido tayi tana kallan kaka' dasauri kaka' ta dauke kanta tana kallan gefe. Ki fito nace kafin kisa na' bai qarasa ba nijlah ta fito tana sakin kuka a hankali. Fitowa mummy tayi dasauri ta qaraso kusa dasu tana cewa' Yaya haka? Mummy bada ita zaku tafi ba. Meyasa dacan baka gayamata ba saida ta shirya akasa kayanta a mota zakazo da shirmen zancenka? Shiru yayi Yana riqe da hannunta tana kuka. Dallah saketa ka kuma bacemin da gani mummy ta fada cikin fada'. Hannunta ya saki da gudu nijlah ta Koma cikin mota malam ya fito Yana cewa' Tashi kije nasan tinda ya hanaki zuwa Yana da dalili' kuka nijlah take tana sauke ajiyar zuciya haka ta fito a motan tana kuka tana komai suka tafi. Mashkur na dagawa Yasmeen hannu taqi kulashi sabida haushin Hana nijlah zuwa. Suna tafiya yasa hannu biyu ya dauketa tana wutsil wutsil ya Shiga da ita cikin. A dakinsa yayimata masauki Yana murmushi ya zauna Yana kallan yadda take kuka tana Kiran kaka da malam' kafin ta Koma Kiran mummy.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* D *Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki* A rikice Nasir ya juyo Yana kallan mashkur tare Kiran sunan nijlah da karfi' nijlah kece? Nasir ya qara tambaya a rikice? Karkarwa jikin nijlah ya dauka a yayinda mujaheed ya zuba musu ido Yana kallansu daya Bayan daya. Gabadaya jikin mashkur ya sake yayi sanyi' Banda tafarasa da zuciyarsa keyi.' soyake yasake dago ido ya kalleta sedai baze iya Hakan ba sabida ingizashi da zuciyarsa take Akan mujaheed' iska mai zafi ya furzan ya dago idanunsa a hankali ya saukesu Akan nijlah Wanda zuwa yanzu hawaye sunfara wanke Mata fuska' shiru yayi Yana kare Mata kallo Mai dauke da tambayoyi iri iri' qara runtse idanunsa yayi ganin yadda nijlah ke qoqarin kwace jikinta' sedai Haryanzu mujaheed be saketa ba Saima qoqarin sauketa yake Akan jirgin Yana Mata sannu tare da duba kowacce gaba ta jikinta. Dasauri mashkur ya runtse ido ya sake budesu yanasan tabbatarwa kanshi gaskiya' mafarki yake Ko kuwa a gaskene nijlansa yake gani Manne a qirjin wani wato bashi ba? Ya Jima kafin ya bude idanunsa' sedai Yana budewa suka qara sauka akansu' cikin zafi da bugawar zuciya mashkur yayi kansu dasauri Nasir Na kiransa' Amma Beji ba. Yana zuwa ya fizgosu' a tare nijlah da mujaheed suka zube qasa wanwar' be kyalesu haka ba Seda yabi mujaheed Yana duka' cikin lokaci kalilan fuskan mujaheed ya kumbura' gefe nijlah ta koma ta hora hannu akanta' ihu taje tare da Neman masu taimako' take gurin ya cika ana ba mashkur hakuri be cikasa ba Seda ya hadawa mujaheed jini da majina kafin ayi nasaran kwacesa a jikinsa' Yana sakin mujaheed ya saki wani irin Kuka Mai ciwo Yana dafe saitin zuciyarsa' a hankali bakinsa ke furta nijlah ni zakici Amana menayi Miki? kika zabi hukuntani da wannan mummunan abun' namiji fa? Namiji nagani rungume dake. Dasauri Nasir ya sake hannun nijlah yayi Kan mashkur Yana jinjigasa ganin yadda numfashinsa ke barazanar dauke' Duk yadda mujaheed ya bugu Amma kunnuwansa Basu denajin sautin Aman muryan mashkur ba. Da kyar ya dago Yana kiran nijlah' ba musu nijlah ta tafi gurin mujaheed jikinta Na karkarwa ganin yadda jini ke daukansa' tana zuwa ta zube a gabansa tana Kuka tare da Kiran sunansa. Ambulance aka Kira ta daukesu zuwa asibiti Mafi kusa da gurin' Nasir ke kula da mashkur' nijlah na kula da mujaheed sedai gabadaya hankalinta nakan mashkur ta Rasa abinda ke Mata dadi' gashi an hadasu daki daya' jinta take a mugun takure Dan bazata iya daga kai ta Kalli inda mashkur ke kwance' fitsari takeji Amma bazata iya Tashi ba' ganin yadda take matse matse yasa mujaheed zuba Mata ido' a hankali yace'nijlah fitsari kikeji Ko? Bata bashi amsa ba Seda yaqara tambayanta kafin ta dagamasa Kanta tana turo baki' Duk da irin zafi da radadin dayakeji haka ya Tashi dakyar ya kama hannunta. Bandaki suka nufa ita dashi mashkur ya yinqura ze Tashi Nasir ya riqesa' dakyar ya samu ya koma ya kwanta kafin ya juyo Yana kallansu ransa a bace yace' ke nijlah baki da hankali agabanmu Zaki Shiga toilet da wani qato? Dama yawan karuwanci kika fito bamu sani ba? Karuwanci Kuma mujaheed ya tambaya? Bansani ba gatanan ka tambayeta Nasir ya fada Yana hararansu. Sakinta mujaheed yayi ya koma Kan gadon marasa lafiya ya zauna da mamaki fal cikin zuciyarsa. Dakyar nijlah ta Shiga toilet Bayan tagama takasa fitowa ta tsaya tana tinanin halinda zata Shiga idan Har aka rabata da daya daga cikin masoyanta' Kuka takesanyi ta kasa da haka ta fito Kanta a qasa . Da kallo suka Bita kowanne Yana mamakin abinda ta aikata masa. A nesa dasu ta zaune daidai lokacin da wayar mujaheed ya fara ringing' dasauri mujaheed ya dauka Yana cewa' Yaya kazo Kaji Abu ina asibitin Amal Dan Allah kazo yanzu. What mujaheed asibiti fa kace waye ba lafiya? Ya fada Yana miqewa tsaye, dasauri aunty husna ta juyo tana kallansa. Cikin muryan Kuka mujaheed yace' Dan uwana ba lfy nidai Kawai kazo' daga haka ya katse Kiran yana Kuka hankali. Kallansu mashkur yayi ya saki tsaki tare da cewa' Keeee ? Juyowa nijlah tayi tana kallansa yace' zonan. Kasa zuwa tayi ta tsaya tana turamasa baki' Nasir ne yace' bakiji abinda akace ba? Jikintane yayi matuqar sanyi ta juya a hankali tana tafiya harta qarasa jikin gadon ta jingina Kanta jikin Bango tana sauraransa. Tashi mashkur ya zuba Mata ido' ya Jima Yana kallanta kafin a hankali yace' nijlah wanene wannan yafada Yana nuna mujaheed Wanda zuwa yanzu tsoro ya hanasa Magana. Bata iya Magana ba Sai barin da jikinta ya dauka tana qoqarin matso hawaye a idonta. Tashi mashkur yayi ya janyota jikinsa ya kwada Mata Mari Mai kyau Sai da jinta da ganinta ya dauke Na wani Yan daqiqu kafin ta dawo cikin hayyacinta mashkur ya fara Magana. Karki Bari Na qara Magana baki bani amsar tambaya naba. Qin Magana tayi mashkur ya Tashi tsaye a fusace yayi kanta' dasauri mujaheed ya cire Duk wani tsoro yasha gabansa Yana cewa'. Dakata Malam kai uban tane kome' dazaka kamata da duka? A fusace mashkur ya ture mujaheed Yana cewa' Ni nafi ubanta Kuma ka tambayeta kaji' Magana yake sanyi daddyn Ayman da aunty husna suka shigo ha hankalinsu a tashe. Nijlah Na ganin husna ta tafi gurinta da gudu tana kuka. Shima mujaheed Kuka yana kallan daddyn Ayman. Mujaheed meke faruwa Naga jikinka da ciwo? Accident kukayi kome? Yaya wannan' haka Kawai ya hauni a duka Yana zagina Har Suna Kiran matata da karuwa. A tare mashkur da Nasir suka Hada baki wurin Kiran matarka' matarkafa kace mashkur ya fada Yana fizgo nijlah. Meyasa kikayi aure da aurena' nijlah ke yarinya ce Zaki auri wani Bayan kinsan ke tawace? Kuka nijlah tasa tana cewa' Dan Allah ya mashkur kayi hakuri wallahi ban auresa. Salati suka saki a tare daddyn Ayman ya Kalli mashkur Yana cewa' bawan Allah kana nufin nijlah matarkace? Mashkur be iya kallan inda yake ba ya dauki wayansa Yay dealing number Abba' Abba Na dauka mashkur yace' Abba kazo Amal hospital'yau Allah ya nunamin nijlah' Yana fada Yana riqe hannunta. Nasir ne ya iya Bama daddyn Ayman amsa da eh matarsa ce' Mujaheed najin haka ya zube a qasa sumamme' a rikice husna ta fita tana Kiran Dr. Daddyn Ayman ya zube a gaban mashkur Yana cewa'Dan Allah yaro ka saketa' Dan uwanane ze aureta' Idan ya rasata zanyi asaran shi' ka taimaka ka fiddamu cikin wannan tashin hankali nayima alkawarin kudi masu tsoka Wanda harka mutu bazasu qare ba. Dariya mashkur yayi ya juya hannunsa riqe Da nijlah Yana tafiya Yana cewa ka riqe kudinka bana buqata. Nan ya zauna Kan gadon Yana qare Mata kallo tare dajin haushinta Na qaruwa a can cikin zuciyarsa' Magana yake sanyi dr ya shigo aka dauka mujaheed aka fita dashi a dakin. Da gudu daddyn Ayman yabi Bayan gadon Yana cewa' husna ki zauna kada ya gudu da nijlah' to husna tace ta qara bakin gadon tana Kallan nijlah. A hankali tace' nijlah dama ke matar aure ce baki taba vayamana ba? Yanzu da an daura auren Yaya kikeso muyi? Wallahi baki mana adalci ba kin ruguza farin cikin mujaheed' kin dandana masa madaci a maimakon zuma' yanzu Taya Zaki gyara kuskurenki. Banda Kuka Babu abinda nijlah take Dan bazata iya Magana ba' tana wannan kukan Abba ya shigo Yana cewa' Ikon Allah yau Dai Allah ya cika mana burunmu auta ka Sami abinda kakeso Nima hankalina ze kwanta. Alhmdllh munyi biki lfy angama lfy' nagode da hakurin da kukayi da rashin posting. Ga wannan kusan mungama Sai Allah ya kaimu gobe. Momn sultan ce*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* E *Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki* Dasauri husna ta juya tana kallan qofa daidai inda Abba ke tsaye yana magana' tace' tabbas yau hankalinku ze kwanta sedai rayuwar nawa iyalin tana cikin tashin hankali da mafisa mara misaltuwa. Kuu' Kuka sani nidai tinda matata ta dawo gareni' Babu ruwana kuje can Ku qarata mashkur ya fada Yana cigaba da murmushi. Jiki a sanyaye Abba ya qarasa cikin Dakin Yana kallan nijlah' ya Jima Yana kallanta kafin a hankali yace' auta meke faruwa naji wannan matar tana Magana Kamar Dani take Ko? Dakai take Abba sedai tana Magana ne Akan abinda ya shafeta Niko damuwana ya qare. Mamakine da al'ajabi suka kama Abba har saida ya juyo Yana kallan nasir' kafin a hankali yace' Yasir meyake faruwa kagayamin Dan Allah ko hankalina ze kwanta? Murmushi Nasir yayi yace'Abba kayi hakuri ba wani matsalane babba ba' dama nijlah ce muka Ganta da wadan nan mutanan shine takesan gayama abinda ke faruwa' Amma inaga maganar Bata nan bace kabari muje gida idan hankali ya kwanta Sai ayi. Sassanyar ajiyar zuciya Abba ya sauke yana gyadamasa kai alamar ya gamsu da maganarsa. A kunya ce nijlah ta dago idanunta tana kallan Abba' gabanta Na faduwa tace' Abba ina yini? Lfy qlau Abba ya amsa Yana qara binta da Wani irin kallo. Tashi mashkur yayi Yana cewa kaga Nasir muje gida' Zaman mu anan bashida wani amfani. Nima haka nagani tinda munganta Magana ya qare Nasir ya fada Yana Tashi tsaye. To iyayen sauri' Duk saurinku saikun tsaya munje can gidan da aka riqeta ayimusu godiya. Kai wanne irin godiya Abba' cewa fa yaran yayi Wai matarsace shize aureta'. Aure Kuma Abba ya fada cike da mamaki' ke nijlah baki gayamusu ke Matan aure bane' kika Bari Har yafara sonki. Ajiyar zuciya husna ta sauke tana cewa'dadina da babba hankali' Kuma mu yanzu bazamu iya Baku nijlah ba' sabida Na fuskanci Kuba iyayenta bane'sabida haka Sai a Kira iyayenta su zo' ita Kuma a Bata dama ta zabi Wanda takeson Zama dashi a tsakaninsu. Wani irin kallo mashkur yabi husna dashi a hankali ya Maida kallansa ga nijlah Yana cewa' nijlah ke kika gayamusu bakya Sona? Ko angayamuku idan muba iyayenta bane daga Sama ta fado? Shiru nijlah tayi tana Kuka mashkur ya damko hannunta Yana cewa' saikin gayamin abinda kika gayamusu yanzu kafin nayi qasa qasa dake' abbane ya dakamasa tsawa ganin yadda yake matsa hannunta yace'Baka da hankali auta' koso kake ka karya Mata hannu zaka yimata irin wannan riqon? Sakinta yayi zuciyarsa na tuquqin bakin ciki' jitake Kamar ya shake wuyanta yamata shegen duka koya denajin abinda yakeji' Abbane yace' nidai kayi hakuri Dan Allah tinda wani abu be sameta ba ina shikenan saika kwantar da hankalinka' abi komai a sannu? Iska Mai zafi mashkur ya furzar Yana cewa'Abba nidai mubar asibitin nan wallahi ina Jin wani irin abun banajin Dadi Zan iya daukar hukuncin dabanyi niyyan dauka ba' Kuma Abba ganinta a hakane ze tabbatarmin da Babu abinda ya sameta' Abba jikin wani qato fa naganta ya qare maganar Yana hadiye saliva Mai dacin gaske. Nasir Abba ya Kira Yana cewa' ka fita da mashkur Ku koma ShopRite ka kaishi gida a motanka idan Na Gama zansa drive ya dauko masa nasa motan' Magana mashkur kesanyi Abba yace. Kuje auta' nizan dawo da nijlah gida. Hawayene ya cicciko a idon mashkur yace' Abba Dan Allah kadawo da ita wannan mutanan Basu da hankali zasu iya tafiya da ita' ba inda zasuje da ita nizan dawowa da ita kai dai Kawai kaje gida ka huta ka samu nutsuwa. Da ido husna ke binsu tana kallan abin kama a mafarki' sedai suka Gama Magana mashkur ya tafi Bata qara cewa komai ba. Suna fita nijlah ta sauke sassanyar a jiyar zuciya' Abba ne yace da husna' baiwar Allah inane gidanku? Kuma a ina Kuka tsinci wannan yarinyar? Ran husna a bace tace' zanbaka amsar tambayanka Amma ba yanzu ba sabida inada mara lafiya' Subhanallah'Allah Abba ya fada Yana cewa a ina yake Yana gida koshi'Kuka kawo hospital? Nan husna ta kwashe Duk abinda ya faru ta Gaya Abba' tinkafin ta Gama Abba ya fara zuba yanaji kama ya Zane nijlah sabida tsabar haushinta dayaji. Kafin ya rufe baki daddyn Ayman ya shigo Yana cewa'husna ina nijlah? baki Basu itaba Ko? Daga masa kai tayi tana nuna nijlah' hamdala yayi Yana cewa nijlah muje mujaheed ya farfado da sunanki a bakinshi' ke yakesan gani muje Ko. Yana fada Yana nuna Mata kofa' be kula da Abba dake tsaye ya rumgume hannunsa a qirji. Seda suka kai qofa Abba yayi saurin dakatar dasu ta hanyar Kiran sunan nijlah. Tsaye nijlah tayi takasa gaba ta kasa baya' Abba ya cigaba da magana' karkije Ko ina batare da izinin mijinki ba' ko bakisan matsayin auren dake kanki ba? A fusace daddyn Ayman ya juyo Yana huci Yana cewa nijlah Bata da wani miji Sai mujaheed' Kuma Koda tana dashi sedai ya sauwaqe Mata Dan uwana ya aureta' Yana Gama fada ya fita sedai ita takasa fita tana tsaye a inda take. Ran daddyn Ayman ya qara baci sosai fiye da Wanda yake ciki' ya dawo inda take Yana qoqarin riqo hannunta. Abba yace' karka tabata' idan da bakasan ita matar Wani bace yanzu ka sani. Chak daddyn Ayman ya tsaya husna ta kama hannun nijlah tana cewa' Alhaji kayi hakuri muje muga lafiyansa idan munbar asibiti Sai ayi maganan a gida Ko. Tafiya sukayi Abba yabi bayansu da mamaki sosai a cikin zuciyarsa. Suna Shiga Dakin mujaheed yayi saurin Tashi zaune Yana cewa mayya faru nijlah' kimin bayani waya saki kuka? Cikin murya irin ta wacce Kuka ya Gama ratsawa nijlah tace' bakowa. Tana qarasa fada ta fashe da Wani irin kuka. Numfashi yaja yanajin kukanta Na taba masa zuciya ya miqa mata hannu Yana so taje jikinsa. Nijlah nasan zuwa aunty husna ta riqeta tana cewa' kayi hakuri mujaheed kasan yanzu ba da bane. Runtse idanunsa yayi yajin wani irin daci Na tasowa tindaga bakinsa Har zuwa cikinsa. Kusa dashi Abba ya qarasa Yana masa sannu' da kyar ya iya amsawa ya dago kansa Yana kallansa. Hannun Abba ya riqe Yana hawaye yace' baba nasan Kaine mahaifin nijlah' baba ka taimaki rayuwana kabani aurenta' wallahi inasanta idan Na rasa ta komai ze iya faruwa da rayuwata' Dan Allah Kaji tausaina. Numfasawa Abba yayi Yana Magana ahankali' Kayi hakuri mujaheed kaima kayi fata Allah yabaka Matar aure''Dan nijlah matar mashkur ce' yau wata uku Kenan muna nemanta Allah besa mungantaba Sai yanzu. Dakyar mujaheed yaja numfashi Yana lumshe idanunsa ya Kuma budesu Akan Abba Yana cewa. Tayaya zan iya rayuwa ba nijlah' aunty husna ki gayamasa bantaba San kowacce 'yar mace ba Sai akanta' ni ita nakeso Dan Allah Yaya Ku gayamasa yana Gama fada hawaye Na sake gangarowa a Kan fuskanshi. Abba ne yace kayi hakuri yaro ka samu nutsuwa inaso muje gidana' Na tabbata idan kaji irin soyayyar da mashkur kema nijlah zakasan kai ba soyayya kake Mata ba. Dan haka nake Baka hakuri daka cire nijlah a cikin rayuwarka. A zabure mujaheed ya juyo kai kace Dukan Abba ze Yana cewa' Yaya kanajin abinda yake fada' waina cire nijlah a rayuwata' to wallahi inaso Ku sani cire nijlah a zuciyana tamkar kusa gatari ne Ku raba zuciyana biyu. Jikin daddyn Ayman a sansayaye ya dafa mujaheed Yana cewa' kayi hakuri Dan uwana damuwarka Na karyarmin da zuciya' sainaga Kamar ban riqe amanar da iyayena suka barmin ba' insha Allahu saina Sama ma farin cikin zuciyarka kona ace nizan rasa nawa farin cikin. Suna cikin haka dr ya shigo Dakin bakinsa dauke da sallama' kallansu yake cike da matsanancin mamaki' yayinda zuciyarsa ke cike da tambayoyo iri iri' tome ya samesu haka suke Kuka Sai kace wadanda aka aikowa da sakon mutuwa' husna ce tayi qarfin halin cewa likita Yaya sakamakon ina fata ba wani matsala Ko? Zaman glass din fuskansa ya gyara kafin yace' eh ba wani matsala bane' indai kunbi sharudan dazan gindaya muku. Gabanta Na faduwa tace munajinka likita kayi bayaninka? yazama dole ayimasa duk abinda yakeso idan Har kunasan rayuwarsa Dan a gaskiya Na gano matsala babba idan Har kukace zaku rabashi da yarinyar da yakeso. Dakata da Allah likita' to yarinyar dayakeso matar Wani ce' Ko kai kana tunanin za'a ceto rayuwarsa da abinda ya haramta a gareshi cewan Abba Yana kallan dr. Jin abinda Abba ya fada mujaheed ya dago fuskanshi a hankali zuciyarsa na wani irin dokawa da sauri dasauri daidai lokacin Shima daddyn Ayman ya dago kanshi idanunsa suka sarke Dana dr. Dasauri dr yace' Ni Dai iya abinda bincikena Na nuna Kenan sabida haka Nina sallameku' yanzu nurse zata kawo takaddan sallama sarku tafi gida Ku qarqare maganan acan Nina Gama nawa. Yana Gama fada ya fita a dakin a mugun tsorace. Yana fita Abba ya saki tsaki Yana cewa' ke nijlah wuce muje' ba musu nijlah ta wuce tana waiwayen mujaheed' dasauri daddyn Ayman yasha gabansa Yana cewa' Baka bani address dinkaba' kasan koba komai yakamata musan juna Dan ba irin wannan rabuwan ya kamata damu ba. Hannu Abba yasa cikin aljihun rigarsa ya fito da wani Dan qaramin Kati ya miqo daddyn Ayman Yana cewa' Duk abinda kakeso zaka iya samu jikin wannan katin' Yana bashi ya cigaba da tafiya nijlah Nabinsa a Baya Banda Kuka Babu abinda take. Suna zuwa jikin Mota Abba ya bude ya Shiga Yana jiranta' nijlah tsaye tayi jikin motan tana turo baki' taqi budewa ta shiga' murmushi Abba yayi Yana cewa nijlah bazaki chanza ba' fitowa yayi ya bude Mata kofan' Yana budewa nijlah ta Shiga Shima ya koma mazaunin drive' nan ya kunna motan Suna tafiya Yana tinanin ahaka Har suka qarasa gidan. Nijlah Na ganin gidan mummy ta saki Kuka tana cewa' Dan Allah Abba kada ka kaini gurin mummy da ya mashkur dukana zasuyi . Abba beyi Magana ba yayi horn Mai Gadi ya bude suka shiga' Suna Shiga idon nijlah ya sauka akan mashkur Yana tsaye shida Nasir Dan tinda suka zo gidan mashkur ya kafe yaqi Shiga cikin gidan Banda zagaye gidan Babu abinda yake. Tin kafin Abba ya fito mashkur ya qarasa jikin motan yayi saurin bude Bayan yasa hannu biyu ya dauke nijlah' Abba Na kiransa be juyo ba ya cigaba da tafiya da ita.. Zillo nijlah take tana Kiran ya mujaheed tana ihu Amma Duk da haka mashkur be ajetaba saida ya kaita dakinsa' Kan makeken gadonsa ya cillata ya dawo ya Sama kofan key Yana cewa' wallahi yau Mai rabani dake Sai Allah' saikin gayamin Duk wani abu daya hadaki da wannan qaton banzan' Ko kinaso kigayamin shine zabinki Ko Kuma yafini sanki? Duk maganar dayake da ihu yake mata' jikinta Banda Bari da karkarwa Babu abinda yake. Buga kofan Abba da Nasir suke Suna Kiran sunansa sedai Duk abinda suke mashkur bajinsu yake ba' kunnuwansa da idanunsa gaba daya sun rufe nijlah Kawai yake gani. Mummy Na zaune a daki' ta tasa Yasmeen gaba tana cewa' saita cinye abincin gabanta suka fara Jin hayaniya dasauri suka fito Lateefa da Maryam nabin bayansu. Karki karantamin novel idan baki Biya ba' littafinan Na kudine. Karki fitar idan kinsiya sabida girman alkawarin da kika dauka. Momn sultan ce*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* f *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Tinda suka fito gaban mummy ya cigaba da bugawa da qarfi' sauri take' ta qarasa gurin sabida Jin ihun Aman da muryan mashkur keyi. Sun kusa qarasawa Yasmeen ta tsaya jikinta na karkarwa' mummy ma tsayawa tayi tana cewa' zo muje nifa kama muryan auta nakeji? Cikin wani irin murya me ban tausai Yasmeen tace' mummy Nima haka nakeji. Shikenan ki kwantar da hankalinki kizo muje kinga Abba can awurin Naga hadda abokinsa nasir'' Girgiza kai Yasmeen tayi idanunta fal da hawaye tace' mummy bazan iya qarasawa ba' zuciyana da qirjinsa bugawa suke' jinake kama zasu fado subar gangar jikina. Tana Gama fada ta zube qasa tare da riqe hannun mummy tana cewa'mummy Dan Allah karki Bari wani abu ya sameshi" banaso ace ransa ya baci' mummy kije ki lallashesa nasan zeyi hakuri. Idanu mummy ta zuba Mata tana mamakin irin soyayyar da Yasmeen ke nuna mashkur Duk Shi yanzu ta fuskanci ya rage zumudin dayake akanta. Ahankali'mummy ta dafa Kan Yasmeen tasa Dayan hannunta ta janyota jikinta tana cewa' Tashi kije daki kinji ' yarta insha Allahu babu abinda ze samesa' Suna nan tsaye lateefah da Maryam suka zo zasu wucesu da gudu' mummy tayi saurin tsayar dasu' Lateefa Bata tsayaba Saima qara saurin datayi ta qarasa jikin qofan tana kallan su Abba da sukayi cirko cirko Suna buga kofan sedai haryanzu mashkur be budeba' ta Baya Lateefa ta zaga da sauri tana leqa window. nan take idonta ya sauka Akan nijlah data rungume Bango tana karkarwa. Salati aunty Lateefa ta saki tana kwala Kiran mummy? Mummy mummy ? Mummy na Magana da Maryam Taji Kiran da ake Mata tayi saurin sakin Yasmeen tana cewa'ke Maryam riqeta ki kaita daki' ina zuwa. Gaban mummy Na cigaba da faduwa ta qarasa jikin qofan tana kallan Abba'kafin a hankali tace' Alhaji lafiya? Meke faruwa nakejin ihu tindaga cikin gida. Kafin Abba yayi Magana lateefah tace' mummy zo kiga abinda ke faruwa' shikenan masifa da bala'i sun dawo mana. Runtse ido mashkur yayi Jin ankira nijlah sa da bala'i sedai baze iya tare Mata a halin da ake ciki ba sabida shima haushinta yake ji' badan Yana tsoran ta qara guduwa ba saiya Mata Duka naban mamaki. Zaro idanu mummy tayi ta tafi jikin window jikinta Na bari' tana qarasawa taci Karo da nijlah Wanda Har zuwa yanzu jikinta da hannunta Na rumgume da Bango ta kasa Magana Banda sautin kukanta da ihun mashkur Babu abinda ke Tashi a dakin. Tabe baki mummy tayi tare da girgizasu' zuciyarta na quna tace' yanzu auta Seda ka Nemo wannan shegiyar yarinyar Mai suffar aljanu ka dawomin da ita gida? To wallahi Baka Isa ba' wannan Karan Ko a Ni Ko a ita' Kaji abinda nagayama? Tinda mummy tafara magana mashkur ya tsaya da tambayoyin da yakema nijlah Wanda tinda ya fara Bata bashi amsar Ko guda ba' kallan mummy yayi ta window yace' mummy Dan Allah kibari nasamu nutsuwa a rayuwana' Ni yanzu wallahi nagaji' bazan iya jure abinda kikama nijlah a daba' mummy idan kikace Zaki Dora guduwa zatayi ta barni' gwara ni Na kwashe matana nabar Miki gidan Ko Allah zesa ki gane kuskuren da kike aikatawa. Abbane ya zagayo Yana Magana a hankali cike da tausasawa yace' ka bude kofan Kaji auta' ba'a haka ya kamata a tambayeta abinda kakesanji daga garetaba. Dakyar mashkur ya iya hadiye saliva bakinsa ya tafi a hankali jikin kofan Jiri Na daukansa ya bude' Yana budewa ya kifa kansa da jikin kofan Yana sauke zazzafar ajiyar zuciya. A tare dukkaninsu suka shiga cikin dakin. Nijlah da batasan ya bude kofan ba Taji Magana a cikin dakin' tare da eban albarka da mummy ke faman surfafawa' nan ta juyo da idanunta da suka canza Kala daga fari zuwa ja tana kallansu' Babu Wanda zata iya zuwa gurinsa Dan haka ta tsaya a inda take tana hawaye. Rungume mashkur" Abba yayi yace' haba auta kai da zaka godewa Allah ta dawo saika Tashi hankalinka fiye da da? Zuciyarsa na tafasa yace' Abba namiji fa' da namiji Naga matata nijlah' Abba bazan iya jurewa ba. To kayi hakuri Kabita a hankali' nasan tana da wayo bazata aikata Barna ba' Abba ya fada Yana kallan nijlah. Kallan Abba' mashkur yayi yace' wanne hankali gareta? Abba nijlah Bata da wani hankali yarinta ya Mata yawo Amma zanyi maganinta. Ni Dai kayi hakuri kabi maganan a hankali kaifa me hakurine. Mashkur Yana niyyan Magana Nasir ya rufe masa baki Yana cewa'kayi shiru haka abokina yanzu komai ya wuce yau gaka ga nijlah. Murmushi dole mashkur yayi Yana goge hawayen fuskanshi. Mummy ta saki salati tana cewa'lateefah kingani ko? Kinga abinda yaran nan kesan janyomin' jiya a daura aurensa da yarinya 'yar mutumci Amma yazo nan Yana shirmen banza da wufi. Abbane ya Kalli mummy fuskansa Babu alamun wasa yace' zoki fita anan tinda ke haryanzu bazaki saduda kisan gaskiya ba' Yaya ana neman tausar zuciyarsa ke Kuma kina neman billo da wani. Ganin yadda Abba yayi yasa mummy kama hannun mashkur tana cewa' ka wuce muje' kafin nabarka ta kwasama qanjamau nasan a wannan jinin nata dakyar idan an gwadata Bata gano tana da cutar HIV ba. Qin tafiya yayi mummy ta cigaba da jansa sun fito Kenan a dakin motan daddyn Ayman ya shigo cikin gidan' Suna Shiga mujaheed ya ɓalle qofan ya fito Yana kwalama nijlah Kira. Nijlah" Mashkur ne ya tsaya Yana cewa mummy ki Sakeni yau saina koyama Dan iskan nan hankali' mummy Bata sake Saba ya fizge yayi Kan mujaheed Yana cewa'kai Dan akuyan inane? Zaka biyomin Mata Har cikin gida kana kira' Ko kai bakasan darajar aure ba? Kai wallahi badan riqeta da kukayi a gidanku ba saina sa an dauremin kai. Tsuru nijlah tayi tana kallansu' yayinda Abba yaqima mashkur magana Dan Shima da za'a barshi saiya Zane mujaheed. Daddyn Ayman ne da husna' suka zo gurin shiya riqe mujaheed Yana cewa kayi hakuri Dan uwana ninasan ze hakura da nijlah kaika aureta' Muda mukazo neman sulhu ina kai ina neman fada. Be rufe bakinsaba nijlah ta fito da gudu ta rungume aunty husna itama husna rungumeta tayi tana shafa bayanta. Nijlah Na Kuka tace' aunty Dan Allah kice su kaini gidanmu' ni gurin kaka da Malam Zan koma' nasan innata nacan hankalinsu a tashe. Murmushi Nasir yayi yace' da bakisan dasu ba sai yanzu. Abba ne yayi gyaran murya Yana kallan lateefah ahankali yace' Lateefa kaisu falo Sannan ki Gaya kowa Na gidan inasan ganinsa' turo baki' lateefah tayi sedai Babu yadda ta iya haka ta wuce gaba Suna binta a baya' babban falo ta kaisu mummy Ko tace Babu inda zata' a qarshema Dakinta ta tafi tana cewa' kundade baku zauna kunyi Magana ba. Nasir Abba ya Kira yace'ka riqe hannun mashkur kuje falon Nima yanzu Zan shigo. To Nasir yace' ya kama mashkur Suna tafiya a hankali Har suka Shiga cikin falon' Duk kaninsu a zaune suke kowa da abinda yake sakawa a cikin zuciyarsa' Banda kukan nijlah Babu abinda ke Tashi a cikin dakin. Tashi mummy ta fito a dakinta'ta shiga Dakin da aka sauki Yasmeen' zaune ta sameta tasa hannu biyu tayi tagumi Maryam Na Bata hakuri tare da kwantar Mata da hankali' mummy Na Shiga Maryam ta fita a dakin. A rikice yasmen take tambayanta ganin Kamar Kuka tayi' a rude take tambayarta lafiya mummy ina ya mashkur? Ganin mummy taqi cewa komai Sai ajiyar zuciya da take saukewa yasa Yasmeen sakin Kuka ta riqe hannun mummy Duk hankalinta a tashe' tace' Mummy Dan Allah kigayamin wani abu ya Sami ya mashkur ne? Girgiza Mata kai mummy tayi tana cewa' babu abinda ya sameshi' sedai inaso kema kiyi hakuri Dan ba wani akayiwa wannan abun ba illah Ni dake. Zaro ido Yasmeen tayi tace' mummy ni Kuma? Nifa kikace' Sai Kuma tasa Kuka tana tinanin Ko Qin amince masa da tayine yasa wannan Abu ke faruwa. Tana cikin kukan Abba ya Shigo dakin' Dan nesa dasu ya tsaya yace' hajiya Ku nake jira a falo kuzo yanzu yanzu kinsan munada baki bakuma zamane ya kawosu ba' Yana Magana fada ya fita beko jira amsar taba.. Tsaye mummy tayi kama bazasu jeba' zuwa can ta Kiran sunan yasmeen' Yasmeen Bata iya amsawa ba ta juyo tana kallan mummy. Mummy tace' jeki wanke fuskanki ki Kuma kwantar da hankalinki kizo muje' Muji da wacce suka zo. To Yasmeen tace duk da batasan su waye suka zoba ta Shiga toilet ta wanke fuskanta' cikin mintuna qalilan ta fito tana goge fuskanta da towel. Powder take niyyan shafawa mummy tace' kinga ba wasu baqin arziqi bane Tashi muje haka. Acan cikin zuciyarta Ko cewa tayi Mene amfanin shafa powder Nida nasan kukan da Zaki acan yafi Wanda kike yanzu musamman idan kikaga nijlah ta dawo. Tashi Yasmeen tayi suka fita a dakin' mummy Na gaba ita Na biye da ita suka Shiga cikin falon'. Suna Shiga yasmeen tayi turus ta tsaya bakinta Na karkarwa ta Kira sunan Nijlah tare da Maida idanunta Kan mashkur Sai kuma tayi shiru tana girgiza kai ta juya zata koma Abba yace' dawo ki zauna. Ba musu ta dawo ta zauna jikin mummy tare da kife kanta a qasa. Qara rungume aunty husna nijlah tayi tana cewa' aunty karki barni anan dukana suke' banasan Zama dasu nafisan Na zauna daku Dan Allah karki barni. Tinda aka fara Magana mujaheed be iya dariya ba Sai yanzu nan ya Kalli nijlah ya kashe Mata ido daya Yana qara godewa Allah da yasa ta kamu da soyayyarsa gashi yanzu Harda bakinta take cewa dasu takesan Zama. A razane mashkur ya Tashi ganin irin kallan da nijlah da mujaheed suke aikama juna. A tsawace yace' Abba kace ya fita a falon nan kafin Na kwakwale wannan idanun nasa . Nasir ne yace' haba mashkur kayi shiru mana. Kamar Yaya nayi shiru kana kallan abinda yakema iyalina agabana' Tsawa Abba ya daka mashkur Hakan yabashi damar yin shiru Yana karkarwa kai kace tsohun sojane allura ta Tashi. Tabe baki mummy tayi tana cewa' wallahi auta kabani kunya' Akan wannan yarinyar kake irin wannan barin jikin' agaban matarka'. Matarsa mujaheed ya maimaita' Sai kuma yayi dariya. Shima daddyn Ayman murmushi yayi Yana cewa' kaga shikenan saika bamu nijlah kaika zauna da wannan ya fada Yana nuna Yasmeen. Haushi da takaici su suka Hana mashkur Magana. Abba yayi gyaran muryan tare da yimusu sallama irin ta addinin musulumci. Dan Allah kudena fitarmin da novel sabida ban saidama kowa a cikinku ba saida Kuka dauka alqawarin bazaku fiddamin Shiba. Mai so zaku iya Bata number 09038049272. Momn sultan ce.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* J Baki isa kicemin ah ah' ba. Turamasa Dan qaramin bakinta tayi shiko Yana Gama maganar ya busa Mata iskar bakinsa Mai kamshi ga Wani irin dumi Mai Dadi data zo dashi Yana kashe Mata idanunshi. Lumshe idanunta tayi tana Jin wani irin Abu na tsarga Mata tindaga cikin qahon zuciyarta harya Gama ratsa kowacce kofa ta cikin jikinta' ido ta dago tana kallansa ya tsareta da ido Yana cewa' Kinji abinda nagayamiki ko? Bata amsa shiba ta dauke Kanta' ta jingina da jikin gadon tana murmushi. Daya ledan ya dauka ya fita cikin sauri Yana cewa' ki jirani ina zuwa' kafin tayi Magana harya fita a dakin.. Kai tsaye Dakin nijlah ya wuce nan ya sameta ta fito a wanka ta rasa kayan da zatasa Dan Bata da komai cikin daki' Shi Kuma be zuba Mata ba sabida lokacin daya zuwa Na Dakin Yasmeen Bata dawo ba. Dasauri ya qarasa inda take ya zauna Kan karfet yana riqe hannunta' Rau Rau tayi da ido tanasan zubda hawaye yace! To sarkin rigima me Kuma ya faru'? Cike da shagwaba nijlah tace' ya mashkur kayana' Ni haka Zan zauna bani da kayan Sawa? Dingurinta yayi yace' waya gayamiki' kema Zan saimiki kaya masu kyau' Sai kuma ya Tashi ya bude wardrobe' farar jallabiyarsa ya dauko ya dawo inda take zaune yafara qoqarin zura Mata Yana cewa. Kinga kiyi amfani da wannan zuwa gobe saina saimiki wasu kayan kinji! Kamar zatayi Kuka tace to! Ledan hannunsa daya ajiye ya janyo Yana cewa' kinga zauna kici wannan nasan kinajin yinwa Ko? Daga masa kai tayi shiko Yana kallanta yace' Tashi ga kitchen ki dauko plate da cup. Maqale kafada tayi tana turamasa baki. Dan zaro ido yayi Yana cewa' Wai haryanzu bazaki chanzaba nijlah' girma fa kike Ko Dai qara shagwabamin ke sukayi? Ita Dai batayi masa Magana ba haka ya gaji ya tashi ya dauko Mata plate & cup ya dawo ya ajesu a gabanta. Shida kansa ya zuba Mata gashenshen naman da madara' tsoka daya ya dauka ya kai Mata baki' amsa tayi tana ci tana lumshe ido. Tsaye ya Tashi Yana binta da kallo harta cinye Na bakinta' kafin a hankali ta dago kai tana kallansa. Hannunta ya riqe ya miqar da ita tsaye kafin ya sake hannun ya rungumota jikinshi' Yana shafa bayanta tare da qurawa fuskanta ido. Itama Shi take kallo kafin tayi saurin janye nata idon. Fuskanta ya kama Yana shafa pink lips dinta kafin yafara Magana cikin nutsuwa. Kina bugatar Wani abu? Girgiza masa kai tayi' yace' Ki zauna kici abinci saiki kwanta nizan tafi dakina. Zaro ido nijlah tayi tana hawaye tace' ni tsoro nakeji bazan iya kwana anan ba' Dan Allah katafi Dani kaji' ta qare maganar tana riqe dantsen hannunsa. Lumshe idanunsa yayi Yana Jin yadda soyayyar yarinyar ke qara nutso a cikin zuciyarsa' a hankali Kuma ya bude Yana qare Mata kallo. Saida ta qara Magana kafin ya zaunar da ita a bakin gadon Yana cewa' Kiyi hakuri kinga ke babbace bazan iya kwana dake ba' yau Dakin kanwarki Zan kwana' danayi kwana bakwai Sai Na rabamuku kwana.. Wani irin bakin ciki mara misaltuwa Taji ya mamaye Mata zuciya' ta hadiye Wani saliva Mai dacin gaske tana kallansa cike da takaici tace' raba kwana' kana nufin yau a dakin Yasmeen zaka kwana Ni Kuma Na kwana Ni daya sabida Baka sona' ka Kuma Hana masu kauna ta su tafi' Dani. Ba haka bane nijlah kinsan jiya aka daura aurena da Yasmeen' yau a dakinta ya kamata na kwana' kiyi hakuri haka tsarin yake' banaso kiyi tunanin Wani abu mara kyau Dan Allah ki fashinceni. Ranta a bace tace shikenan naji' tana Gama fada ta janye jikinta ta tafi toilet da gudu ta rufe tana Kuka. Kofan toilet din yazo Yana bugawa taqi kulashi' ya Dade tsaye Yana Bata hakuri taqi kafin ya gaji da tsayuwa ga dare nayi ya fita. Nijlah najin fitarshi ta bude kofan ta fito ta Kuma rufe kofan dakinta' Kan gado ta koma ta kwanta taja bargo ta rufe jikinta' tunanin abinda yasata Kuka take ta Rasa dalili' cike da zullumi ta miqe da kyar tana Jan kafarta ta sauko kasan karfet ta tarar da kajin daya zubamata ta zauna tana cinsu Kamar magani. Ta Dade kafin ta Gama Duk da ba wani Na kirki' taci ba' sannan ta koma ta kwanta' tana tunanin halinda mujaheed ke ciki' hawaye masu zafine suka qara zubomata tasa hannu ta goge tana cewa'kayi hakuri ya mujaheed Allah saiya sakamana. Sosai ta zurfafa a cikin tunani a haka bacci barawo yayi nasaran daukanta.. Tinda mashkur ya fito yakejin zuciyansa ba Dadi kama be kyautawa nijlah ba' Dan tana da buqatar Wanda ze debemata kewa a daidai wannan lokacin' sedai Babu yadda ze iya haka ya hakura ya Shiga Dakin Yasmeen. Zaune ya sameta a inda ya Barta Yana Shiga yasa ma kofa key ya Kuma cire key ya ajiye' be zauna ba ya Shiga kitchen ya dauko plate da cups guda biyu ya ajesu Kan carpet Seda yagama zuba komai ya kama hannunta Yana cewa' Bismillah. Sauka tayi tana qoqarin Zama yayi saurin safketa Akan cinyarsa Yana Bata abinci a baki' Bata Musa ba ta amsa tafara ci kafin itama Takai hannunta ta qutsuro tana bashi' suna ci su taba Hira ahaka kowa ya koshi' shida kansa ya tattara komai ya maidasu kitchen sauran kajin ya bude fridge ya zuba. Yana dawowa ya fada toilet ya sakarma kansa ruwa Mai sanyi' Bayan ya Gama ya daura alwala ya fito jikinsa daure da towel ' kallo daya Yasmeen tayi masa ta dauke kai tana Jin kunya. Murmushi yayi Mai sauti yace' Oya Tashi ki alwala kizo Ni bacci nakeji. Alwala Kuma? Nifa nayi sallah. Nasani ita sallah Bata yawa rakaa biyu ne zamuyi sauri kiyi ina jiranki. Turo baki tayi tace' Ni inada alwala na' to hijabin ma saina ce kisa. Fakar idonsa tayi ta murguda masa baki tana sa sa hijabin' Sarai ya Ganta yayi kama be gani ba suka tada sallah' Bayan sun idar ya dafa Kanta yayi adduo masu Tarin yawa kafin ya Tashi ya cire jallabiyar jikinsa ya rage daga Shi Sai gajeran wando. Kasa kallanshi Yasmeen tayi ta cire hijabinta ta kwanta Akan gadon ta rufe jikinta' da bargo. Tana kwanciya shima yabi bayanta Yana cewa'baby ba Magana saiki kwanta ki barni Bata kulasaba Dan a tsorace take dashi tayi kama wacce bacci ya dauke' cakulkuli ya farayimata Yana cewa' Bari mugani baby bacci take. Zillo ta fara ya janyota jikinsa ya mannata da girjinsa nan ya fara zame rigar dake jikinta Yana goga mata joystick dinsa data kumbura tayi kama zata tsinke sabida tsabar jaraba' numfashi ya sauke Yana kallan yadda jikinta ke rawa' ta bude bakinta a hankali tana karkarwa tafara bashi hakuri. Saurin hade fuska yayi Yana qara hadeta da jikinshi' Dan Allah baby kayi hakuri ance fa da zafi' hannu ya Dora Akan pink lips dinta dake rawa yace' waya gayamiki? Girgiza kai tayi tana cewa' Allah ba kowa Ni wannan abun bake tsoro. Kidena Jin tsoransa wannan nakine yafada Yana qara miqar da joystick dinsa' Kuma saida mukayi dake bazakimin gaddama. Koda kinyi yau ba hakura zanba' karkiga jiya Na kyaleki a gidan mummy ki dauka nan ma hakane. Tayi saurin janye jikinta zata gudu ya qara matseta a jikinshi' hannunsa Na Saman breast dinta Yana matsawa' numfashi taja ya qara janyota ya hadeta da jikinshi' Yana saukar Mata da kasala' sosai yake murzata Yana lumshe ido Yana shafa cikinta zuwa gadon bayanta' a haka harya gangaro da hannunsa ya zare pant dinta' Bata hanashiba Dan itama a rikice take Saima Daga masa qafa tayi ya sake Tura hannunsa cikin gabanta Yana Jin yadda take tsiyaya ga' ruwanta Mai dumi ya cika masa hannu numfashi suka sauke a tare ya Danna yatsansa ciki tayi yar qara kadan Jin Wani irin zafi Na ratsata' janyewa yayi Yana murmushi Yana shafa nononta' ahaka harya samu ya maidata qasanshi ya danne ya Kuma hade bakinsu' Yana tsotsa Yana matsa nononta tare da cizawa tini zuwa lokacin ya Gama fitar da ita a hayyacinta. Dan lumshe idanunsa yayi' Yana me sauke numfashi' tare Dan sassanyar ajiyar zuciya Mai cike da zallar kaunarta . Nan ya qara ware qafanta Yana qoqarin saita joystick dinsa' yasmeen ta kankame jikinta waje daya zuciyarta cike da tsoro gami da fargaba' musamman yanzu daya fara goga Mata qatuwar abarsa a gabanta. A tsorace tafara qoqarin janye jikinta mashkur ya lumshe idanunsa Yana qara Danna Mata joystic dinshi' ruwan dadin dake fita a jikinta da nashi Suna haduwa yanajin wani irin Abu dabe tabajinsaba' sake Danna Mata yayi Dan zuwa lokacin a matse yake yakai kololuwa wajen San biyan buqatarshi' zuwa yanzu idon Yasmeen yafara chanza Kala sabida mugun dadin dateji Yana ratsata' lokaci guda ta cire tsoro ta sakar masa jiki tana qara rumgumosa cikin jikinta' Babu laifi Duk da wannan shine karansa Na farko ya sanin mace' ya iya sarrafa mace ta yadda ya haukatata harta manta da komai ta sake masa. Hannunsa yakai daidai Kan kunnanta Yana shafawa a hankali,Yana qara Danna Mata qatuwar abarsa a cikin jikinta' Wani irin yar yar' Zur takeji' a hankali ya qara matsawa ya hade bakinsu waje daya' zame hannunsa yayi zuwa qasanta dashi ya riqe joystick dinshi ganin haryanzu taqi Shiga ga Wani masifaffen feeling Na taso masa. Yasmeen ta saki qara a hankali tana riqe hannunsa'gabadaya jikinta yagama sakewa qoqarin shigarta yake taqi Bari Banda ihun Kuka Babu abinda take' Duk qoqarin dayake ya shigeta a hankali abun yaqi nan ya Danna da karfi ya nufi Shiga cikin fadarta. A galabaice Yasmeen ta saki wani azabebben ihu tana turesa Jin yadda yake qoqarin hadeta da katuwar joystick dinshi. A firgice nijlah ta farka ta diro agadon tana addua tare da duba gefenta' tabbas kukan Yasmeen ne' ga wasu maganganu da takeji tanayi' Dan murtsika idanunta tayi tana Jin magiyar da Yasmeen kewa mashkur. Dafe qirji nijlah tayi gabanta Na faduwa . Cike da shauqi mashkur ya sake Tura joystick dinshi cikin jikinta' Wani gigitancen ihu Yasmeen ta kurma tana cewa' Wayyo Allah Na mama' mummy mashkur ze kasheni' Dan Allah nijlah kizo' yar uwata nijlah ke dayace a gidannan ke kadai zaki iya cetona' qara dannawa yayi a lokacin yagama ratsa kowacce kofa ta cikin jikinta' ta Kuma kurma ihu tana dukansa da hannu biyu tana girgizama masa kai' be kyaletaba Dan Shima ba'a cikin hayyacinsa yake ba ya cigaba da kwasar dadinta Yana zuba Mata sumbatu. Bangaren nijlah Ko tsoro da tausayin Yasmeen ya kamata harta Rasa inda zatasa Kanta' Jin ihun yayi yawa gashi takasa fita yasa ta saki Kuka Mai karfi' ganin kukan ba magani zemata ba ta bude kofa ta fito tana tafiya cike da tsoro harta zo jikin kofan. Bugawa tafara tana Kiran sunan ya mashkur' Yasmeen ce ta jita Dan haka ta cigaba da Kiran sunan nijlah tana cewa' 'yar uwata nijlah kizo ki ceceni' mijinki Zai kasheni.. Da qarfi nijlah ta cigaba da bugun kofar Jin irin tashin hankalin da Yasmeen ta Shiga itama tana Kuka tana cewa' ya mashkur metayi Maka kake dukanta' Dan Allah kayi hakuri bazata qara ba... Karki fitarmin da novels' karki karanta idan baki siyaba' Ku guji haqqin Wani akanku. Momn sultan ce.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* h *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Ita kadai nake gani' ba wata nasaba' ta daya daga cikin Ku ba. Naga abun naku iskancine to wallahi kusani Babu Mai fita a gidana Sai Bayan shekara daya idan rashin lafiyane nizan Kira likitana yazo Har gida ya duba ku' Wanda ta Isa tayi gaddama taga yadda zanyi da ita. Haba abokina Kabi komai a hankali tinda muka taho kake fada' dame kakeso suji' Nasir ya fada Yana cigaba da tuqinsa. Karabu dasu nasir' nagaji' wallahi nagaji' da buganin da suke kama kwallo. Su dai Basu Magana ba Saima cigaba da kukansu suke kowacce da tinanin da take a cikin zuciyarta. Wuraren 8 na dare motarsu yayi parking akatafaren gidan mashkur Wanda kai tsaye za'a iya kiransa da aljannar duniya. Zuciyarsa fes da farin ciki ya bude motan ya fito Yana gyara rigarsa' fitowa Nasir yayi Yana tsokalansa.. Kai abokina yakamata ayimin kyauta taban mamaki bantaba ganin abokin daya kaima ango' amare Har guda biyu a lokaci daya ba. Dariya mashkur yayi Mai sauti Yana cewa' Sai Ni mashkur Mai sa'a kai Dai kajira lokacin bikinka ka gani' Sai a lokacin Zan rama Duk abinda kayimin. Duka Nasir yakai masa Yana cewa' haba bazaka iya Biya ba' irin wannan wahalan daka bani' karfa ka manta haryanzu ban debo kayana daga kauyen kankan ba' sabida gudun matsalan dazan fuskanta. A tare suka saki dariya mashkur yace' abokina matsala ya qare tinda gani ga nijlah" nan da 'yan watanni su Malam da kaka zasu ga diyarsu da qaton ciki Ko goyo. Dariya Nasir yayi yace' to nizan wuce kabi Yara a hankali nasan halinka. Dafa kafadansa yayi yace' karka damu abokina Nisan yadda zanyi dasu kasan su Zuma ne cinsu Saida wuta. Sallama Nasir yayi masa' Yana cewa'nizan wuce' to shikenan abokina nagode sosai Allah yabar zumunchi' Daka fita zaka samu me napep ya kaika gida' nasan zuwa zakayi ka kwanta kaima ka huta gajiya. Zaro ido Nasir yayi yace' ina naga ta bacci yanzu' ina a gabanka Abba yace Yana nemana' ni yanzu gidan mummy Zan koma mugama da wadancan mutanan' murmushi mashkur yayi Yana cewa'kaga Ni harna manta dasu. Dole ka manta sabida ka sato yaran mutane' Yana Gama fada ya fita a gidan mashkur Na daga masa hannu. Numfashi mashkur ya sauke"a zuciyarsa Yana cewa'Bari naje gurin yaran nan naji yadda zamu Kaya. Yana zuwa jikin motan ya bude Yana cewa' me kuke jira Baku fito ba koni sa'ankune ina Magana Kuna Jina? Dasauri nijlah tace ah ah sabida tsabar tsoransa daya kamata batasan lokacin data diro qasa ba' a hankali yace' ke Kuma Mene haka Ko dodo kika gani'sai kinji ciwo ki Isa mutane da rakin tsiya. girgiza masa kai tayi ya kama hannunta ya tasheta tsaye Yana nuna Mata qofan Shiga cikin gidan. Dan kyar ta iya Tashi tsaye tana tafi harta Shiga cikin falon' Kan kujerun data gani ta zauna tana sauke ajiyar zuciya. Seda yaga shiganta ciki kafin ya Shiga cikin motan yasa hannu ya dago fuskan Yasmeen Yana Kiran sunanta. Bata amsa Shiba Saima qoqarin ture hannunsa take' ya Bata fuska Yana cewa' Wanne irin abune haka' haba baby ya Zaki nuna Kamar bakisan inada Wani auren ba' daga zuwan nijlah kin rikimin. Cike da zafin Kishi Yasmeen tace' kona sani ina ruwana da aurenka' Baka Tashi tarewa da matarkaba Sai ranar da zaka tare Dani a gidanka' dama wannan Cin mutumcin ka tanadarmin baby' wannan shine sakamakon soyayyar daka Dade kanamin Ko? Tausayin tane ya kamashi don haka ya rungume ta Yana shafa bayanta tare da yimata kalamai masu dadin gaske. Shagwabe masa Yasmeen tayi tana juyi a jikinsa. Sun dauki lokacin kafin ya samu nasaran shawo Kanta ya bude motan suka fito' A tare suka Shiga cikin falon Yana riqe da ita' Basu zauna Kan kujerun ba ya Shiga da ita Wani kofan dake makale a jikin falon tinda suka shigo nijlah kebinsu da kallo Har saida suka bacewa ganinta' nan ta durgushe aqasa tana kuka. Babban falo suka Shiga Sai dakuna uku a ciki da dinning table' daya daga cikin Dakin ya bude ya Shiga da ita' Kan bed ya ajiyeta Yana Mata murmushi" dauke fuskanta tayi tana turo baki yayi saurin hade bakinsu Yana tsotsa Seda yayi Mai isarsa kafin ya saketa ya Tashi jikinsa a mace yace' ki shiga toilet kiyi wanka ina zuwa. Falo ya dawo ya tsaya akanta Yana murmushi' kafin a hankali yace' nijlah haryanzu kina nan da halinki' meyasa Kuka be Miki wahala? Bata amsa Shiba ya sunkuya ya dauketa yayi Wani kofan da ita Yana cewa' nasan Kishi kike sabida kinganni riqe da matata indai wannan ne gashi ke Har daukanki nayi ya fada Yana Shiga da ita Dakin. Zama yayi Kan bed ya mata masauki Akan cinyarsa Yana cewa' Wai Ni mashkur kika gudan ma Ko nijlah? Gashi yanzu kingani baki nuna kinyi kewana Ko kadan ba. Bata fuska tayi tana turesa ya riqe hannunta Yana cewa' yau bazamu bacci ba saikin gayamin abinda wannan katon yake Miki da bakison Zama Dani. Cikin Kuka nijlah tace' Ni Allah Babu abinda yakemin kawai dai Sai kuma tayi shiru tana wasa da hannunta. Gaban mashkur ne yayi Wani irin faduwa tini ya zaro ido Yana cewa' Kawai me' ki gayamin Yana Miki irin abinda nake Miki? Dasauri nijlah ta girgiza kai tana kallansa. Ok' Ni Zan duba da kaina tinda nasan yadda kayana yake' Yana Gama fada yafara cire Mata rigan jikinta. Hannunsa ta riqe tana bashi hakuri ya dakatar da ita ta hanyar riqe hannunta da Dayan hannunsa ya cire Mata rigan da Dayan hannun. Ido ya zuba nononta Yana kallansu tare da San gano Wani abu' ya Jima Yana kallansu kafin a hankali ya kai hannunsa Yana shafa Kan nonon' numfashi yaja me sauti tare da Dora daya hanunsa Kan Dayan Shima Yana shafasa a tare suka sauke ajiyar zuciya cikin in ina yace' Nijlah"banga alaman anashamin kayana ba' sedai ina tsoro ace idona beganemin daidai ba' nijlah bana zarginki sedai ina tsoran tuzurayen mutane musamman da Naga irin kallan dayake Miki dazu a falon Abba. Haushine ya hanata Magana ga Wani zafi zafi dadi Dadi dake ratsata' qara janyota jikinsa yayi Yana cewa pls nijlah ta' a wannan lokacin ya kamata ki bani Dama kona denajin abinda nakeji a qasan zuciyana? Janyewa tayi jikinta Na rawa ta dauki rigarta zata sa yayi saurin riqeta. Bakinta Na rawa tace' ya mashkur ka Bari nasa rigana' kofa sallah banyi ba Kuma yanzu 8 ya wuce' idan Kuma Wani abune baga matarka can a daki ba' Nikam ka sakeni haka. Matsawa ya qarayi jikinta ya dago Kanta Yana shafa wuyanta tare da kama qugunta Yana shafawa' zanin jikinta yakesan cirewa tayi saurin riqewa tana karkarwa Duk da itama sakonsa ya fara Shiga cikin jikinta. Turesa ta fara tana girgiza masa kai hawaye nabin fuskanta. Qanqameta yayi ya juya da ita Akan gadon Yayi saurin cafkar nononta Yana tsotso cike da kwarewa qara ta saki Wanda tasa Yasmeen Tashi Akan sallaya ta fito falon tana zagayewa tare da neman inda suke. Kofan falon nijlah ta gani' Dan haka ta Shiga ciki tana sauri. Sautin muryan datajine yasata qarasawa jikin kofan gabanta Na faduwa ta tura...... Momn sultan ce.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi c wannan number,, +22789520047.* *Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki* Tare suka fito ya riqe hannunta Yana murmushi ' Basu Sami kowa a falon ba ya mujaheed yayi hanyan fita da ita daga cikin falon' nijlah ta tsaya tana kallansa. A hankali mujaheed yace' mu tafi Ko baby?' jinjina kai nijlah tayi tana cigaba da kallansa' saida ya sake Mata Magana akaro Na biyu kafin ta bude bakinta a hankali tace' bamu sallama da aunty husna ba. Dariya mujaheed yayi Yana cewa' kinga muje' bafa kwana zamuyi acan ba' indai aunty ce nasan itama Shirin fita suke da yaya' Ko bakiji abinda daddyn Ayman yace ba. Cike da faduwar gaba tare da zullumi tace' nijlah tace naji' to muje Ko ya fada Yana shafa fuskanta'. Ba musu ta bishi suka fita a falon' bude Mata motan yayi suka Shiga a tare' tinda suka fara tafiya Babu Wanda ya iya Magana kowa da abinda yakeji a cikin zuciyansa. Wani iri zuciyarta ke Mata' gashi Dai tanasan zuwa ShopRite Amma yanzu jitake Kamar tace ya juya su koma gida' kantane yafara ciwo ta kwanta a jikin kujera tana lumshe ido yayinda kwakwalwarta ta Shiga tinani mashkur' dasauri ta bude ido tana kallan mujaheed sedai a wannan Karan fuskar mujaheed taga ya koma kama Na mashkur' a zabure ta Tashi zaune bakinta Na rawa tace' mash mashkur kai neee? Cike da mamaki mujaheed ya juyo Yana kallanta' kafin yayi Magana nijlah tagane ba mashkur bane' dasauri tasa hannu biyu ta rufe bakinta tana girgiza masa kai. A tare Zuciyarta da nashi su tsananta bugawa ga wani mahaukacin tsoro daya kama ta ganin irin kallan da mujaheed ke jifanta dashi. Bakinta Na karkarwa tace' au ya mujaheed bacci nakeji' numfashi ya sauke a hankali ya kai hannunsa Yana shafa daidai saitin zuciyarsa Yana tuqi da dayan' kafin a hankali yace' nijlah mashkur fa naji kince waye haka??? Gabantane ya fadi ta Rasa wacce amsa zata bashi' dabarace ta fado Mata tace' lah bakaga wani Mota daya wuce yanzu ana waqa ana Kiran mashkur ango? naunauyen ajiyar zuciya ya sauke Yana nazarinta' tare dasan gano gaskiya take Ko karya. Bata rai nijlah tace tana cewa' nifa kasan banasan wannan kallo baka' idan Kuma Baka yadda Dani ba to? Ah ah wallahi baby nah' kefa bakya Karya yafada yanasan ta saki ranta' tinda yace haka nijlah Bata qara Magana ba Har suka qarasa ShopRite. A tare suka Shiga ciki hannunsu sarke da juna kallo daya zakai musu kagane sudin masoyane. Qoqarin Shiga ciki yake da ita ta maqale kafada tana nuna masa jirgin dake aje a gefe Yara Kanana Nakai Yana zagayawa dasu. Murmushi yayi ya lakace Mata lebe Yana cewa' kedai rigimanki yafi karfinki' kibari mu Gama siyayyan saiki hau. Nika fara dorani' nafisan wasa na' to yace yaje ya Biya kudin wasa ya dawo Yana kallanta' Yana dariya' wanne Zaki hau ya tambaya? Ni duka nakesan hawa' Dan zaro ido yayi da mamaki Yana kallanta' ganin yadda take Neman rikice masa yasashi saurin cewa jeki fara Hawa wanda kikeso ina kallo' da gudu nijlah ta tafi tana murna. Daidai lokacin da mashkur ya cillo hancin motarsa daidai inda ze parking' tinda yayi parking bugun zuciyarsa ya cigaba da qaruwa Har saida yasa hannu ya dafe Yana karanta adduoi' cikin takunsa Na kasaita ya qarasa Shiga ciki Yana Kiran Nasir a waya. Hello Nasir kana ta ina? Ka shigo ciki ina zaune ina jiranka' kashe wayan mashkur yayi ya cigaba da tafiya Yana Jin yadda zuciyarsa ke harbawa. Tsaye yayi Yana Duba inda Nasir yake' nasir dake kallan mashkur yace kaganni fa Sai wani Dube Dube kake. Dariya mashkur yayi yace' kasan niba San zuwa ShopRite nake ba' kasa dole saida nazo. Yi hkr ba dadewa zamuyi ba fridge Kawai Zan siya' naji kaga muyi sauri inada Magana Mai qarfi a bakina' nan suka jera Suna tafiya. Sosai nijlah kejin dadin wasan' tana daga Sama jirgi Na Lilo ta leqo tana Kiran ya mujaheed' Kamar daga Sama Nasir yaji muryan sedai be kawo komai ba suka cigaba da tafiya. Wata kyankyawar budurwace tazo wuce wa mashkur ya bige ledant hannunta kayan suka zube' nan suka sunkuya a tare Suna tayata dauke kayan' dagowan da mashkur da zeyi idanunsa suka sauka Akan nijlah' murtsika ido yayi ya bude' nan ya qara saukesu akanta tana Kiran mujaheed tare da yimasa gwalo'. A hankali nijlah ta dago idanunta suka fada cikin mashkur' wani irin wawan dokawa zuciyarta tayi' tayi Baya zata fadi mujaheed yayi saurin tare ta ta fado jikinsa Yana cewa kingani Ko baby' sauka muje wasan ya isa haka. Runtse ido mashkur yayi Yana Kiran sunan Allah'wani irin bakon Abu yaji ya taba masa zuciya' girjinsa ya riqe yakasa furta komai yayinda bakinsa ya kama karkarwa yanasan Magana ya kasa. daidai lokacin da idon Nasir ya kai gurin........ Ayi hakuri' yau typing baida yawa. Momn sultan ce*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* I Gabanta na faduwa ta tura kofan' Babu kowa cikin dakin Dan haka ta qarasa Dayan kofan tana San tabbatarwa da Kanta inda Taji sautin ihun. Tana zuwa ta Tura kofan' sedai wannan kofan be bude ba' tsaye Yasmeen tayi tana cije pink lips dinta. Dasauri mashkur ya saki boobs nijlah ya hade bakinsu Yana shafa bayanta alaman tayi shiru' nan ya zubawa kofan ido. yasan Babu kowa a gidan daga su Sai yasmeen. Qoqarin kwatar Kanta take tana hawaye ya zare Mata ido' a dole nijlah ta hakura tayi lamo a jikinsa Yana tsotse kowanne Sako da Lungu Na cikin bakinta. Tabbas anan naji ihun' to idan ma ba nan bane a inane' kallan falon take cike da mamaki kafin a hankali tace' Lallaima baby' Yana nufin da wannan kucakar yarinyar ze hadani' komai namu irin daya to wallahi saina nuna ma banbanci Mai kudi da matsiyaci. Tana Gama fada ta fita a falon ranta a mugun bace. Da gudu ta Shiga dakin ta tana Kuka ta fada Kan bed' wayanta ta dauka tayi dealing number daddy. Mama na zaune tasa tv a gaba tana kallo' daddy na gefenta Yana aiki a computer sukaji ringing waya' a tare suka Kalli wayan daddy yayi murmushi Yana cewa' Yasmeen Kenan Taji shiru kinga ita tana Kiranmu. Murmushi mama tayi tace' to mume zamu gayamata Dama ita yakamata ta Kira tayi godiya. Daddy be qara Magana ba ya Kara wayan a kunnansa. Kafin yayi Magana Yasmeen ta saki Kuka. A rikice daddy ya fara tambayanta' lafiya 'yar lele waya tabamin ke? Ki gayamin Shi Ko waye. Nifa shiyasa banso kiyi Nisa Dani ba' Dan Kawai kin nace kinasan yaran nan. Tabe baki mama tayi tana kallansa a zuciyarta tace' yanzu Dai Baka da iko da ita' dole ka Bari mijinta ya saita Mata Zama tinda ni ka hanani Na koya mata' a Fili kuwa cewa tayi lafiya daddyn Yasmeen' me Kuma ya sameta? Ke Yasmeen kidena Kuka ki gayamin abinda aka miki' kinga mamanki Sai tambaya take baki gayamin ba. Cikin gunjin Kuka Yasmeen tace' daddy ya mashkur ne. Mashkur Kuma daddy ya maimaita sunan cike da mamaki' Sai kuma yace' to to inajinki' ki saki ranki ki gayamin konasan ta inda Zan bullowa lamarin Ko yar lele ya qare maganar cikin rarrashi.. A shagwabe Yasmeen tace' daddy kaga wannan matar tasa ce ta dawo dazu shine ya daukomu Nida ita da ya kawomu gidansa' Kuma daddy part 3 a gidan biyu iri daya Wai nawa da nata Dayan Kuma nasa' to daddy Ni kayan daki nakeso a chanzamin sabida bazan zauna da wannan yar matsiyatan da kayan daki iri daya ba. To shikenan ki kwantar da hankalinki indai kayan dakine komai Zan chanza Miki ze banbanta da nata kinji ko. Daga masa kai Yasmeen tayi tana turo baki kama Yana ganinta. Daddy yace' shikenan baki da Wani matsala' eh Yasmeen tace tana tambayan mama. Miqa mama wayan yayi' ta amsa tana cewa' Yasmeen kina lafiya . Shiru Yasmeen tayi mama ta sauke numfashi tace'Ni wallahi Harkin tayarmin da hankali nayi tinanin Wani abu ya sameki kike wannan kuka' ke bakisan da Mai kudi da talaka Duka Allah ya haliccesu ba' Kuma babu Wanda yafi Wani daraja a gurin Allah Sai Wanda yafi tsoransa. Banda ke da abinki Mene Danya zuba muku Kaya iri daya' Duk kaninku matansane kiyi qoqarin yimasa biyayya Sai kiga yafi sanki akanta tinda Dama keya fara so Allah ya qaddara Zaki zauna da ita. Turo baki Yasmeen tayi tana cewa'mama harfa cewa yayi Wai Duk saiya saita mana Zama tinda bamajin magana' Kuma zeyi maganinmu. Idan Kuka zauna lafiya Babu abinda ze muku kedai kiyi hkr Zama da ita kinga yarinya ce' Shi Kuma kinsan halin mijinki bashida zafi sedai bayasan musu saiki kiyaye kinji yar albarka? To tace cike da gamsuwa da nasihar magaifiyar tata' a hankali ta share hawayen fuskanta tana yiwa mama godiya. Ba qaramin Dadi mama Taji ba ganin yadda Yasmeen ta fara hankali tin ba'aje Ko ina ba' nan sukayi sallama ta kashe wayan. Sai daya denajin motsi kafin ta samu ya sakemata baki. A hankali nijlah ta dago kanta tana kallansa tana lumshe idanunta' kashe Mata ido yayi yana cewa' Ya dai Ko baki koshi bane Naga kina tsareni da manyan idanunki' Sai kuma na tabaki ki kurmamin ihu. Batayi Magana ba ta Tashi a hankali ta dauki riganta tana sawa' yayi saurin riqe hannunta ya ce' Na sallameki ne kike qoqarin tafiya' koke kike da kaiki? Girgiza masa kai tayi hawayen na qoqarin zubowa a idonta yayi' saurin katsemata su. Idan kika Bari suka zubo saina Miki abinda yafi wannan' yarinyar Sai fulakon tsiya' kinasan Abu kina guduwa saina tabaki kifara zubda ruwa kamar qorama. Hadiye kukan tayi tana na zuci Dan harga Allah ya matsata da yawa ga Wani irin zafi da takeji Akan boobs dinta sabida tsabar tsotsar daya sha. Sai da yaga tayi Kalar tausai yasa hannu ya janyota jikinsa Yana shafa fuskanta' lamo tayi a jikinsa yace' daga yau karki qaramin ihu' Ko bakiga bake kadai bace a gidan? Yana Gama fada ya saketa ya fada toilet' tsarki Kawai yayi ya fito Yana kallanta yace' ki Tashi ki tsarkake jikinki Naga dare nayi nizan wuce part Dina anjima zan dawo. Harya fita ya juyo yace' mekike sonchi? Muryanta a sanyaye tace bakomai' tsuke fuska yayi ya qara tambayanta' bakinta Na rawa tace tea. Beyi Magana ba ya fita Yana girgiza kai' Sai kuma yayi murmushi Yana cewa' oh ni mashkur na Hada 'yan rigima a gidana koya zan dasu. Part dinsa ya wuce' Yana Shiga ya cire kayan jikinsa ya fada toilet' ya Dade a ciki kafin ya Gama wanka ya fito Yana fitowa ya shafe jikinsa da turaruka ya zura jallaniya' Bayan ya Gama ya shinfida sallaya yayi sallah' ya Jima a zaune Yana adduoi kafin ya dauka wayansa' number Nasir yayi dealing.. Nasir dabe Dade da Shiga gida ba ya dauka' a hankali mashkur yace' abokina Dan Allah Wani temako nakeso? Dariya Nasir yayi yace'ai tinda naji kana Magana kasa kasa nasan da abinda kakeso. Eh Dama kazar amare nakeso da Madara ka kawomin yanzu Naga Ko 9 Bata qarasa ba da Allah karkace dare yayi'. Shikenan Nasir yace' sedai kadan qaramin lokaci kadan Na fito daga gurin Abba kaga yanzu Na shigo gidan' gashi haryanzu mutananka sunqi tafiya Magana yaqici yaqi cinyewa. Dariya mashkur yayi yace' kaga niba damuwana wadannan ba' ka kawomin abinda Na buqata kawai' Yana Gama fada ya kashe wayan Yana cewa' su dawo gidan mummy da Zama Dan tani' tinda Na dauke matana su matsalan ya shafa' Yana Gama fada ya kwanta Kan gadon Yana murmushi tare da Tina yanayin da suka kasance da nijlah. Nasir Na Shiga ya lallaba daddyn Ayman a cewarsa gobe zasu zo Har gida a qare Magana tinda yanzu dare yayi' Dakyar mujaheed ya yadda aka fita dashi suka Sashi a mota Yana ihu Yana Kiran nijlah tah. Nasir ya dawo gurin Abba. Nasir "Abba ya Kira sunansa. Amsawa Nasir yayi Yana kallan Abba tare da sauraran abinda ze gayamasa. Nasir inaso kajawa abokinka kunne' Akan yarinyarnan nijlah' ya riqeta Amana kada yaga Bata da kowa su hadu shida matarsa su zalinceta. Insha Allahu Abba Hakan baze faru ba. Allah yasa Abba yace Yana Shiga cikin gida' saida safe Nasir yamasa ya fito cikin sauri ya dauki motansa ya wuce. Gasassun Kaji ya siya guda hudu' Ko wanne leda aka zuba guda biyu Sai Madara manyan gora da ruwa' Sai lemo Mai sanyi da ice cream' Ko wanne leda Abu iri dayane a ciki Bayan ya Gama siya ya Shiga cikin motansa' gudu sosai yake Dan daga inda yake zuwa gidan Mashkur da nisa' cikin Ikon Allah ya isa gidan lfy. Waya ya dauka ya Tura mashkur text massage. Mashkur dake kwance idanunsa a lumshe yaji qaran shigowan sako' dasauri ya duba yaga Nasir number sa yayi dealing. Nasir Yana dauka yace' Malam ka fito ka amsa sakonka tin dazu ina get' Beyi Magana ba ya Tashi da waya a hannunsa' Yana fita Nasir ya miqa masa ledojin Yana masa tsiya' be amsa Shiba Saima godiya dayake masa ya koma ciki Shima Nasir ya tada motansa ya tafi. Yana Shiga ya tsaya a babban falo Yana tinanin inda Zai fara shiga' yaso tafiya Dakin nijlah Sai kuma yayi tinanin dazu ya fito daga ciki' dawo wa yayi ya bude Dakin Yasmeen. Zaune ya Ganta da doguwar Riga iya gwaiwa alaman tayi Shirin bacci yayi sallama Ya qarasa jikin gadon Yana qaremata kallo. Turo baki tayi tana cewa' baby Wai ina ka Shiga tin dazu ina nemanka banganka ba' Kuma Ni Har ihu naji a cikin gidannan Na fita ina nemanka Baka nan Sai daki Na dawo a tsorace. Murmushi yayi Yana kallanta kafin yace' keda gidanki bakisan dakina ba' ai Baka nunamin ba ta fada tana turo baki. Keda gidanki Waze nunamiki' kibari idan Allah ya kaimu gobe saiki je ki Kalla Ko ina. Bata fuska tayi tana cewa'dazu ina nemanka Na Shiga Wani daki irin wannan Shi Kuma Na waye? Shiru yayi ya kasa Bata amsa Seda ta qara tambayansa kafin yace' Na yar uwarkine Ko kin manta Ku biyune da gidan. Tabe baki tayi batace komai ba ya aje Mata Leda daya yana duba agogon hannunsa' Sai kuma yace' nizan tafi saida safe idan akwai abinda kike buqata saiki gayamin? Gyara Zama Yasmeen tayi tace' bangane zaka tafi ba' ina zakaje? Hannu yasa ya Sosa kansa kafin yace' Dakin nijlah zanfara kwana kinga kece amarya sainayi kwana bakwai a Dakinta kema saina dawo namiki kwana bakwai daganan Sai a raba kwana yadda kukeso. Kafin ya Gama Magana Yasmeen ta saki Kuka tana cewa' wannan wanne irin abune baby? Kawai kace wulaqantani zakayi' da niljah watanka nawa da auren ta da Har zakace Wai kwana bakwai zakayi' a dakinta' salan kajamin Raini a gurinta. Shiru yayi ya ajiye ledar hannunsa a qasa ya zauna gefen gadon ya janyo jikinsa Yana cewa'kiyi hkr Yasmeen inaso Na tsara komai a qa'ida' banaso nashiga haqqin kowacce mace a cikinku' kinga tinda tazo Bata tare a gidana ba Kuma kinga ita nafara aura ya kamata abata damar ta Ko baby? Turesa tayi tana cewa' ita Sam bazata yaddaba wallahi indai ya tafi sedai ya cigaba da kwana acan. Seda ta Gama Yana kallanta kafin a hankali yace' shikenan naji Zan kwana a dakinki sedai baki Isa Na nemi haqqina kice ah ah ba.......... Karki karanta idan baki Biya ba. Momn sultan ce*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* J Baki isa kicemin ah ah' ba. Turamasa Dan qaramin bakinta tayi shiko Yana Gama maganar ya busa Mata iskar bakinsa Mai kamshi ga Wani irin dumi Mai Dadi data zo dashi Yana kashe Mata idanunshi. Lumshe idanunta tayi tana Jin wani irin Abu na tsarga Mata tindaga cikin qahon zuciyarta harya Gama ratsa kowacce kofa ta cikin jikinta' ido ta dago tana kallansa ya tsareta da ido Yana cewa' Kinji abinda nagayamiki ko? Bata amsa shiba ta dauke Kanta' ta jingina da jikin gadon tana murmushi. Daya ledan ya dauka ya fita cikin sauri Yana cewa' ki jirani ina zuwa' kafin tayi Magana harya fita a dakin.. Kai tsaye Dakin nijlah ya wuce nan ya sameta ta fito a wanka ta rasa kayan da zatasa Dan Bata da komai cikin daki' Shi Kuma be zuba Mata ba sabida lokacin daya zuwa Na Dakin Yasmeen Bata dawo ba. Dasauri ya qarasa inda take ya zauna Kan karfet yana riqe hannunta' Rau Rau tayi da ido tanasan zubda hawaye yace! To sarkin rigima me Kuma ya faru'? Cike da shagwaba nijlah tace' ya mashkur kayana' Ni haka Zan zauna bani da kayan Sawa? Dingurinta yayi yace' waya gayamiki' kema Zan saimiki kaya masu kyau' Sai kuma ya Tashi ya bude wardrobe' farar jallabiyarsa ya dauko ya dawo inda take zaune yafara qoqarin zura Mata Yana cewa. Kinga kiyi amfani da wannan zuwa gobe saina saimiki wasu kayan kinji! Kamar zatayi Kuka tace to! Ledan hannunsa daya ajiye ya janyo Yana cewa' kinga zauna kici wannan nasan kinajin yinwa Ko? Daga masa kai tayi shiko Yana kallanta yace' Tashi ga kitchen ki dauko plate da cup. Maqale kafada tayi tana turamasa baki. Dan zaro ido yayi Yana cewa' Wai haryanzu bazaki chanzaba nijlah' girma fa kike Ko Dai qara shagwabamin ke sukayi? Ita Dai batayi masa Magana ba haka ya gaji ya tashi ya dauko Mata plate & cup ya dawo ya ajesu a gabanta. Shida kansa ya zuba Mata gashenshen naman da madara' tsoka daya ya dauka ya kai Mata baki' amsa tayi tana ci tana lumshe ido. Tsaye ya Tashi Yana binta da kallo harta cinye Na bakinta' kafin a hankali ta dago kai tana kallansa. Hannunta ya riqe ya miqar da ita tsaye kafin ya sake hannun ya rungumota jikinshi' Yana shafa bayanta tare da qurawa fuskanta ido. Itama Shi take kallo kafin tayi saurin janye nata idon. Fuskanta ya kama Yana shafa pink lips dinta kafin yafara Magana cikin nutsuwa. Kina bugatar Wani abu? Girgiza masa kai tayi' yace' Ki zauna kici abinci saiki kwanta nizan tafi dakina. Zaro ido nijlah tayi tana hawaye tace' ni tsoro nakeji bazan iya kwana anan ba' Dan Allah katafi Dani kaji' ta qare maganar tana riqe dantsen hannunsa. Lumshe idanunsa yayi Yana Jin yadda soyayyar yarinyar ke qara nutso a cikin zuciyarsa' a hankali Kuma ya bude Yana qare Mata kallo. Saida ta qara Magana kafin ya zaunar da ita a bakin gadon Yana cewa' Kiyi hakuri kinga ke babbace bazan iya kwana dake ba' yau Dakin kanwarki Zan kwana' danayi kwana bakwai Sai Na rabamuku kwana.. Wani irin bakin ciki mara misaltuwa Taji ya mamaye Mata zuciya' ta hadiye Wani saliva Mai dacin gaske tana kallansa cike da takaici tace' raba kwana' kana nufin yau a dakin Yasmeen zaka kwana Ni Kuma Na kwana Ni daya sabida Baka sona' ka Kuma Hana masu kauna ta su tafi' Dani. Ba haka bane nijlah kinsan jiya aka daura aurena da Yasmeen' yau a dakinta ya kamata na kwana' kiyi hakuri haka tsarin yake' banaso kiyi tunanin Wani abu mara kyau Dan Allah ki fashinceni. Ranta a bace tace shikenan naji' tana Gama fada ta janye jikinta ta tafi toilet da gudu ta rufe tana Kuka. Kofan toilet din yazo Yana bugawa taqi kulashi' ya Dade tsaye Yana Bata hakuri taqi kafin ya gaji da tsayuwa ga dare nayi ya fita. Nijlah najin fitarshi ta bude kofan ta fito ta Kuma rufe kofan dakinta' Kan gado ta koma ta kwanta taja bargo ta rufe jikinta' tunanin abinda yasata Kuka take ta Rasa dalili' cike da zullumi ta miqe da kyar tana Jan kafarta ta sauko kasan karfet ta tarar da kajin daya zubamata ta zauna tana cinsu Kamar magani. Ta Dade kafin ta Gama Duk da ba wani Na kirki' taci ba' sannan ta koma ta kwanta' tana tunanin halinda mujaheed ke ciki' hawaye masu zafine suka qara zubomata tasa hannu ta goge tana cewa'kayi hakuri ya mujaheed Allah saiya sakamana. Sosai ta zurfafa a cikin tunani a haka bacci barawo yayi nasaran daukanta.. Tinda mashkur ya fito yakejin zuciyansa ba Dadi kama be kyautawa nijlah ba' Dan tana da buqatar Wanda ze debemata kewa a daidai wannan lokacin' sedai Babu yadda ze iya haka ya hakura ya Shiga Dakin Yasmeen. Zaune ya sameta a inda ya Barta Yana Shiga yasa ma kofa key ya Kuma cire key ya ajiye' be zauna ba ya Shiga kitchen ya dauko plate da cups guda biyu ya ajesu Kan carpet Seda yagama zuba komai ya kama hannunta Yana cewa' Bismillah. Sauka tayi tana qoqarin Zama yayi saurin safketa Akan cinyarsa Yana Bata abinci a baki' Bata Musa ba ta amsa tafara ci kafin itama Takai hannunta ta qutsuro tana bashi' suna ci su taba Hira ahaka kowa ya koshi' shida kansa ya tattara komai ya maidasu kitchen sauran kajin ya bude fridge ya zuba. Yana dawowa ya fada toilet ya sakarma kansa ruwa Mai sanyi' Bayan ya Gama ya daura alwala ya fito jikinsa daure da towel ' kallo daya Yasmeen tayi masa ta dauke kai tana Jin kunya. Murmushi yayi Mai sauti yace' Oya Tashi ki alwala kizo Ni bacci nakeji. Alwala Kuma? Nifa nayi sallah. Nasani ita sallah Bata yawa rakaa biyu ne zamuyi sauri kiyi ina jiranki. Turo baki tayi tace' Ni inada alwala na' to hijabin ma saina ce kisa. Fakar idonsa tayi ta murguda masa baki tana sa sa hijabin' Sarai ya Ganta yayi kama be gani ba suka tada sallah' Bayan sun idar ya dafa Kanta yayi adduo masu Tarin yawa kafin ya Tashi ya cire jallabiyar jikinsa ya rage daga Shi Sai gajeran wando. Kasa kallanshi Yasmeen tayi ta cire hijabinta ta kwanta Akan gadon ta rufe jikinta' da bargo. Tana kwanciya shima yabi bayanta Yana cewa'baby ba Magana saiki kwanta ki barni Bata kulasaba Dan a tsorace take dashi tayi kama wacce bacci ya dauke' cakulkuli ya farayimata Yana cewa' Bari mugani baby bacci take. Zillo ta fara ya janyota jikinsa ya mannata da girjinsa nan ya fara zame rigar dake jikinta Yana goga mata joystick dinsa data kumbura tayi kama zata tsinke sabida tsabar jaraba' numfashi ya sauke Yana kallan yadda jikinta ke rawa' ta bude bakinta a hankali tana karkarwa tafara bashi hakuri. Saurin hade fuska yayi Yana qara hadeta da jikinshi' Dan Allah baby kayi hakuri ance fa da zafi' hannu ya Dora Akan pink lips dinta dake rawa yace' waya gayamiki? Girgiza kai tayi tana cewa' Allah ba kowa Ni wannan abun bake tsoro. Kidena Jin tsoransa wannan nakine yafada Yana qara miqar da joystick dinsa' Kuma saida mukayi dake bazakimin gaddama. Koda kinyi yau ba hakura zanba' karkiga jiya Na kyaleki a gidan mummy ki dauka nan ma hakane. Tayi saurin janye jikinta zata gudu ya qara matseta a jikinshi' hannunsa Na Saman breast dinta Yana matsawa' numfashi taja ya qara janyota ya hadeta da jikinshi' Yana saukar Mata da kasala' sosai yake murzata Yana lumshe ido Yana shafa cikinta zuwa gadon bayanta' a haka harya gangaro da hannunsa ya zare pant dinta' Bata hanashiba Dan itama a rikice take Saima Daga masa qafa tayi ya sake Tura hannunsa cikin gabanta Yana Jin yadda take tsiyaya ga' ruwanta Mai dumi ya cika masa hannu numfashi suka sauke a tare ya Danna yatsansa ciki tayi yar qara kadan Jin Wani irin zafi Na ratsata' janyewa yayi Yana murmushi Yana shafa nononta' ahaka harya samu ya maidata qasanshi ya danne ya Kuma hade bakinsu' Yana tsotsa Yana matsa nononta tare da cizawa tini zuwa lokacin ya Gama fitar da ita a hayyacinta. Dan lumshe idanunsa yayi' Yana me sauke numfashi' tare Dan sassanyar ajiyar zuciya Mai cike da zallar kaunarta . Nan ya qara ware qafanta Yana qoqarin saita joystick dinsa' yasmeen ta kankame jikinta waje daya zuciyarta cike da tsoro gami da fargaba' musamman yanzu daya fara goga Mata qatuwar abarsa a gabanta. A tsorace tafara qoqarin janye jikinta mashkur ya lumshe idanunsa Yana qara Danna Mata joystic dinshi' ruwan dadin dake fita a jikinta da nashi Suna haduwa yanajin wani irin Abu dabe tabajinsaba' sake Danna Mata yayi Dan zuwa lokacin a matse yake yakai kololuwa wajen San biyan buqatarshi' zuwa yanzu idon Yasmeen yafara chanza Kala sabida mugun dadin dateji Yana ratsata' lokaci guda ta cire tsoro ta sakar masa jiki tana qara rumgumosa cikin jikinta' Babu laifi Duk da wannan shine karansa Na farko ya sanin mace' ya iya sarrafa mace ta yadda ya haukatata harta manta da komai ta sake masa. Hannunsa yakai daidai Kan kunnanta Yana shafawa a hankali,Yana qara Danna Mata qatuwar abarsa a cikin jikinta' Wani irin yar yar' Zur takeji' a hankali ya qara matsawa ya hade bakinsu waje daya' zame hannunsa yayi zuwa qasanta dashi ya riqe joystick dinshi ganin haryanzu taqi Shiga ga Wani masifaffen feeling Na taso masa. Yasmeen ta saki qara a hankali tana riqe hannunsa'gabadaya jikinta yagama sakewa qoqarin shigarta yake taqi Bari Banda ihun Kuka Babu abinda take' Duk qoqarin dayake ya shigeta a hankali abun yaqi nan ya Danna da karfi ya nufi Shiga cikin fadarta. A galabaice Yasmeen ta saki wani azabebben ihu tana turesa Jin yadda yake qoqarin hadeta da katuwar joystick dinshi. A firgice nijlah ta farka ta diro agadon tana addua tare da duba gefenta' tabbas kukan Yasmeen ne' ga wasu maganganu da takeji tanayi' Dan murtsika idanunta tayi tana Jin magiyar da Yasmeen kewa mashkur. Dafe qirji nijlah tayi gabanta Na faduwa . Cike da shauqi mashkur ya sake Tura joystick dinshi cikin jikinta' Wani gigitancen ihu Yasmeen ta kurma tana cewa' Wayyo Allah Na mama' mummy mashkur ze kasheni' Dan Allah nijlah kizo' yar uwata nijlah ke dayace a gidannan ke kadai zaki iya cetona' qara dannawa yayi a lokacin yagama ratsa kowacce kofa ta cikin jikinta' ta Kuma kurma ihu tana dukansa da hannu biyu tana girgizama masa kai' be kyaletaba Dan Shima ba'a cikin hayyacinsa yake ba ya cigaba da kwasar dadinta Yana zuba Mata sumbatu. Bangaren nijlah Ko tsoro da tausayin Yasmeen ya kamata harta Rasa inda zatasa Kanta' Jin ihun yayi yawa gashi takasa fita yasa ta saki Kuka Mai karfi' ganin kukan ba magani zemata ba ta bude kofa ta fito tana tafiya cike da tsoro harta zo jikin kofan. Bugawa tafara tana Kiran sunan ya mashkur' Yasmeen ce ta jita Dan haka ta cigaba da Kiran sunan nijlah tana cewa' 'yar uwata nijlah kizo ki ceceni' mijinki Zai kasheni.. Da qarfi nijlah ta cigaba da bugun kofar Jin irin tashin hankalin da Yasmeen ta Shiga itama tana Kuka tana cewa' ya mashkur metayi Maka kake dukanta' Dan Allah kayi hakuri bazata qara ba... Karki fitarmin da novels' karki karanta idan baki siyaba' Ku guji haqqin Wani akanku. Momn sultan ce.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* k *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Duk irin kuka da ihun da suke besa mashkur ya saurara Mata ba' bare harya sauka akanta' Saima qara haqarta yake yana jinsa kama a wata Duniya wacce besan da irintaba. Shirun daya musu besa sundena Kuka da bashi hakuri ba ahaka Har ya dauki kusan awa biyu akanta' kafin a hankali ya samu nutsuwa ya sassauta riqon daya mata Yana qare Mata kallo' kama yau ya taba ganinta. Cikin galabaita ta juyo tana kallansa sedai a wannan lokacin bakinta baze iya furta wata Kalma ba' Dan haka ta rufe idanunta hawaye nacigaba da gangarowa acikin kurmin idanunta. Hannu yasa Yana share Mata hawayen' lokaci guda yaji tausayinta ya kamashi ganin yadda idanunta da fuskanta suka kumbura' beyi Magana ba yasa hannu ya rungumota jikinshi Yana shafa bayanta. Nijlah dake zaune jikin kofa bacci na daukanta ta qara gyera kwanciyarta tana goge siririn hawayen da suke fitowa daga cikin idonta' lamo tayi a qasa bacci barawo yayi nasaran daukanta' Dan zuwa yanzu tadena Jin kukan yasmeen" illah tsoro da fargaba da suka hanata komawa dakinta. Sun Jima a haka kafin a hankali ya bude bakinsa daya masa nauyi' yafara Magana a hankali' Nagode sosai my Yasmeen kin shayar Dani zumar da bazan taba mantawa ba' kece mace ta farko Dana fara samun nutsuwa da ita'ke kika dandanamin Zuma mafi zaqi a rayuwana' na kuma gode da kyautar budurcin da kikamin' Allah ya Miki albarka. Lamo Yasmeen tayi a qirjinsa tana sauke ajiyar zuciya' Har yanzu Babu abinda takeji a qasanta Sai radadi ga Wani mugun zugi dake damunta' motsawa tayi a hankali taji mugun zafi Na taso Mata da sauri ta rufe idanunta tana yarfe hannunta' jitake kama bazata rayuwa ba' nan take ta sakar masa Kuka Mai karfi' kozata denajin abinda takeji a cikin jikinta. Binta yayi da kallo Yana ganin yadda take matse kafafunta ga wasu siraran hawaye da sukaqi Dena zubowa Daga cikin idanunta' da kallo Mashkur yabi hawayen qirjinsa na bugawa addua yake a cikin zuciyansa Allah yasa ba ciwo yaji Mata ba' Sai yanzu yakejin haushin rashin hakurin da yayi' A hankali yace' Yasmeen kigamin Wani abune? Ina ke Miki ciwo yafada Yana janyeta a jikinshi' gabanshi Na cigaba da faduwa. Ahankali Yasmeen ta juyo tana kallanshi' idonta' fal da hawaye tafara Magana' baby bayana, cikina, quguna,girjina Duka ciwo suke Dan Allah ka ciremin nan ta fada tana nuna masa inda yayi aika aikan. Dariyace tazo masa sedai baze iyayiba Dan haka ya qara riqeta Yana cewa' Nace kiyi hakuri zafin Na yanzune Kawai anjima kadan Zaki denaji kinji 'yar aljannah. Turo masa baki tayi tana cewa' ya mashkur Dama kai mugune bansani ba' kanaji ina Baka hakuri kayi kama bakajina? Murmushi yayi Mai sauti ya lakaci kuncinta Yana cewa' ta ina zanji Bayan kin daukeni daga wannan duniyar kin kaini wata daban Wanda ba kowa ke samun irintaba Sai Dan baiwa. Ni Babu abinda zaka gayamin ta fada tana turesa da iya karfinta. Zaro ido mashkur yayi ya Tashi zaune Yana qoqarin yimata runfa tare da fadin' shikenan Bari na qara tinda bakiji jiki ba? Qara ta saki tinawa da irin azabar data sha tana cewa' Dan Allah kayi hakuri wallahi bazan qaraba' Allah naji jiki indai baso kake ka kasheni ba. Dariya yayi ya dagata Yana cewa' uwar yan tsoro Amma idan rashin kunyane kin iya' Bata kulashiba ta juya masa Baya tana kuka' murmushi yayi ya sauka a qadon ya dauki gajeran wandonsa yasa ya Shiga toilet yana maijin farin ciki mara misaltuwa a cikin zuciyansa. Yana Shiga ya hadamata zuwa Mai zafi ya dawo cikin dakin. Yadda ya Barta a haka ya dawo ya sameta' beyi magana ba ya hau Kan godon ya kamo hannunta' da kyar ya iya miqar da ita tsaye Yana Mata sannu. Tafiya suka fara ta saki qara tana yarfa hannu' mashkur yace' oh Allah yaufa ciwo ya samu mata. Hararansa tayi ta Kuma tsaya taqi tafiya. A hankali yace' muje kigasa jikin' zakiji saukin wannan ciwon. Takaicine yasata sakin Kuka tana cewa'Ni bazan iya takawa ba' ka fita kabarni mugu Kawai mara tausai. Beji komai a ransa ba Dan yasan yayi yadda yakeso' hannu yasa ya dauketa ya Shiga toilet da ita' cikin bahon wanka dake cike da ruwan zafi ya ajiyeta ta zunduma ihu tana qoqarin miqewa tsaye' dakyar ya iya zaunar da ita cikin ruwan Yana Hura Mata kunne tare da yimata kalamai masu dadin Wanda sukasa ta Zama cikin ruwan tana Kiran daddy. Sosai ya zauna ya gasa Mata jiki Dan Har towel yasa ya gasamata bayanta da qugunta' sun dauka kusan awa guda Suna wanka kafin ya saketa yace' Shikenan Kuka ya qare kiyi wankan tsarki ki fito nizan wuce dakina kinga asuba ya kusa' Bata kulashiba yayi murmushi ya Shafi fuskanta ya fita. Yana fita ta saki siririn tsaki tana murguda masa baki. Yana fita ya bude kofan cikin sauri Yana qoqarin fitowa a dakin yaji Abu ya fado Kan qafansa' a firgice ya juya Yana kallan gurin tare da lalubar wayarsa. a tsorace nijlah ta farka ta kwala ihu tana Kiran ya mashkur' wayan hannunsa ya haska Yana binta da kallo. Kwance take Akan qafansa tayi tsuru tsuru tana tsoran Kar itama yace' ze daketa. Sunkuyawa yayi Yana qoqarin dagata ta saki kuka a hankali tana bashi hakuri. Jikinta Na karkarwa tace'Dan Allah ya mashkur kayi hakuri Allah ita ta kirani' ta qare maganar cikin shagwaba. Kasa Magana yayi ya cigaba da kallanta a kasalce'. tana kwance Akan qafafunsa' ya Jima Yana kallanta kafin ya bude bakinsa daya masa nauyi yace. Keda kikazo taimako saiki bige dayin bacci a bakin kofa' meya hanaki komawa dakinki tinda bazaki iyaba? Sassanyar ajiyar zuciya ta sauke ganin yadda ya sakemata' fuska' ga Wani sassanyen murmushi Yana binta dashi.tace' Ai Dai kofan ne a rufe Dana taimaketa Kuma kanaji kaqi budewa. Uhmn nijlah manyan Mata ko yaushe zaki girma. Turomasa baki tayi tana cewa'ranar daka Dena dukan mutane. Dariya yayi yace' to naji Amma karki sake irin wannan gangancin na fita cikin dare Ko bakisan munada masu kama 'yan sa ido irinki ba? Sauka tayi Akan qafansa tana cewa' niba sa ido nayi ba' daga taimako saikace haka' Ni Allah banaso ta fada tana birgima a qasa. Muryansa a sanyaye yace'to naji taso muje daki kiyi bacci nasan sauro be bari kinji dadin baccin anan ba. Tashi tayi dakyar tana cewa' ya mashkur ina aunty Yasmeen? Shiiiittt" yace Yana Dora Dan yatsarsa akan lebenta' Yana Magana a hankali' yace' nace sa ido kikazo kince ah ah to me kikeyi haka? Ke ina ruwanki da matata? Kallansa Nijlah tayi jikinta a sanyaya Sai kuma taqi Magana tana qoqarin barin jikinsa' sabida Jin Wani kishin Na mamaye Mata kowacce gaba ta cikin jikinta. Dasauri ya rungumota ya cigaba da tafiya da ita ahaka Har ya kaita cikin dakinta' Kan bed ya kwantar da ita Yana cewa' ki kwanta kiyi bacci kibar mutane su huta Idan Kuma kinqi niba ruwana Dan kema naki Yana nan zuwa kwana kusa. Bata gane abinda yake nufi ba Dan haka ta kwanta yaja Mata bargo ya fita. Yana fita bacci ya dauketa Dan ba wani isashen bacci ta samu ba. Cike da farin ciki ya fita Yana cewa nijlah manyan mata ahaka harya Isa dakinsa' wayan hannunsa ya ajiye Kan mirror ya Shiga toilet. Saida ya gasa jikinsa sosai kafin yayi wankan tsarki' ya dauro towel ya fito Yana ta murmushinsa' Yana fito ya shafa Mai' ya zura jallabiya ya dauka wayansa ya fita a dakinta. Dakin Yasmeen ya koma ya sameta zaune Kan sallaya ta kifa Kanta jikin gado tana Kuka. Dasauri ya qarasa kusa da ita yasa hannu biyu ya dagota' a tare suka zauna Kan gadon yana shafa bayanta kafin ya bude bakinsa dakyar yace' Yaya Dai Yasmeen Ko haryanzu jikin ne? Bata kulashi ba Saima cigaba da kukanta tayi' Shima be qara Magana ba yasa hannu ya janyota suka kwanta.. Hannu yasa ya rungumota ta Baya ya Dora kafarsa Akan tata' habarsa na Kan gashinta yasa hannu Yana shafa fuskanta. Cike da shauqinta yace' kiyi hakuri gari ya waye saina Kira dr Ahmad ya dubaki' Allah Dai yasa ba ciwo kikaji ba ya fada cike da damuwa. Girgiza masa kai tayi tana turo baki tace' Ni Allah ba qaton daze dubani sedai ka Kira likita mace' Naga muma Mata muna karatun nan daidai gwargwado Amma sabida Qin gaskiya Baku Kiran Mata Sai maza. To naji ranki ya dade' ke yanzu kinfi sarkin Kano sarauta yafada cike da tsokala. Duka Takai masa yayi saurin gocewa Yana cewa' gaskiya kinsamu sauqi kawo kunnanki kiji Wani abu. Ba musu Takai masa kunnenta tana murmushi. Maganan daya gayamata yasa tayi saurin janye jikinta tana rufe ido. Dariya mashkur yayi ganin yadda ta rufe ido yace' indai nine saina cire wannan kunyan.. Tinda Yasmeen ta juya bacci ya dauketa Mai nauyi Shima kwanciya yayi ya janyota jikinshi ganin lokacin sallah beba suka cigaba da baccinsu. Ayi hakuri ' ni kaina ba haka naso ba'kunsan sha' anin taro ga zazzabi ina fama dashi' shiyasa Baku Jina akoda yaushe' Amma kunsan ba haka nake typing ba. Momn sultan ce.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* L Karfe 6am mashkur ya farka' yana salati' mamakine ya kamashi sabida baze iya Tina ranar daya makara a sallah ba' a hankali ya yinqura ze Tashi Yasmeen ta riqeshi Dan ita ta rigashi farkawa sedai Duk iya qoqarin na San Tashi ta kasa . A hankali ya Juyo Yana kallanta tare da sakar Mata kayatancen murmushi' lumshe idanta tayi ta qara budesu akansa' beyi Magana ba ya sunkuya daidai kuncinta yayi Kissing dinta Yace mata. Sannu my baby' kinga yadda kika makaran damu' ta sake turomasa Dan qaramin bakinta' idanunta a lumshe tace' Banyi sallah ba. Matsowa yayi gabanta sosai numfashinsu na haduwa ya kai hannu ya dago fuskanta' a hankali ta janye tare da sakar masa Kuka tace' Nagayama Duk jikina ciwo yake Nika kiramin mamana bazan iya Tashi ba. Cike da tausayinta yace ya isa haka' Bana gayamiki Zaki denajiba' Kuma nasan Ciwan ba Kamar jiya da dare ba Ko my Yasmeen ya qare maganar cikin sigar tambaya. Bata amsashiba tasa hannu tana laluben wayarta' a qasan pillow taga wayan tayi saurin dealing number daddy. Dasauri ya fizge wayan Yana cewa'baki da wayone? Koso kike ki tadamusu hankali Zaki kirasu da sassafe haka? Magana zatayi ya dakatar da ita ta hanyar daukanta ya tafi toilet da ita' Seda suka Shiga ya tsayar da ita yayi saurin hadamata ruwan dumi' kafin ya fara rarrashinta ta Shiga ciki' Yana gasamata jiki tana Kuka ahaka harya Gama Mata Shima ya cire jallabiyar jikinsa yayi wanka. Harya Gama ya dauro alwala Yasmeen Bata Tashi a cikin ruwan ba' Duk da Taji dadin jikinta' Seda ya lallabata kafin ta Tashi su fita a toilet din. Shiya jasu jam'i suka gabatar da sallah asuba' Bayan sun idar ya riqe hannunta ta zauna gefen gadon ta jingina da pillow. Shima Kan gadon ya dawo yace' me madam zata iya ci yanzu? Babu tace Kanta a qasa' yayi murmushi Yana qara narkewa a jikinta' Bata hanashi ba Saima ido data zuba masa' acan cikin zuciyanta tana cewa tayi' nibanga abin Dadi a wannan abinda ba Saima wahala. Bata qarasa zancen zuci ba Taji Yana katseta da harshensa tun daga labenta Har zuwa cibiyanta Yana qara janyota jikinshi' numfashi ta saki Mai sauti a hankali tace' pls ya mashkur ka Bari. A hankali ya janye harshensa Yana cewa' I love you Yasmeen. Batayi Magana Saima kallan agogon dake maqale a dakin tayi' a hankali ta juyo tana kallanshi' kashemata ido yayi Yana tambayanta'. Menene Ko jikin ne? Girgiza masa kai tayi' a shagwabe tace' Ni yinwa nakeji. Dasauri ya sauka a gadon Yana cewa'ina zuwa. Falo ya fito ya Sami nijlah zaune ta zuba zuba uban tagumi ga wasu manya manyan kuloli a gabanta. Kallanta mashkur yayi kafin a hankali ya Maida idanunsa Kan kuloli' Sai kuma waya kawo wannan yafada Yana nunasu? Nijlah Bata bashi amsa ba ta Dan risina tana gaisheshi' amsawa yayi kafin tace' Dama Wani ne ya kawo yace' Wai mummy tace a kawowa aunty Yasmeen. Tana fada yasan mummy ce ta Aiko da abincin' Amma Sai ya dake yace' meyasa baki zuba kinci ba' Ko bakiga Rana tayi ba? Dan zaro nijlah tayi kafin ta Kuma cewa' bafa Ni aka kawowa ba' Sai Na zuba naci? Murmushi yayi ya sunkuya Yana bude kololin' farfesun tarwadane Sai kunun gyara da farfesun zabuwa gefe guda soyayyan dankaline Sai Kwai da akamasa soyan larabawa. Bayan ya Gama gani ya Maida kallansa gareta Yana cewa'dauki ki kai dinning ina zuwa' to tace ta Tashi tana lafiya a hankali yayinda Dan qaramin qugunta ke juyawa Yana kadawa kaikace tana sane take juyasu. Mashkur be iya tafiya ba yabita da ita Har saida ta kai ta juyo itama tana kallansa. Wayan cewa yayi ya juya ya Shiga dakinsa' Jallabiyar jikinsa ya cire ya dauko shadda dark blue ya sa' tare da feshe jikinsa da turaruka masu kamshin gaske. Inda ya Barta anan ya dawo ya sameta ' be Mata Magana ba ya wuce Dakin Yasmeen. Binsa tayi da kallo a zuciyarta tana mamakin abinda yasashi farin ciki Har haka' duba da yadda suka shigo cikin gidan a jiya da dare. Yana Shiga Dakin ya sameta zaune gaban mirror tana gyara daurin Dan kwalinta' qarasawa yayi ya hade jikinsa da nata ya Dora kansa a kafadarta Yace' Kinyi kyau sosai my heart' nagode tace tana kauda fuska Dan ita haryanzu kunyansa take Shi Kuma taga Sai Wani maqale Mata yake Baya Ko kunyan abinda ya faru. Saketa yayi ya kama hannunta suka fito a tare tana dingishi' nan ya zaunar da ita Kan dinning Yana jera Mata sannu. Mamakine ya kama nijlah a zuciyanta tace' Ko Dai faduwa aunty Yasmeen tayi take dingishi' Sai kuma tace' Ni dama nasan ya mashkur ba iya dukanta ze ba' Da Dai nice daya tsana daya kusa kasheni tana fada Taji wasu hawaye Na gangarowa Daga cikin idanunta zuwa Kan fuskanta' da sauri tasa hannu ta goge ta Tashi a hankali tana tafiya zata koma dakinta' Sai da Takai kofan falon Taji ya Kira sunanta. Nijlah ina Kuma zaki' kina kallo zamuci abinci' tsaye tayi tana sauraransa sedai Bata juyaba bare yasa ran zata dawo. Ke Wai ba Magana nake Miki ba' Wai meyasa kikesan Koda yaushe saina Miki Magana da karfi' Zaki saurara? Bata fuska tayi ta dawo kusa dashi' muryanta a sanyaye tace' gani. Hararanta Yasmeen tayi tana jinjiga qafa' ganin haka yasa nijlah tayi saurin dauke Kanta. Zauna kiyi breakfast nace' Ko bakyajin yinwa? Banaji tace tana wasa da yatsun hannunta. Me kikaci da zakice kin koshi'? Kai tsaye nijlah tace masa Babu. Be qara magana ba yasa hannu yaja kujeran dake kusa dashi Yana kallanta yace' zauna anan. Jikinta a sanyaye sabida irin kallan data ga Yasmeen Na jefanta dashi tace' Ni bazanci ba. Bakyajin Magana Ko niljah? Ina gayamiki Magana kinamin gaddama. Girgiza masa kai tayi kafin ta bude bakinta daya dauka rawa ta fara magana' Ai ba Dani aka kawo abincin ba' Dan me Akace saina ci. A tare Yasmeen da mashkur suka dago kai Suna kallanta' kafin suyi Magana ta Shiga cikin dakinta da gudu tana Kuka. Da ido suka Bita mashkur ya jinjiga kai ya fara zuba Yasmeen abincin' Yana gamawa ya fara Bata abaki' Se Dai acan qasan zuciyarsa Yana tinanin yadda zebi ya shawo Kan nijlah Dan ko ba'a gayamasa ba yasan tana can tana Kuka.. Da gudu ta qarasa Shiga Dakin ta fada Kan makeken gadon tana cewa' wayyo Allah ya mujaheed Dan Allah kazo ka tafi Dani' wallahi mummy Bata kaunata' nakuma tabbata bazata taba Sona a rayuwantaba' wannan wanne irin kiyayyane ta fada cikin tashin hankali. Mashkur be iya Tashi ba Seda ya tabbata Yasmeen taci abincin' sosai kafin yamata wayo yace' baby ina zuwa Na manta wayana a daki' to tace ta cigaba da Cin abincinta'. Yana Tashi ya faki idon Yasmeen ya Shiga Dakin nijlah' ya Jima tsaye akanta' Yana sauraran dukkan abinda take fada kafin yayi qoqarin Zama a gefen gadon' ransa a bace yace'. Nijlah a gidana kike Kiran sunan wani' Tashi kigayamin dame mujaheed ya fini? Meyake dashi Wanda Ni bani dashi da Har ya kwace soyayya na. Qin Tashi nijlah tayi ya yasa hannu ya dagota tare da fizgota ta fada jikinshi. Ki bani amsa nijlah dame yafini? Ko kinaso kigayamin Ni bandace dake ba? Qara shigewa jikinsa tayi Jin yadda yake dagamata murya' daga kanki ki kalleni' Nijlah Ni nafi dacewa dake ba mujaheed ba' ni dake muka dace Amma Naga kinasan wasa da zuciyata Duk da kinasona' Babu Wanda ze ganmu ban fashimci kema kina tsananin Sona ba' Amma kinqi nunawa Sai shegen Kishi kike Wanda baze kanki Ko Inaba Saima ya Bata mana Zama da Jin dadi' to wallahi Nina gaji' idan bazaki chanzaba Zan maidaki gurin kaka nakuma gayamata Duk abinda kikemin ya qare maganar Yana sakinta. Mamakine ya kamata dataji ya Kira kaka' to Ko Dai mantawa yayi da kaka dabe taba kaita gida sungantaba Sai yanzu da yake Shirin kai qaranta' a Fili kuwa cewa tayi' nida zaka kakaini gidanma danafi kowa Jin dadi' Kuma kada kayi tunanin Ni nijlah Zan qara dawowa inda kake tinda Ni Baka sona' Sai waccen kodan ita tsoranta kakeji. Tinda tafara Magana yake kallanta Yana murmushi Har saida ta Gama kafin yace' ki shiga kitchen ki girka abinda zakici' banasan Zama da yinwa idan Kuma baki iyaba kije dinning kici tinda Naga ke Har abinci kikema fishi' batayi Magana ba yace'. Ni zanje gidan mummy daga nan zamu wuce gurin amsar takaddunmu Nida Nasir. Adawo lfy tace ta koma zata zauna yayi saurin tare ta yana kashemata ido' dauke Kanta tayi a kallansa yace' Baki iya raka miji hanya ba' zakice adawo lfy kiwani kwanta kodan haryanzu banzo kanki ba. Murmushi tayi ta Tashi tana cewa'indai Dan rakiyane muje saina kaika Har bakin get' eh naji yace Suna fitowa falon ta tsaya tana cewa' haka ya isa saika qarasa matarka ta rakaka. Murmushi Kawai yayi sabida tinawa da Yasmeen ya daga Mata hannu ya fita ita ta koma daki. Yana fita ya Sami Yasmeen a dinning'ta Gama Cin abinci see dai Bata Tashi a gurin ba ta cigaba da latsa wayarta' a gurguje yayi sallama da ita ya fita. Karfe 10 ya Shiga gidan mummy' zaune take a daki' ya suruna ya gaisheta' amsawa tayi fuskanta Babu yabo ba fallasa' shiru yayi kafin ya Tashi a hankali yace' muje zamuje amso sauran takaddunmu Nida Nasir Yana can yana jirana. Saika dawo tace harya kai bakin kofan yaji muryanta tana cewa'Na aikama yarinya abinci' ina fata Baka ba matarka taci min abinci ba' sabida badan ita na girka ba? Kasa Magana mashkur yayi sabida yasan Duk amsar daze Bata idan ya fada zatace yamata rashin kunya dan haka yayi saurin Kara wayarsa a kunne Yana cewa'eh ganin a hanya Na kusa zuwa ahaka ya fita a dakin Yana murmushi. ___________ Kwance yake Akan katifa bakinsa ya bushe kallo daya zaka masa kagane Yana cikin Wani hali' daddy Ayman ne zaune a gefensa hannunsa riqe da cup cike da shayi yana bashi Duk da ba wani amsa yake ba. A hankali yace' ka karba mujaheed wannan damuwar ba itace mafita agaremu ba sedai ta qara mana damuwa' kasan DA inada yadda zanyi nijlah ta dawo gareka toda mun manta data dawo gareka' sedai haryanzu bandena Maka addua ba. A hankali mujaheed ya fara Kuka mara sauti' ya riqe hannun daddyn Ayman Yana cewa' Bakomai Dan uwana' haqiqa mu mukajawa kanmu da mukabi San zuciya irin tamu' gashi yanzu muna Dana sani. Kuka suke a tare yayinda mujaheed ya dago fuskan daddyn Ayman Yana cewa' Yaya Dan ka hadani da nijlah Koda a wayane' inaso zamuyi sallama da ita Dan wannan Ciwan nawa bana warkewa bane.. Zaka warke Dan uwana haqiqa Ada nayi tinanin kudina Zai iya saimin dukkan abinda nakeso a Duniya' Ashe ba haka abin yake ba' akwai abubawa da yawa da bazasu iya saimin ba'tinda gashi inaji ina kallo ka Rasa abinda kafiso a rayuwarka.. Cikin Kuka husna tace' bazaka mutu ba mujaheed cuta ba mutuwa bace' insha Allahu zaka Tashi kaima ka samu wadda kakeso ka aura. Kayya matar Dan uwa' Bana tinanin akwai wacce zanqara so bayan nijlah nidai Ku nemomin nijlah' inasan neman yafiyanta Koda nayimata Wani laifi bansani ba. Cikin muryan Kuka aunty husna tace' mujaheed kasan nijlah Bata da waya gashi bamu amsa number kowa a gidan ba' Amma Ni zanje Koda so daya su qara bamu Dama muga nijlah. Tari ne Mai karfi ya kama mujaheed' Amma Duk da haka be dace fadar abinda yakesan fada ba' riqeshi daddy Ayman yayi Yana cewa kayi shiru Dan uwana Duk abinda zaka fada kabarshi ba yanzu ba.. Mujaheed Yana tari yacey Yaya ka hadani da mijin nijlah inaso Shima Na nemi yafiyansa. Da to suka riqa binsa dashi sabida tarin yaci karfinsa Dan zuwa yanzu Harda jini yake fita.. Karki karanta idan kingani' kayan sata ne' kibiya darinki biyu ki karanta batare da haqqin Wani akanki ba. Momn sultan ce*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* m *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Ganin yadda tarin yaci karfinsa gashi har yanzu Bai Dena Kiran Nijlah ba yasa aunty husna Tashi cikin sauri ta dauki mayafinta tana yafawa Tinda ta Tashi daddyn Ayman ya Bita da kallo Har saida yaga tana niyyan fita yayi saurin riqo hannunta'idanunsa fal da hawaye' bakinsa Na rawa yake tambayanta' My hubby ina zakije adaidai wannan lokacin Ko bakiga halin da Dan uwana yake ciki ba' ki kalleshi husna' mujaheed Yana cikin Wani hali Na rayuwa Ko mutuwa. Tayi shiru tana sauraransa tare Dan hade hannunsu ta damke cikin nata' hawaye na gangarowa Akan fuskanta ta sumbaci hannunsa tana cewa' Nagani sedai inaso ka bani minti talatin inje Wani wuri Beyi Magana ba Sai idanunsa daya zubamata Yana Jin tamkar ya sakar Mata Kuka' shagwabe masa tayi ganin haka yasashi saurin sakin hannunta. Idanunsa Akan mujaheed yace' adawo lfy Amma karki Dade kinji' Ajiyar zuciya ta sauke ta amsa masa da to ta fita a dakin tana Jin yadda mujaheed ke Kiran sunan nijlah Duk da yasan Bata gida bakuma zata tabajin Kiran nashi ba. Husna na fita ta dauka key motan daddy Ayman ta fita dashi' cikin saurin ta Shiga motan baba Mai Gadi ya bude Mata get ta fita' Bata zarce Ko Inaba Sai gidan mummy. Parking tayi a waje ta fito cikin sauri tana San Shiga ciki' tsaye tayi a bakin get tana kallan mashkur dake qoqarin fitowa daga cikin gidan. Dasau ta qarasa gurinshi tana hawaye tafara qoqarin zubewa a gabansa. Jiyayi inama ze iya ya hanata sedai kafin yayi Magana harta kai qasa tana Kuka ta tafara roqansa' lumshe idanunsa yayi' Yana sauraranta. Dan Allah mashkur ka taimakemu ka cuto rayuwa mujaheed' wallahi Yana cikin Wani hali' rayuwarsa a hannun Allah take Amma saika taimaka idan Har kanaso ya cigaba da numfashi. Tinda tafara Magana idanunsa a lumshe suke Sai yanzu dayaji tayi shiru ya budesu a hankali ya sauke akanta' Kamar Wanda Baya Magana haka ya Zama kafin ya bude bakinsa a hankali yace' Mayyafaru dashi mujaheed? Kimin bayani? Ganin yadda ya nuna besan komai ba yasa hankali husna ya qara Tashi' cikin muryan Wanda Kuka ya Gama ratsawa tafara Magana. Kasan abinda ya faru mashkur sedai a yanzu ba burunmu ka saki nijlah ba' Burin mujaheed shine kabashi Dama ya nemi yafiyarku kaida ita. Da kyar ta qarasa maganar ta fashe fa Wani irin Kuka. Sosai mashkur yaji zuciyarsa ta karaya' ya ja numfashi Sannan yace' Shikenan indan wannan ne kidena Kuka Kuma insha Allahu mujaheed Zai samu lafiya yayi rayuwa irin ta kowa. Cikin Kuka aunty husna ta amsa da Allah yasa. Ameen yace ya qara cewa' ki Tashi mana kukan ya isa haka' yanzu muje nafara ganin jikin nashi kafin naje gida Na dauko nijlah. Tashi husna tayi ta goge hawayenta tana yimasa godiya. Harya bude Mota ze Shiga ya fasa nan ya zura hannunsa cikin aljihun gaban rigarsa' ya dauko waya' number Nasir ya kira bugu daya biyu Nasir ya dauka. Bayan sun gaisa mashkur yace' abokina kayi hakuri Da batama lokaci Da nayi' bazan samu zuwa ba Amma idan kaje ka amsomin ta kadduna nasan zasu Baka indai kayi musu bayani. Nasir Beji dadin Hakan ba sedai Babu yadda zeyi nan ya amsa da shikenan sukayi sallama. Motarsa ya Shiga itama husna ta Shiga nata' tana gaba Yana binta a baya ahaka Har suka Isa gidan. Tare suka Shiga Dakin mujaheed. Suna Shiga mashkur ya saki baki Yana kallan yadda mujaheed ya koma' sosai ya tausaya masa sedai Shi baze iya hakura da nijlah ba sabida yasan idan yayi haka Shi saiyafi Shiga cikin matsala fiye da Wanda mujaheed ke ciki'. Da kyar yabar tunanin ya qarasa jikin katifar ya sunkuya tare da riqe hannun mujaheed' bakinsa na rawa ya Kira sunansa. Dakyar mujaheed ya amsa Yana cewa' mashkur meyasa Baka zo da iyaba? Dan Allah ka kawota kona nemi yafiyanta kafin lokacina yayi. Sai da ya sauke numfashi Sannan yace' mujaheed ya jikin Naka? Da sauki yace Yana dafe qirjinsa. A hankali mashkur yace' mujaheed baqin zuwa nayi da itaba' nazo Ni dayane sabida nafara ganinka' Idan nace saina taho da ita zamu Dade bamu zoba sabida a jiya muka tare a saban gidana' Kuma tsakanin gidan da gidan iyayena da Nisa Amma insha Allahu yanzu Zan koma Na dawo Maka da ita. Ido daddyn Ayman da aunty husna suka zuba musu Suna mamakin saukowan da mashkur yayi' Sun Lura gabadaya jikin mashkur ya sake yayi sanyi a tin Sanda ya shigo cikin Dakin. Tashi mashkur yayi kyar Yana Jin yadda zuciyarsa da jikinsa sukayi sanyi' ya zura takalminsa ya fita a dakin' Yana cewa' zanje yanzu Zan dawo. Tafe Yana tuqi a tinani daya addabi zuciyarsa a haka harya kai gida' Yana Shiga ya duba falon be samu kowa ba Dan haka ya lallaba ya Shiga Dakin nijlah. Kwance take yinwa na zaqulanta ta Hada kai da gwiwa abuba da Dama Na damunta' harta Rasa Wanda zata dauka tayi nazari akansa. Harya shigo yayi tsayi a Kanta batasan yazo ba. Saida yasa hannu ya janye nata hannun daga uban tagumin data zuba kafin ta dawo daga duniyar tunanin data Shiga tana kallansa. Shiru sukayima juna zuwa can yace' ke Dai zanga ranar da Zaki canza Hali ki Dena wannan zuzzurfan tunanin" Turo masa baki tayi sabida har yanzu haushinsa takeji tace' ina ruwanka da tunanina? To naji' yanzu Dai Tashi kibani ruwa' ba musu ta tashi Jiri Na dibanta ta bude fridge ta dauko roban swan water tana cije labenta sakamakon murdawan da cikinta yayi' Dakyar ta qaraso bakin gadon tana miqa masa' amsa yayi Yana kula da Yana yinta yace' ina cup? Kamar zatayi Kuka tace Yana kitchen. Ok' kina nufin nizan dauko da kaina? tafada Yana nuna qirjinsa da Dan yatsarsa. Girgiza Kanta tayi kafin a hankali tace' bazan iya zuwa ba kaina kemin ciwo. Kamar zai daketa yace' kin wuce kin dauko Ko saina Bata Miki rai yanzu? Nina hanaki Cin abinci da Zaki gayamin kanki ciwo yake? Rau Rau tayi da ido tana kallansa ga Wani yawu daya taru a bakinta Duk sabida yinwa dake damunta' batayi Magana ba ta fita tana dafa Bango ta dauko masa cup. Amsa yayi ya zuba ruwan ya kafa cup din a bakinta Yana Shan ruwan tare da satar kallanta ta gefe. Tsaye tayi tana wasa da Yan yatsun hannunta harya Gama sha ya aje cup din. Murmushi yayi Yana kallanta Sannan yace' Meyasa baki Shiga kitchen kin girka abinci ba? Shiru tayi ya dakamata tsawa' Bada ke nake Magana ba? Zabura tayi tace' aiban iya kunna gas ba. Ok' sabida taurin kai irin naki kinsan baki iya kunna gas ba kikaqi Cin wannan abincin? Koso kike yinwa ya kamaki? Nan ma girgiza masa kai tayi. Tam shikenan Ni Dai ina baki shawara daki saki ranki ki Kuma Dena wannan kishin Dan Babu inda Zai kaiki' gwara tin wuri kiba zuciyarki shawara Mai kyau Akan matata. Dasauri ta dago kai tana kallansa Sai kuma ta qara sauke Kanta qasa. Au baki yadda bane? Banza tayi masa' ya Shi ya fita a dakin. Dinning table ya dawo ya zuba Mata abinci tare da kunun Madara ya dawo. Kusa da ita ya ajiye Yana cewa' yi sauri kici' da nace Babu inda zaku fita daga ke Har Yasmeen Sai Bayan shekara to Amma yanzu ta taso' dole tasa zamu fita Nida Ke. Ture abincin tayi' Ranta a bace tace' Ni banacin wannan bashi nakesan Ciba. Dariya tabashi Amma ya dake Yana kallanta yace' Dama Wanda be iya girki ba Har Yana da zabin abinda yakesan ci? Batayi Magana ba ya riqe hannunta ya dauko hijabin dake ajiye Akan sallaya ya Samata Yana cewa' karkici ina cikin kine' ita yinwa aiba gadon bacci bane. Yana Gama Samata ya riqe hannunta Yana cewa' kiyi shiru karki Magana mu fita a hankali idan Kuma kikayi Yasmeen Taji bazata Bari a fita dake ba. Shiru tayi suka fita a hankali' Har suka fita Yasmeen batasan abinda ake ba saboda haryanzu tana Kan gado tana ramuwan baccin dabata samu tayi Shiba.. Suna fita ya bude Mata Mota Mota ta Shiga Shiga ya zagayo ya Shiga suka fara tafiya' sunyi Nisa sosai Babu Wanda yayi Magana Sai. Daga Baya mashkur yace' Karkiga nakaiki gidansu saurayinki kiyi tunanin Ko Ni mashkur Zan iya hakura dake Na bar masa' to Sam ba haka abin yake ba' Zan kaikine sabida duba da irin kulawar da suka baki a lokacin da kike tare dasu' Dan haka ki kiyaye igiyar aurena idan munje' ban amince kimasa irin wannan kallan danaga kuna aikawa juna a falon Abba ba. To tace a zuciyarta Kuma cewa tayi' kujimin Dan rainin hankali Shi Yana Kishi da ya mujaheed Amma yace Ni bazanyi Kishi da matarsa ba. Suna zuwa gidan mashkur yayi horn Mai Gadi ya bude masa' Suna Shiga nijlah Taji Sabi irin faduwar gaba nan ta dafe girji tana salati a cikin zuciyarta. Seda suka fito ya qara cewa' kin daiji abinda nagayamiki Ko. Nan ma to ta qara cewa' Ba to nakeso kice inaso ki kiyaye abinda nagayamiki idan ba haka ba kinsan Halina. Tamke fuska tayi Suna tafiya a hankali hannunsu damke da' ganin Baya sauri yasa nijlah fizge hannunta ta Shiga cikin falon' da gudu tana kwala Kiran aunty husna. Tsaye yayi a kofar falon Yana Jin Wani irin takaici na qaruwa a cikin zuciyansa' wato tafi farin ciki da zuwanta gidan nan Akan zamanta a gidana' yanzu Duk irin kayan alatun dana tana Dar Mata Basu birgetaba Sai da muka zo wannan gidan Naga Jin dadinta da farin cikin ta. A Fili ya furta nijlah wacce irin yarinya ce ke' mezan Miki Na Mantar dake kowa da komai nazama nine daya a cikin zuciyarki' bashi da Mai bashi amsar Dan haka ya Shiga cikin falon da sallama a bakinsa.. Yana Shiga yaga nijlah zaune Akan cinyan aunty husna tana cewa' Aunty yinwa nakeji' Dan Allah kibani abinci inci' tinda ya daukeni be bani abinci naci ba. Sai ta kama hannun husna tana cewa' taba cikina kiji Babu komai a ciki Sai hanji" qoqarin daga rigarta take mashkur ya........... Momn sultan ce.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* n Mashkur ya zuba Mata manyan idanunshi tare da tsare ta dasu' kasa daga rigan tayi ta sauke hannunta tana turo masa Dan qaramin bakinta'. Murmushi aunty husna tayi ta kama hannunta tana cewa' indai abinci ne muje dinning kici' yauna dafa abinda kikafi so. Tsalle nijlah tayi tana qara rungume husna fuskanta dauke da murmushi. dariya husna tayi ta kama hannunta tana cewa' muje kici abinci kafin kifara bani labari. Saida ta Gama Hada Mata komai fannanin abinci da sha kafin ta joyu inda mashkur ke tsaye tace' lah surukina srry nabarka tsaye' ni nayi Daddyn Ayman Na nan Ashe ya fita. Murmushi dole mashkur ya qaqalo Yana cewa' karki damu aunty niba bako bane. To Bismillah ka zauna. Zama yayi husna ta tafi ta kawo masa lemo da ruwa' Babu abinda ya sha ya Dan risuna Yana gaisheda ita. Amsawa tayi cikin dakin fuska tana cewa' ya kanwan tawa ina fatan zaka kula mana da ita? Sosa kanshi yayi cikin Jin kunya yace' aunty anayi. Tsayawa tayi tana kallansa' can Kuma ta numfasa tace' Nidai ariqa kulamin da cinta' kasan ba Wai San abinda take ba' Sai Wanda yamata. Murmushi yayi a zuci yace' nasanta tin batasan irin abincin da kuke Bata ba' a Fili kuwa cewa yayi da ita' to aunty nagode za'a kiyaye. Tinda nijlah ta zauna take Cin abinci kai kace tayi Sati Bata ciba' Sai da ta koshi kafin ta taso cikin giggiwa ta riqe hannun aunty husna tana cewa' Aunty ina ya mujaheed tinda Na shigo banganshi ba. Sai da aunty husna ta Kalli mashkur taga Basu yake kallo ba Wanda a zahiri su din yake kallo Kuma yaji Duk abinda tace' kafin ta dungure nijlah. Da baki nemi yayan naki ba sai yanzu. Rufe fuska nijlah tayi da hannu biyu tana cewa' aunty lokacin yinwa nakeji kama Zan mutu. Idanunsa ya tsura Mata Babu Ko kiftawa Yana mai Jin kunya idan ta Kira yinwan Amma ita Ko a jikinta Ko sunan Dadi yake Mata oh' Nijlah tayi saurin juyawa tana cewa' aunty a wanne Dakin yake? Sabida tsoran Kar Wani abu ya faru' husna ta Shiga gaba tana cewa'muje dakinsa Yana can' binsu a Baya mashkur yayi suka Shiga cikin Dakin hannunta rungume a qirjinsa. Suna Shiga mujaheed ya yinqura da kyar ze Tashi aunty husna tayi saurin girgiza masa kai. Komawa yayi ya zauna' Yana bin nijlah da kallo kafin a hankali wasu hawaye masu zafi su fara zubowa Daga kurmin idanunsa Suna gangarowa Kan fuskanshi. Itama ido ta tsuramasa tana kallan yadda yayi baki ya rame a rikice ta saki wani marayan Kuka ta rungume aunty husna tana cewa' Aunty haka yayana ya dawo meke damunsa' kai cona ni' nijlah Dana kasa Rama muku halaccin da kukayimin' ya Allah ka duba bawanka mujaheed ka bashi lafiya. Janye jikinta tayi ana husna tana Kuka ta zube jikin katifar da mujaheed ke kwance tana Kuka ta riqe bedsheet din dake kwance Akai tana cewa' Ka yafemin yayana banyi Danna wulaqantaka ba' wallahi ba'asan Raina haka ya faru ba sedai bazamu wuce wa qaddara' Amma nayi Dana sanin Qin gayamaka nidin mallakin Wani ce' Da kyar ta qarasa Magana tanaji Kamar ta rungumeshi kosa daina Jin abinda ke musu yawo a qasan zuciyarsu. Mujaheed be iya Magana ba Sai juya kai yake sabida azaba da radadin da zuciyarsa ke masa' ganin yadda ya daskare yasa nijlah sakin Wani Saban kukan tinawa da kalamansa Na kusan qarshe a Kanta. Da yake cemata' nijlah ke 'yar Gata ce' tinda gashi kina hawaye' Ni hawayen yaqi zuwa inda ze zo danafi Jin dadi'. Ya isa nijlah tace ta riqe ta tana rarrashinta. Daddyn Ayman ne ya shigo hannunsa riqe da magungunsa' Yana shigowa' ya miqa mashkur hannu suka gaisa Bayan sun gaisa ya nemi guri kusa da mujaheed ya zauna. Kallan nijlah Daddyn yayi Yana murmushi yace' ke amarya yada Kuka Muda mukesa ran idan kinzo Zaki bashi kwarin gwiwa yayi shiru.. Murmushi mashkur yayi yace' ina zata iya' tayi riqimar banza bare wannan Mai dalili. Lah kaima tana yima Kenan? Sosai Kawai yace' ya cigaba da latsa wayarsa.. Maman Ayman kin Basu ruwa? Eh tabamu ni Dama yinwa nakeji Kuma Har naci abinci' Nijlah tashi amsa. Kallo mashkur ya Bita dashi harta dire zancen yana mamakin yadda ta sake dasu Amma Shi tinda ya dauketa Bata sake dashi ba.. Kin koshi? Eh daddy na koshi' Kuma daddy ka gayamasa ya Dena barina da yinwa' Murmushi daddyn Ayman yayi yace' Zan gayamasa. Yauwa daddy Kuma kace yadena cewa Na Shiga kitchen kaga ban iya kunna gas ba. Kallan husna daddyn Ayman yayi Yana cewa'laifin auntynki ne da Bata Koya Miki ba. Zama husna tayi gefensa tace' ah ah wallahi Kar a shafamin kashin kaji' kaganshi nan Wanda ke hadata aiki a gidannan niba ruwana. Murmushi mujaheed yayi Yana cije labensa Amma Duk da haka saida yayi magana' Maganar Na ciccijewa yace' aunty kanwata 'yar gatace wanne aiki zatayi muda muke dake' Nida mijinta ze yadda daya Barta anan kin koyamata komai. Ganganci Kenan mashkur ya fada cikin zuciyarsa' a Fili kuwa cewa yayi ai makaranta nakeso ta fara zuwa kaga zamanta nan baze Yiwu ba. Tari ya fara Suna masa sannu. Nan daddyn Ayman ya kamashi ya Tashi zaune Yana kallan mashkur' kafin a hankali yace' Mashkur Dan Allah kayi hakuri ka yafemin' bisa ga abinda ya faru' wallahi da ace nasan nijlah matar aure ce bazan taba gwada soyayya da ita sedai rashin sani. Bakamin laifin komai ba mujaheed wannan ja'irar yarinyar itace Mai laifi. Kada kace haka muma muna da laifi tinda hankalinta da namu ba daya bane. Hakane daddyn Ayman Amma ita tasan tana da aure tinda Har Zama munyi gida daya da ita amma sabida iskanci tanaji kana kallo take soyayya da Wani. Hakane Amma kayi hakuri husna ta fada ganin yadda yake hararan nijlah. Sunkuyar da kai nijlah tayi tana turo baki ganin yadda mashkur ya dage yake Bata laifin. Sunjima Suna Bada labarin irin Zaman da sukayi da nijlah kafin su nemi yafiyar junansu. Karfe 4 na yamma Bayan sun idar da sallah la'asar mashkur ya Kalli nijlah Yana cewa' Madan kuyi sallama lokaci na tafiya Naga baki da niyyan Tashi. Kawar da kai nijlah tayi yayinda mashkur ya qara cewa'ke Nafa bar Yasmeen ita daya a gida Kuma kinsan bata da cikakkiyar lafiya. Cikin sauri ta Bata fuska tare da kawar da Kanta' tana qunquni tace' ya mashkur nifa anan Zan kwana. Kallan yayi sosai cike da mamakinta' sannan yace' Tashi ki wuce muje' keda kwana a wannan gidan Har abada ya fada Dan ganin Babu kowa a falon . Da sauri ta juya tana kallanshi' Sai kuma ta Tura masa baki. Wuce muje' Shima sabida rashin lafiyan na gulmane daga ganinki harya ware ya saki jiki Yana harkokinsa. Hararansa tayi tace' Shiba munafuki bane' murmushi yayi Sannan ya Kalli kofa yaga bame Shigowa yayi saurin janyota jikinshi' ya kama kunnanta ya murde da kyau Yana cewa' Bana hanaki ina Magana kinamin rashin kunya ba? Cikin Jin zafin abinda yake Mata ta daga masa kai. Da baki Zaki Bani amsa? Dakyar ta iya cewa' eh ka fada. Ok yanzu rainani kikayi da kike Min rashin kunya Har kina cewa ban baki abinci ba' shiru tayi wannan karon ya qara da cewa. Kiji tsoran Allah nijlah ki dinga fadin gaskiya" Toka bani ne? Ta tambayeshi? Sakin kunnanta yayi Yana cewa' karmuyi haka dake nijlah' saunawa ina baki abinci kinaqin amsa. Dauke Kanta tayi a kallansa tana turomasa baki tace' Toba mummy ce ta kawo ba kuma tace' Yasmeen za'a bama' shikenan saina kama ci salon naci Na kware'' tas Taji ya dalama leban bakinta Duka da Dan yatsansa kafin ya tsare ta da ido.. Dan mummy ta kawowa Yasmeen abinci shine bazaki Ciba? Eh nijlah tace Kanta a qasa'. Ok' mummy ba mamanki bane? Mamana ce Amma aiba Nita kawowa ba. Shiru yayi zuwa can yace' hakane Amma Daga yau idan ta kawowa Yasmeen abinci kema ki zuba kichi' nan gaba kadan zata fara kawo muku tare kinji abinda nagayamiki Ko? Kanta a qasa idonta fal da hawaye tana wasa da Yan yatsun hannunta tace' eh. Nan ya janyota jikinshi Yana cewa' Allah yamiki albarka Tashi mu tafi kinga yar uwarki Bata Jin dadi kar tayi fishi' Badan taso ba ta bishi suka koma Dakin mujaheed' sallama suka musu mujaheed Na hawaye nijlah Na Kuka ahaka husna da daddyn Ayman suka musu rakiya jar jikin mota'.. Tinda suka taho nijlah ke faman surfafa masa Kuka harya Rasa yadda zeyi da ita. Juyawa yayi yace' Wai menene abin kuka' Ko nufin Duk irin qoqarin Dana Miki baki gani ba? Banza tayi masa' ta cigaba da kukanta. Ranshi a bace yace kiwa mutane shiru kinsan banasan wannan kukan Ko? Kukanta ta qarama sauti Har tana shidewa' jimm yayi kadan Yana tunani kafin ya koma gefen titi yayi parking Yana kallanta. Ya Jima Yana qare Mata kallo' kishinta da tausayinta tare da haushin kukan da take Na qara taso masa' yace' Wai Dan Allah me kikeso ke idan ba ihu aka Miki ba kakyajin Dadi? Girgiza masa kai tayi yace' tam kimin shiru haka ya isa' Ko kinaso kanki yayi ciwo? Ah ah tace tana jinjina Kanta nan ya Tashi motan a zuciyarsa Yana cewa' zanga shegen daze qara cewa Yana nemanmu' Ni nayi iya yina Dan a zauna lafiya Nima a barni naci amarci na ya qare Magana Yana kwantar da ita a Kan cinyarsa Yana shafa Kanta tare da cigaba da tuqi da daya hannun. Karfe 4:30 pm suka qaraso katafaren gidansu' Akan idon Yasmeen dalleliyar motarsa tayi parking da sauri ta koma ciki ta qara feshe jikinta da turaruka masu dadin kamshi'don ta Jima da tashi a bacci tin wurin karfe daya da rabi' tin tini takesa ran dawowar be dawo ba Dan ita ta manta da rayuwar nijlah a gidan duba da yadda mashkur ya rikice Mata a daren jiya ga wasu irin kalamai masu Sanya zuciya nishadi daya riqa kwararo Mata su Dan haka take tunanin ita dayace a cikin ziciyarsa' cikin sauri ta saki sabulan ta fito tana Taku qus qus qus qus..*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* o *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Suna tsayawa nijlah tayi saurin bude motan' hannu yasa ta Baya ya riqe gefen rigarta Yana binta da Wani irin kallo' a sanyaye itama ta juyo tana kallanshi' tare da narkemasa a shagwabe tace' ka sakeni bacci bakeji. Be saketa ba saima binta da mayatancen idanunsa yayi' Yana qara kashe Mata su. Daidai lokacin Yasmeen ta karya kwana zuwa hanyar da zata Sada ta da gurin parking motocin gidan' abinda idanunta ya gani shiyasata saurin tsayawa tare da murtsuka idanunta tanasan tabbatarwa da zuciyarta abinda idonta ya gani' su din ne ba qizo suke Mata ba. Wani iri Taji zuciyarta Na Mata lokaci guda tafara dokawa da sauri da sauri' jitake kama zata fasa cikin qirjinta ta fito' kasa tsayuwa tayi dan bazata iyaba' da dabara ta kai Kanta jikin Bango ta rumgume' hannunta dafe da zuciyarta Amma Duk da haka ta kasa dauke idanunta a kallansu' Saima qara budesu take tana Jin Wani Saban Kishinsa na qara shigarta. A galabaice ta qara dagowa tana kallansu' daidai lokacin da mashkur ke janyo Nijlah jikinsa. Saida Yasmeen ta runtse idanunta sabida bazata iya ganin wannan tashin hankalin dake dab da tarwatsa Mata zuciya ba' ta qara gyara tsayuwarta tana kallansu' hawaye na wanke Mata fuska' abubuwa da yawa take aiyanawa a cikin zuciyarta. Tinda ya janyota jikinshi take qoqarin kwacewa sedai be Bata damar Hakan ba Dan ba riqon wasa yayi masa. Ki nutsu dallah' sallama zamuyi sabida bazaki samu damar ganina a ciki ba' wannan lokacin matata ne. Batayi Magana ba" abinda Jin zafin kalamanshi' hawaye masu zafi suka riqa rige rigen sauka akan kyankyawar fuskanta' binta yayi da kallo kafin ya zagaye qugunta da hannunsa yana lashe hawayen da murmushi dauke akan fuskarshi.' nijlah Kam ta daskare a gurin Sai da ta dauki mintuna tana tinanin irin qiyayyar dayake mata kafin ta iya daga qafanta ta fito Daga cikin motan. Cike da tsokala yace' au sallama ne bakiso muyi Zaki fita? Batayi Magana ba ta fita da sauri Shima binta yayi da ido Yana mamakinta' Ashe ni shashasha ne dana dauketa na kaina gurin Wanda sukayi soyayya da shi yanzu? ko Dai ni bansan kaina ba? da Har zata dauka irin wannan fishin sabida kawai nace matata. Nijlah na fita ta nufi bangarenta zuciyarta da jikinta na Wani irin kyarma ga Wani tuquqin bakin ciki daya turniqe mata zuciyarta' ta gaban Yasmeen ta wuce Bata kula da ita ba. Tinda ta qaraso inda take Yasmeen tayi kwafa tare da tsareta da idanunta hartazo daf da ita zata wuce.' a fusace Yasmeen tace ke Dan ubanki Daga gidan uwar wa kuke? Hararanta nijlah tayi ta cigaba da tafiyanta. Ke 'yar kauye ba Magana nake Miki ba? Da Sauri nijlah ta qarasa jikin kofan falonta Har tana tintibe sabida tashin hankali da take ciki yafi Wanda Yasmeen ke neman jefata Dan haka ta qara yimata banza ta cigaba da tafiyanta. Ido Yasmeen ta tsura Mata Babu Ko kiftawa' a hankali zuciyarta ta riqa kitsamata abinda ya kamata tayi' juyowa tayi taga nijlah Na qoqarin Shiga falonta. Dasauri tayi Kanta tana cewa' Ni sa'arkice ina Magana kina tafiya? Girgiza Mata kai nijlah tayi' ta kuma bude baki tana cewa'kiyi hakuri aiba Ni Zaki tambaya ba ki tambaya ya mashk''' Bata qarasaba Yasmeen ta sauke Mata lafiyayyan Mari' dafe gurin nijlah tayi tana kallan kofa' ganin ba kowa yasa tayi saurin juyawa zata gudu' Yasmeen ta qara dauketa da wasu Marin Har guda uku' Kuka nijlah tasa sakamakon daukewar jinta da ganinta Na Yan lokuta da tayi. Jikinta Na rawa tace' Allah ya isana muguwa Kawai' Wanda Bata tsoran Allah. Bige mata baki Yasmeen tayi tace' Au nice muguwa ko' yanzu zakiga mugunta tinda ke yar iska ce Na tambayeki inda kukaje da mijina zakice kince Na tambayeshi' ga sa'ar uwarki ko' yasmeen ta fada tana dauko wayar charger. Karkarwa jikin nijlah ya dauka ta saki qara a hankali' Daga wayar yasmeen tayi zata tsula Mata mashkur yayi saurin riqewa ta bayanta tare da fizge wayan Yana binsu da kallo. Sannu da zuwa Yasmeen tayi masa ya kafeta da ido kafin a hankali ya Maida kallansa ga nijlah. Takure ya Ganta jikin Bango tana Kuka a hankali. Yasmeen ya Kalla ransa a mugun bace yace' Meyya hadaki da ita? Cike da karairaya Yasmeen tace' baby rashin kunya zatamin Kuma. Dakata nace' Kuma me? Uwar tace ke Zaki daketa da wannan wayan? Ganin yadda Yana yinsa ya chanza' tayi saurin cewa' Baby banfa daketa ba' Amma gaskiya ka gayamata abinda banaso acikin gidan nan. Ransa a bace yake kallanta' Sai kuma yayi Kan nijlah yasa hannu ya dago fuskanta' kumburi ya gani sosai Akan fuskan gefe guda ga yatsunta nan kwance Akan yar qaramar fuskan' kallan Yasmeen yayi Sai kuma yayi kwafa ya rungume nijlah suka Shiga cikin daki'. Tsaki Yasmeen tayi ta juya zuwa nata Dakin tana cewa' indai irin wannan Zaman za'ayi Ni Kuma bazan basa jibgarki ba. A kunnen mashkur tayi Magana be juyo ya kalleta ba ya shigar da Nijlah daki tana ta sauke ajiyar zuciya. Kan gado ya zaunar da ita Yana cewa' Kinga abinda taurin kanki yaja Miki Ko? Nace kitsaya kinqi tsayawa gashinan kinfito an taba lafiyarki. Jikintane yayi matuqar sanyi ta juya idanunta cike da hawaye tana kallanshi tare da jinjina maganganunsa' tabbas zata sha wahala a Zaman gidannan sedai bazata taba yadda da irin wannan ba. Juyamasa Baya tayi ta kwanta tana goge hawayen fuskanta jikinta na karkarwa sabida bacin rai. Wai ma meya hadaku Daga shigowanki? Nima bansani ba Amma ka sani wallahi daba yanzu bane' Ni bazan zauna tana dukana Kamar ita ta haifeni ba' Dan haka Zan bar Muku gidan kuyi yadda kukeso tinda bakace Mata komai ba Kuma kana gani ta qare maganar da Kuka. A hankali yace niban gani ba' Ko ina gurin abin ya faru' ke yanzu Na tambayeki kinqi gayamin. Cikin Kuka nijlah tace'bani da burin hadaka da matarka saboda haka ka Tashi ka tafi gurin ta Allah shize sakamin. Qoqarin rarrashinta yake taqi bashi Dama haka ya Tashi jikinsa ba kwari ya koma bangaren yasmeen. Zaune take a falo tana karanta wani littafin sanadi na momn sultan Taji shigowansa' ajiye wayan tayi ta tafi da gudu ta rungumeshi tana Kiran oyoyo baby nayi kewarka. Kissing kumatunta yayi Yana riqe da ita Har suka zauna Kan daya daga cikin kujerun. Yana rungume da ita yafara shafa santala santalan cinyoyinta kafin ya bude baki a hankali yace' baby ya jikin naki? Ya warke Ko ya fada Yana tsareta da ido. Dasauri Yasmeen tace ah ah ni yanzuma Wani Saban ciwo yakemin kuma kace Dr ze dubani Har yanzu be zoba kaima tinda ka fita Baka dawo ba Sai yanzu. Eyyah srry Wani aikine ya tsareni shiyasa. Turo masa baki tayi tana cewa'Kuma shine ka fita da nijlah Bayan kace Babu Wanda ze fita a gidannan Sai Bayan shekara? Ah ah yace Yana Hura Mata iskar bakinshi' yana cewa' niba fita nayi da ita ba' ina dawowa Na Ganta zaune a can ta zuba uban tagumi shine tace Kanta Na ciwo' nace ta dauko paracetamol a Mota taje Bata gani ba shine Kawai naje da kaina Na dauko Mata Amma ba tare muka fita ba. Dadi sosai ya lullube Yasmeen ta qara shigewa jikinshi' a hankali Kuma yace' Yauwa waini mayya hadaku Na shigo Naga nijlah Sai Kuka take? Kinsan banasan tashin hankali Ko baby? Tabe baki Yasmeen tayi tace' wallahi baby yarinyar Bata da kunya' Wai daga Na tambayeta inda kuke je shikenan ta fara zagina shine Na dauko wannan wayar Zan zaneta ka shigo falon ka hanani. Eyyah Kawai yace' sabida yanaso a bashi abinda yake nema ya Tashi Yana cewa' muje ki tayani watsa ruwa yau a gajiye nake. Bayan ya shirya suka dawo falo Yasmeen ta zuba musu abinci Wanda mummy ta Aiko dashi wurin karfe 6 na yamma Suna gamawa ta kwashe kayan ta kai kitchen' daki suka koma Suna hira' Ko masallaci Bata Bari ya fita ba' a daki yayi sallah Suna hira Duk da yawancin hiran ita keyi Shi gaba daya hankalinsa Yana Kan nijlah tsoran abinda zesa ta hanashi Kanta yasa Shi kasa fita ya ganota' a haka Har qarfe 10 yayi Suna zaune Suna kallo kafin su koma dakinshi.. Daren ranar kasa bacci nijlah tayi Banda Kuka da juyi Babu abinda take Akan makeken dagon' dagadaya ta Rasa abinda ke damun zuciyarta' ji take kama tayi tsuntsuwa ta koma kauye gurin kaka' gashi Dai bacci take ji Amma data rufe idonta Sai ta riqa ganin photon Yasmeen tana sauke Mata lafiyayyan Maruka Akan fuskanta Kamar yanzu abin ya faru haka take gani. Zaune ta tashi tana me tausayawa Kanta' na rashin Gata ga Kuma rashin soyayyar da mijinta be nunawa akanta' Kuka ta qara saki tana Jin Wani iri zafi a cikin idanunta girjinta Na bugawa. A hankali ta sauko a gadon ta fada toilet' wanka tayi ta dauro alwala'tana fitowa ta Saka qaton hijab ta hau Kan sallaya. Sallah ta riqa jerawa tana addu'a Akan lamarin ta kafin ta Tashi tana Jin dadin yadda zuciyanta tayi Mata sauqi ta koma Kan gadon ta kwanta nan da nan bacci yayi nasaran daukanta'. Bangaren ango da amaryan kuwa Bayan sun sha soyayyansu Yasmeen ta Gama rigima bacci ya dauketa' Shima kasa bacci yayi haka ya raba dare a zaune Yana tunanin nijlah' be kwantaba Har saida Yasmeen ta farka tana masa shagwaba ya fara rarrashinta ahaka bacci barawo ya daukesu. Yau Dadi Ko rashinsa ga yinwa dake yawan damun nijlah sedai ya siyo Mata bread da kayan ciye ciye taci ahaka Duk ta rame cikin 'yan kwanakin da sukayi a gidan' Dan Ko falo Bata iya fitowa sabida tsoran Yasmeen a cikin daki' take raguwanta sedai idan ya shigo su gaisa ya fita Dan Baya taba barin gidan ba tare daya Ganta ba' Yana yinta Na damunsa sedai bashi da cikakken lokacin daze tsaya yaji damuwarta acewar shi. Yau kwananshi bakwai a dakin Yasmeen Dan haka yau yake Shirin komawa bangaren nijlah' Duk Da ba wani Shiri nijlah tayi masa ba Hakan be hanshi farin ciki da Jin dadi ba' yasan koba komai yau zeji damuwarta da abinda yasa take irin wannan rayuwar kama ba'a gidanta take ba. Zaune take ya shigo Dakin Yana binta da kallo' sannu da zuwa tayi masa Kanta a qasa Dan ita bazata iya qirga kwanakinsu a cikin gidan ba' Dan haka batamasan yau ze dawo Dakin nata ba. Nagaji haka mu Tara gobe idan Allah ya kaimu.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* P Hannunsa ya rungume Yana cigaba da kallanta kafin a hankali ya gyara tsayuwarsa yaba tsareta da manya idanunsa. Kallanshi takesanyi gabanta Na faduwa Taji Yana Magana da ita. Kinmin sannu da zuwa Kuma kin dauke kanki' Ko bakisan ganina ya fada Yana zuba Mata idanunshi. Qirjinta na bugawa da qarfi ta fara girgiza masa kai' matsawa yayi jikinta yasa hannu ya dago fuskanta' a tare sukaja numfashi Mai sauti ya Dora hannunsa Akan boobs dinta tare da tsuramata rikitantun idanunshi yace. Ba gaisuwa? Bakinta na rawa tace' in ina kwana! Qara hadata yayi da jikinsa yayi saurin hade bakinsu Yana tsotsar kowanne Sako da Lungu Na cikin bakin' Bata iya hanashi ba Dan a mugun tsorace take dashi. Sai daya harya gaji kafin ya janye bakinshi a nata Yana sauke sansanyar ajiyar zuciya tare da zuba Mata idanunshi' hawaye ya gani kwance a fuskanta nan yasa hannu Yana goge Mata kafin ahankali yace. Daga yau Daga ake gaida miji baki tsaya a tsaye kina turomin baki ina Kiran ina kwana'. Da ban kwana ba Zaki ganni??? Shiru tayi masa jikinta a sanyaye tana janyewa a jikinshi. Matsawa ya qarayi da sauri ya taro ta ta qara dawowa qirjinshi' sunsunarta ya riqayi Yana shaqar kamshin dake Tashi a jikinta'' tana hawaye tace' Nika Bari banaso. Beyi Magana ba yafara Daga qasan rigarta' tana turesa ahaka yayi sauri ya cafki nononta ya Kashi cikin bakinta Yana Wani tsotsa ta fashe da Kuka sabida zafin dataji a Kan nononta tana girgiza masa kai. Ya cire nonon a bakinsa ya dago kansa ya sauke manyan idanunshi ya zubasu akanta yana binta da kallo. Kukanta ta cigaba dayi ya Kira sunanta a hankali' Nijlah! Bata dago Kanta ba ya daka Mata tsawa. Dallah hadiye kukanki kafin Na Bata Miki rai yanzu' yarinya Sai taurin Kan tsiya' ayi ayi dake ki saki jiki kiqi sakin jikinki' Sai Rama kike Kamar wacce muke yankan Naman jikinta muna chi. Ko ni kikeso Na Shiga kitchen kullum ina dafa Miki abinda zakici'? Dasauri ta girgiza masa kai tana qara qanqame jikinta. Banasan wannan shirmen naki' nasan tinba yau ba kikasan waneni ni' bazan iya zuba Miki ido ba' Naga yanzu Dan wasan danakeyi dake nema kike ki hana' to wallahi kisani yanzu ba da bane nasan Ciwan kaina na Kuma gane cutar da nayiwa kaina idan Zaki shiryama amsar miji ki shirya. Bakinta na rawa tace to. Ko da Malam ya'u aka daura auren dake haka ze zubamiki ido kina abinda kikaga Dama? Ah ah ta qara cewa idanunta cike da hawaye. Saketa yayi ya tashi Yana cewa' nasan yauma bakici abinci ba' kinfiso kullum saina zo na hadamiki zakici' ya fada Yana aje wayarsa Kan kujera ya Shiga kitchen. Mintuna kadan ya fito hannunsa riqe da cup da' ya dawo inda take zaune ta zuba tagumi qirjinta Na dokawa ya riqo hannunta da Dayan hannunsa kafin yace' ki bude baki yanzu ki shanye wannan shayin bansan musu ya miqa Mata cup din bakinta' budewa tayi tana sha a hankali sabida zafinsa' be kyaletaba sai da ta shanye ya rage saura cup a hannunsa. Nan ya tsare ta da ido Yana Yana cewa' nijlah meyasa kike haka da wayanki Amma bakisan idan kinajin yinwa ki Shiga kitchen Ko tea ki Hada ba' Allah ya sani idan aka zageni ke kika Jamin ya fada Yana Tashi tsaye. Bata Kalli inda yake ba saijin maganarshi tayi Yana cewa' Nina tafi office Kuma ki shirya yau a dakinki Zan kwana. Gabantane Taji yayi Wani irin mugun bugawa Har saida tasa hannu ta dafe.. Wai bakiji abinda na gayamiki ba?? Qirjinta na bugawa da qarfi ta fara magana Kai tsaye' Naji' Amma Nika zauna acan basai ka kwana anan ba ta fada qirjinta Na cigaba da dokawa. Dasauri ya matso jikinta' jikinshi a sanyaye yasa hannu ya dago Kanta Yana kallan fuskanta' tayi saurin yin qasa idanunta shiko ya zubamata nashi Yana binta da Wani irin kallo daya fara saukar Mata da kasala a jikinta Duk da ba kallansa take ba. Cikin nutsuwa yace' dago idonki ki maimaita abinda kika fada yanzu" Qin dagowa tayi yace' ki dago nace ki maimaitamin banji ba.. Turo masa baki tayi tace' Nace kayi zamanka acan Ni Bana buqata. Zaro ido yayi yace' Ni mashkur ne baki buqata kome? Cike da qosawa da zancen tace eh... Rasa amsar daze Bata yayi ga Wani irin bacin dayaji ya taso masa' Wai Ni mashkur ne ba'a buqatan gani Ko? Acan wata Har Kuka take sabida bataso Na Barta Amma ke kina qoqarin nunamin iyakata. Sai yanzu take ganin wautar ta data gayamasa haka ta bude baki zata bashi hakuri ya fice Daga dakin Yana banko Mata kofa tace gaaaaaraaa raammmm gammmmmm.. Sai da ta tsoshe kunnanta sabida qaran kofan tayi saurin Tashi tsaye ta biyo bayanshi' tana zuwa falo ta hangoshi rungume da Yasmeen tana zuba masa shagwaba' rintsu idanunta tayi ta dafe Bango tana yiwa zuciyanta fada Akan abinda ta aikata' tana nan tsaye Har Yasmeen ta rakashi cikin Mota tana Daga masa hannu ya tafi. Daki da dawo jikinta ba kwari ta kwanta tare da dafe Kanta tana tunanin yadda itama zata dawo da hankalinshi Kanta. Sallama ake Babu Wanda ya amsa' matar ta tsaya tana cewa' ina mutan gidan Ko sun fita? Cike da gadara Yasmeen ta fito tana karairaya tana yatsina take kallan matar da shekarunta bazasu wuce 25 ba tace' Baiwar Allah Daga ina Zaki shigowa mutane gida. Murmushi matar tayi tace' sunana hidaya Ni makofciyarkice nace Bari Na shigo na muku Allah yasanya alkairi Daga Asan juna. Kallan Sama da qasa Yasmeen tayi Mata kafin ta kyalkyale da wata irin mahaukaciyar dariya tace' To angode iyayen shinshigi Zaki iya tafi' haka Kawai Dan kina makofciyar gidannan saiki shigowa mutane kanki tsaye' to wama ya baki Goran gayyata. Riqe baki hidaya tayi ta kasa Magana tana cigaba da kallan yadda bakin Yasmeen ke motsawa Yana zazzaga Mata masifa. Zaki iya fita idan kingama Naga kin tsareni da ihu saikace Zaki cinye. Hayaniya nijlah Taji yaqi qarewa Dan haka ta aje tunanin da take ta fito falon' tsaye taga Mata Yasmeen Na cigaba da cewa. Ki fita nace muba makofta muka zo nemana ba. Juyawa hidaya tayi Ranta a bace sedai Bata abinda ta Isa tace tinda ita ta kawo Kanta. Nijlah tace' kinga baiwar Allah kiyi hakuri zomu gaisa' idan ita Bata buqatarki Ni ina buqatar abokin hira.. Dawowa hidaya tayi yayinda Yasmeen ta buga musu uban tsaki ta juya ta Shiga dakinta. Baiwar Allah shigo ciki nijlah ta fada tana nuna Mata kofar falonta. Girgiza kai hidaya tayi tana qaqalo murmushin dole tace' nan ma ya isa ba Sai mun Shiga Daki ba.. Lah kinga ba daki bane Shima falo ne nijlah ta fada tana bude kofan falon. A tare suka Shiga falon nijlah ta bude fridge ta dauko Mata ruwa da lemo' nan ta bude drower ta dauko cups guda biyu ta aje.. Kafin ta dawo kusa da ita ta zauna' Bayan ta Bata ruwa ta sha tace' Dan Allah kiyi hakuri bisa abinda aunty Yasmeen tamiki' inaga an Bata Mata rai kafin shigowanki shiyasa ta huce haushinta akanki. Murmushi hidaya tayi tace lah bakomai Dama makofciyar kuce kinga gidana nan ta jikin gidanku' tinda Kuka tare naso shigowa Na muku murna Allah beba Sai yanzu. Eyyah nijlah tace' hakama mune da godiya. Tashi hidaya tayi tana cewa' nizan wuce kinga matar gidan basan mutane take ba Na shigone mu gaisa karkiga namiki wulaqanci' Da wuri haka Zaki tafi nijlah ta fada tana cewa' muje Naga gidanki idan nagaji' da Zama Zan shigo miki. Kai Amma Ko da naji Dadi Hala ke Kanwar Mai gidance? Turo baki nijlah tayi kafin a hankali tace' ah ah Ni matarsace. Zaro ido hidaya tayi cike da mamaki tace' kina nufin wannan masifaffan kishiyarkice??? Nijlah Bata iya Magana ba ta Daga Mata kai alamar eh. Tabdijan Allah Mai iko' Amma gaskiya kina hakuri. Murmushi Kawai nijlah tayi tana wasa da Yan yatsun hannunta. Kinga bani wayarki Na samiki number Sai muyi chat Kota WhatsApp ne. Bani da waya. Amma kike zaune haka' baki tsoran bakin ciki a kasheki Ko tunani? Babu abinda Zai Saman insha Allahu. Ina da 'yan uwane akusa da Ko waya baki riqewa? Ko Kuma kece bakisan wayan??? Kan nijlah a qasa tace' ban iya karatu ba shiyasa Kuma bani da Wanda Zan Kira a halin yanzu. Murmushi hidaya tayi tana kallan fuskan nijlah a zuciyarta tace' ga yarinya ta hadu kalarta Kalar yaran gidan masu kudi Amma ace Bata iya karatu ba' kai Anya kuwa nan gidan mijinta ne' uhmn koma Dai menene nizan taimaka Mata kodan itama ta waye kafin nasan menene cikakken tarihinta. A Fili kuwa cewa tayi' inaso Na koyamiki karatun Hausa da turanci? Dasauri nijlah tace' eh aunty inaso Dan Allah ki koyamin. Ba sunana aunty ba' sunana hidaya Nima amaryace' banfi wata 6 da aure anan ba' Kuma insha Allahu Zan taimaka Miki Zan Kuma gayawa mijina ya yayi Magana da mijinki kada Na kawomiki fitina kinji. To nijlah tace tana murna ta raka hidaya Har bakin get' taso fita get man ya hanata yace' ogah be bashi damar kowa ya fita a gidan ba. Murguda masa baki nijlah tayi tace' kujimin Dan rainin hankali to meyasa ka Bari aka shigo idan Nina ka hanani fita? Har qasa ya sunkuya yace' ranki ya Dade be bani damar Hana Shiga ciki ba kune Dai yace' kada wacce ta fita a cikinku kiyi hakuri ki gafarceni.. Magana zatayi hidaya tace' kinga amarya ki koma ciki nizan dawo gobe insha Allahu. Niba amarya bace sunana Nijlah to nijlah ta ki koma zamuyi Magana karki damu nace Zan dawo. Cikin gidan nijlah ta dawo tana dagawa hidaya hannu ahaka Har saida ta bacewa ganinta. Karfe 8 mashkur ya shigo hannunsa riqe da Leda guda biyu' Dakin Yasmeen ya fara shiga. Zaune take gaban mirror tana gyara daurin Dan kwalinta' da ganinshi ta taso da gudu ta rungumeshi tana cewa' nayi missing dinka baby yau Baka dawo da wuri ba. Murmushi yana shafa Kanta kafin yace' na Biya ta gidan mama yauna gaishesu. Kukan shagwaba ta sakar masa tana cewa'shine Ni kaki Kaine kai Kuma kaje? Eh' zuwa ya gabatar' yau me kika dafa? Mena dafa Kuma ka manta yau a dakin wancan kazamar yarinyar kake' Ni wallahi bansan ta yadda zaka fara iya kwana a dakintaba' kai Ko kyankyami bakayi? Ni Allah idan ka kwana acan saikayi wanka so bakwai kafin ka shigomin daki. Hade fuska yayi yace' ba yaune na taba kwana a dakin nijlah ba. To Amma kai.... Ya isa haka'banaso karki qara' banaso ki Shiga haqqin daba baki ba kinji Ko? Shikenan Kawai tace ta miqe tsaye tana cewa' Toni banyi girki dakai ba Sai kaje Dakin nijlah inaga ta girka ma abinci Acan' Ni yanzu bacci nakeji kaga tafiyana Sai Allah ya kaimu. Da ido ya Bita Yana kallan yadda take tafiya tana juya masa Ko ina Na cikin jikinta'. Murmushi yayi a hankali yace' gaskiya ne riqe mace Sama da daya Sai gwarzon namiji. Sai da yaga shiganta daki kafin ya juyo ya koma Dakin nijlah. Kashine Kawai ke Tashi tindaga falonta Har ya zarce cikin dakinta' kansa yake tambaya kamshin Na maye danya hade masa ya Zama Wani iri Kala da Kala ta yadda baze iya banbance kona mayye ba. Ya shiga ya sameta tsaye Kan sallaya tana sallah. Zaune yayi Kan gadon Yana qara bude hancinsa Yana shagar kamshin Duk da daya shigo Dakin kamshi ya banbanta da Wanda yakeji a cikin Dakin..... Momn sultan ce*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* q *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Raka'a daya ya rage ta idar da sallah' Hakan yasa be Jima da Zama ba tayi sallama' sosai ta zauna tayi adduo'in kafin ta Tashi a hankali ta ninke sallaya da hijabinta' mazauninsu ta kai ta ajiye kafin ta dawo Dan nesa dashi ta zauna. Tinda tayi sallama' Yana kallanta harta Gama abinda take ta zauna' satar kallanta yake ganin yadda tayi kwalliya gwanin ban sha'awa' doguwan Riga na dark blue less ta Sa Mai adon pink colour a jiki' Babu komai a fuskanta Sai powder da lipstick Shima pink' Kanta a qasa ta Dan risina gabanta na faduwa tace' Sannu da dawowa! Da mayun idanunshi ya kafeta Hakan yasa ta dirirince ta Rasa inda zata sa Kanta' jikinta Ko Banda Bari Babu abinda yake' dariya ta bashi Amma ya danneta a ciki tare da tamke fuska yace' Ina dazu na Koya Miki yadda ake gaisheda miji Ko baki daukan karatu??? Ina dauka tace. Ok' to Bismillah ya fada Yana turo Mata Dan qaramin bakinshi' Kamar ta Dora hannu Akai ta rusa Kuka haka nijlah Taji' sedai Bata da zabi Haka nan ta miqe jikinta Babu kwari ta tafi inda yake zaune ya hakimce Yana jiran zuwanta. Tsaye tayi a kanshi tayi turus Dan harga Allah bazata iya Hada bakinta da nashi ba" Wanda yake Mata ma Dan Babu yadda zatayi shiyasa take barinshi. Jin shirun yayi yasa Tashi bude idanunsa Wanda ya lumshesu Yana jiran zuwanta gareshi' akanta ya saukesu Yana cewa' shikenan wata Rana da kanki Zaki nema ina Miki Yanga. Yanzu saiki ragemin kayan jikina inaso Na watsa ruwa' Bata San ta inda zata fara ba sedai bataso ta Zama Mai yawan musu Dan haka ta qarasa gurinshi ta amsa computer hannunsa ta ajiyeta a gefe kafin a hankali ta fara ɓalle boturan gaban rigarshi' sai da ta cire masa ita kafin tasa hannunta dake karkarwa ta fara zare belt din wandansa' murmushi yayi ya Dora hannunshi Akan nata ya Kuma tsareta da ido Yace' Kibi a hankali'anan kayan dadin yake Naga kina karkarwa Sai kace nasaki yiwa kura wanka. Bata kulashi ba Sai turo Dan qaramin bakinta' tayi tana cigaba da zare belt din Jan wandon qasa tayi idanunta suka sauka Akan joystic dinshi'data kumbura ta cika gajaren wandon tana zubda ruwa. Da Sauri nijlah ta dauke hannunta tana yarfashi' hannunsa yasa ya riqeta tare da wara qafafunshi yasata ciki ya Kuma hade qafan ta yadda bazata iya gudu ba' ahhhhh ashhh tace sabida matsar daya Mata. Ke ki nutsu fa' Ko dodo kika gani??? Girgiza masa kai tayi' yace' to Maza cigaba da aikinki' Ko bakisan aikin Lada kike ba? Hannunta ta dauke ta mayar dashi Kan qirjinsa ta ajiyeshi Kawai ta kasa tabuka komai. Cigaba mana' ki qarasa aikinki. Aina Gama ta fada bakinta na rawa. Dariya Kawai yayi ya yinqura ze Tashi tayi saurin barin jikinshi tana gyara riganta' lakuce Mata hanci yayi ya Shiga toilet dinta' anan yayi wanka ya dauro towel dinta ya fito' tana ganin fitowanshi ta sunne Kanta qasa tana Mai Jin kunyar ganinshi a haka. Kan dressing mirror ya qarasa Yana satar kallanta' mayukan daya gani a dauka daya yana shafe jikinshi kafin ya dauki turarukanta Yana shinshinawa rasa Wanda ta shafa ya juya Yana kallanta kafin a hankali yace' madam zoki nunamin Wanda kika sa' inajin dadinsa a jikinki. Daga nesa ta nuna masa Shi ya dauka ya fesa a Ko ina Na jikinshi kafin ya ajiye ya fita a dakin' dakinshi ya koma ya zura jallabiya ya kashe hasken Dakin ya koma dakinta'.. Dauko mayafinki muje fita akwai gurin Cin abinci anan kusa' nasan kema yinwa kikeji. Murmushi tayi ta fito falo Yana binta a baya' dining table ta nuna masa da hannunta kafin ta bude baki a hankali tace' ga shinan na dafa idan zaka iya chi.. Dariya mashkur yayi kafin yace' yau Kuma waya kunna Miki gas? Ko Dama iskanci yasaki cewa baki iyaba ya fada Yana tsareta da idanunshi. Murga masa baki tayi tace' Karan bani fa nayi Na kunna' Amma kake fada Ko godiya bakamin ba. Kallanta yake cike da mamaki harta Gama kwararo bayaninta kafin yace' Towa gayamiki akawa gas Karan bani' nidai ba ruwana idan baki iya ki tsaya Na nunamiki kafin kaka da Malam su kai qarana kotu. Kan dining ya nufa Yana cewa' yau zanga girkin nijlah uwar gidan mashkur. Dariya tayi tace' Allah Yaya yayi Dadi zokaci' Bakiga Zama nake ba' wannan girkin baze barni ba Duk da nasan ba wani abin kirki kika iyaba. Bata kulashi ba sabida taga neman rigima yake ta dauka plate ta fara zuba masa. Fried rice ce da soyayyan kasa Sai hadandan sobo dayaji kayan kamshi da flavour' tinda tafara zubawa yake binta da kallo harta Gama ta Tura masa gabanshi tana murmushi tace Bismillah.. Beyi Magana ba ya diba abincin dan kadan a cikin cokali ya kai bakinsa Dan gudun Bata baki' A hankali ya fara taunawa yanajin wani irin kamshi da dandano a cikin bakinshi. ' ita dai nijlah Bata qara cewa komai ba ta zuba masa ido tana addua acikin zuciyarta sabida Bata taba girki ba sedai tana kallan aunty husna nayi Har tana tayata wanke wasu abubuwan sedai tana ganin Kamar zata iya shiyasa yau ta Shiga kitchen dan gwada fasaharta. Yana cinye na cikin bakinsa ya ciko cokali ya qara Sawa Yana ci Yana kallanta' be iya Magana ba sabida tsabar mamaki Har saida ya cinye Na cikin plate din kafin ya dauka cup cike da zobo ya shanye' qara zubawa yayi ya sha kafin a hankali ya bude bakinsa yanama Allah godiya' a Fili kuwa ce Mata yayi. Yanzu sabida Allah uwar gida kin iya irin wannan girkin kika barni ina neman abinci? Cikin Dadi nijlah ta washe baki tace' Nima ban tabayi ba aunty husna Naga tana irinsa shine Nayi ma.. Allah qarya kike ya fada Yana nunata' Dama can kin iya' Zaki tsareni da ido kina shiryamin Karya. Ganin ya rigata rantsewa yasa tayi shiru tana kallanshi' To menene Kuma kika tsareni da ido??? Karyar da kai tayi tana cigaba da kallansa kafin tace' Naga bakamin godiya ba Kuma nasha wahala kafin Na Gama hadawa kaga Har yankewa nayi' ta qare maganar da sanyin jiki.. Eyyah srry my wife' zo mugani nan ya kamota Yana Duba hannunta yankane kadan tayi gurin yanka carrot' hannun ya kama ya zura cikin bakinsa Yana tsotsa' Bata hanashi ba ta zuba masa ido tana lumshesu' saida ya gaji Dan kansa kafin ya sake hannunta' a hankali Kuma yace' Sannu kinji my wife' kinyi qoqari Allah yamiki albarka yasa kizama Mai juriya' To nijlah tace tana kallanshi. Karki Zama irin aunty Mai Kuka kinji. Nan ma to ta qara cewa Duk da Bata gane abinda yake Magana Akai ba.. Harya Tashi nijlah tace' lah ya mashkur bakajiba? Komawa yayi ya zauna Yana binta da kallo' qasa tayi da Kanta tace' Menene my wife naji tin dazu ake fada Ko Shima Wani Kalan abincin ne? Shiru yayi a hankali yasa hannu Yana shafa fuskanta' zuciyarsa na tariyo masa lokacin da ya daukota Daga kauye da niyyar idan sun zo birni ya sata makaranta itama ta waye sedai Kash Allah besa zatayi a lokacin ba gashi a halin da ake yanzu baze iya barinta ta tafi makaranta ba. Yaya kayi shiru Allah idan ka gayamin Zan iya girkama sabida kullum ina kallan yadda take girki Kuma inasan Yi ya mujaheed ya hanani Wai bazan wahala b.. hannu ya Dora a bakinta yace' Karki qara kiramin Wani mujaheed Ko kinga ina wasa dake' girgiza Kanta tayi ba zuciya tace' to Baka koyamin girkin ba??? Ya Allah ya fada a Fili' dagowa tayi da sauri tana kallansa" Yace' ba abinci bane' ina nufin matata' ke Wai yaushe Zaki waye? Saika daina santin abincin Wanda Bata waye ba ta fada tana guduwa a gurin' Dariya yayi yace' meyasa ke Duk abinda aka Miki saikin Rama? Baki da tsoro Ko nijlah. Maimakon ta bashi amsa Sai cewa' Nina samu Wanda zata koyamin karatu Nima Adena cemin bagidajiya. Karatu Kuma to a ina take mashkur ya tambaya cike da Mamaki? Tace anan kusa take sunanta hidaya Wai makofciyar muce.. Ok' Dr hidaya ta shigo Kenan' matar abokina ce ina fata kun amsheta hannun biyu? Tambaya matarka' nidai baruwana. Tinda yaji tace haka ya kafeta da ido Dan ga dukka alamu Yasmeen tayi Wani abu' shirun dayayi' ya Bata damar cigaba da Magana. Dan Allah zaka Bari ta koyamin??? Lumshe idonsa yayi kafin ya budesu a akanta' a hankali yace' eh naji. Tsalle tayi ta rungumeshi tana dariya tace' to gobe zata fara koyamin Ko? Kissing dinta yayi a kumatu yace' sainayi Magana da matata idan ta amince saiku fara karatun. Duk yadda taso daurewa saida kalamansa suka kai nasara a cikin zuciyarta ta yadda suka hanata saketawa Har tafarajin ita din ba wata bace a cikin zuciyarsa' dagowa tayi idont cike da hawaye tace' To shikenan Allah yasa ta amince Amma Dan Ko..... Kasa qarasawa tayi Dan haka tasa hannu ta rufe bakinta idonta akanshi. Ina jinki fadi abinda Zaki fada? In in Dama nace' Ko zata taimaka ka siyamin waya' ta fada gabanta Na faduwa.. Murmushi yayi ya fara tafiya zuwa cikin dakinta' harya kai bakin kofa ya juya Yana kallanta' kafin cikin nutsuwa yace' ki shigo mu kwanta idan kingama shirmen naki' dare nayi' karki na makara. Kuka kesan kwace Mata tayi saurin riqeshi tana karanto adduan yaye damuwa a cikin zuciyarta' nan take Taji kukan ya tafi' kayan abincin ta tattara ta kaisu kitchen kafin a hankali ta iya daga qafanta ta Shiga cikin Dakin. Kwance ta sameshi ya lumshe idanunsa sedai kallo tayi masa tagane ba bacci yake ba' kusa dashi ta qarasa ta dauko pillow ta dawo qasan karfet ta kwanta ba tare da ta shinfida komai a qasan ba.. Yana kallanta bece Mata komai ba Har saida bacci ya dauketa ya sauko a hankali ya dauketa ya Mai da ita Kan gadon. Motsi tayi tanasan farkawa yayi saurin rungumota jikinshi Yana shafa bayanta... ______________ Zaune inna take ta zuba uban tagumi' hannunta riqe da mafici tana yiwa kaka sannu" Sannu kaka Dan Allah ki daure Kisha furan nan Ko Rabin Kofi ne' yinwa ma Wani abune. Ture kofin kaka tayi tafara Magana a hankali' ki barni Kawai inna' wallahi idan Na Tina da yarinyarnan nijlah hankali ba qaramin Tashi yake ba' Allah kadai yasan halin take ciki a yanzu. Bake kadai ba kaka ni kaina abin Yana damuwa shiyasa kikaga kullum ina bullowa Ko anji labarin inda take. Kayya Inna kina fa kallo Malam yaje birni ya Gama yawo be samu inda diyar nan take ba' Ni Dai inaga baqin cikin wannan abun kunyar da muka shuka shizai kasheni. A tare suka saki Kuka daidai lokacin da Malam ya shigo' Kamar kullum jikinsa a sanyaye Domin kaka da inda kai harma da jama'ar gari akanshi suke huce haushin Bata nijlah. Yana yasamu guri nesa dasu ya zauna' Inna ce tace' Hannu da zuwa malam' inace Ko anji labari nijlah??? Gabansa Malam Na faduwa yace' haryanzu Dai muna Kan bincike Shi kansa Bello saida yayi wata guda a birni' haka ya dawo Allah Bai nuna masa daya daga cikin yaran nan ba' Ni wallahi Ko Nasir aka gani hankali na Zai kwanta. Kaka ce ta Tashi zaune cikin fushi' tana kallan malam tana kuka' Dole kace haka ina Zaman zamana kazomin da maganar auren Dan birni' Duk ga mutane Na santa' ilo Har jiya yayi sabida batan nijlah Malam ya'u Ko Har gida yazo ya qaremana Cin mutumcin da bamu Isa mu raba ma sabida Duk gari ansan saida wannan yarinyar akayi.. Momn sultan ce*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* r *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Ran Malam da zuciyarsa na quna yake bin kaka da kallo Har saida ta Gama Magana ya bude baki a hankali yace' Haba kaka Sai yaushe Zaki yadda ki Kuma gane abinda nake gayamiki? Yarinyar nan ba siyar da ita mukayi ba' kowa shaidane Akan haka' Sannan Babu Wanda yace' karmu bada auren nijlah a lokacin dashi mashkur yace yanaso' Sai yanzu da abubuwa suka lalace suka kwabe za'a doramin laifin Duka akaina.. Da harara kaka ta bishi kafin tace' to Sai ka gayamana Wanda zamuji haushi Akan batan nijlah inba kai ba? Juyawa tayi gurin Inna tana cewa' Inna ki gayamin wazamuji haushi Bayan malam' ina nan yazo qafa da qafa ya dauki yarinyar aka kaita birni' ina Kuka ina komai a haka ya rabani da ita Sai nayi Magana yace aure aure. Kiyi hakuri kaka insha Allahu nijlah zata bayyana nan Bada dadewa ba' addua ya kamata muci gaba ba tada hankali ba' Inna ta fada tana daukan mayafinta. Hawaye kaka ta goge' tana kallan Inna harta kai bakin kofa tace' saida safe kaka Amma Dan kiqara hakuri. Malam ne ya raka Inna Har kofar gidan kasan cewar dare yayi ya karnuka a hanya' saida yaga shigarta gida kafin ya dawo zuciyarsa da qirjinsa Na fargabar fadan daze Tarar a gurin kaka. Yayi sa'a kafin ya koma yayi bacci' nan Shima ya dauki buta ya daura alwala yayi sallar nafila Kamar yadda ya saba' Sai cikin dare ya samu ya kwanta.. ____________ Bude idonta tayi a hankali ta safke Kan mashkur daya Mata quri da nashi idon Yana qaremata kallo' dasauri ta dauke Kanta akallanshi tana tinanin yadda akayi ta dawo Kan gadon itada ta kwanta a qasa. Qoqarin kwace jikinta take yayi sauri hardeta da qafanshi' gabanta na faduwa saboda ganinsa a rikice' Hakan ya tabbatar Mata da komai Zai iya faruwa' Yanda idanunshi ya kada yayi ja sosai. Jikintane ya dauka rawa tinkafin ya fara wasa da ita' cikin Kuka tace' Dan Allah kayi hakuri wallahi nagaji kaga da Kay...... Hannu ya Dora Kan bakinta Dayan yafara yawo dashi a jikinta'' sosai yake rudata tare da aikamata sakon daya birkitata' jallabiyar jikinsa ya zare itama yafara cire Mata kayan jikinta' tana riqeshi tana komai haka ya zare Mata komai surar jikinta da nashi suka bayyana. Jikinta Na rawa yasa hannu ya daga qafanta' hannunsa ya Tura ciki Yana San Jin yadda girman gurin yake Dan zuwa yanzu yafara gajiya hakurinsa ya qare. Zabura tayi zata kwace yayi saurin janyota yasa bakinsa Yana tsotsarta'tare da turamata harshensa a a fatar gurin' hannunsa na yawo Akan nononta ya Rasa inda zaisa kanshi sabida Dadi dajin Wani irin dandano Wanda Zai iya kiranshi da kafi Zuma. Wata irin zabura nijlah take tana sauke ajiyar zuciya sabida mahaukacin dadin dake ratsata ta Ko ina tana qara Tura masa Kanta. Saida ya tabbata ta kamu kafin ya cire bakinsa a hankali yayi Mata rumfa Yana qoqarin shigarta' ta saki zarananniyar qara tana tureshi' be iya hakura ba Sai qoqarin kaiwa fadarta yake' ya Jima Yana qoqarin tantanin budurcinta yaqi budewa a haka ya samu yayi releasing dakyar ya sauka a Kanta. Kuka ta Sanya masa tana Kiran zata mutu' mashkur ya zuba Mata rinannun idanunsa da suke sanyata firgici da tsoransa' ya sanya kwayar idonsa cikin nata dasauri ta sauke nata idon akansa' tare da hadiye guntun kukanta. Dagata yayi Yana murmushi kafin a hankali ya Tashi ya fada toilet wanka yayi ya fito Yana kallan yadda take" Ya zubamata ido Yana cewa'Tashi ki tsarkake jikinki tinda kin hanani kaiwa inda ya kamata' sedai inaso ki sani Duk ranar Dana qara kamaki saikin gayama Yan garinku' raguwa Kawai Wanda Bata kishin mijinta. Duk zafin da takeji Sai da jikinta yayi sanyi ta dakata da kuka tana satar kallansa . Ki Tashi nace' idan Kuma bazaki iya Tashi ba saikita kwanciya' bansamu abinda nakeso ba saboda haka kema bazaki wahalar Dani ba ya qare Magana Yana kwanciya Akan gadon. Nijlah Bata iya Tashi ba Saima gyara kwanciyarta tayi tana raba ido tare da tunanin kalaman daya gayamata' jitayi ya janyota jikinshi tayi saurin janyewa idanunta Na zubda hawaye. Murmushi yayi yace' ki kwanta Aina Gama kozan qara Sai zuwa nan gaba. Turo masa baki tayi lokaci kadan bacci ya daukesu sabida dukkanninsu a mugun gajiye suke. Washe gari da kyar ya lallabata ta Shiga ruwan dumi tana ihun kuka' kallanta yayi ya kyalkyale da dariya Yana cewa' ke wannan ranar Dana Shiga ya zakiyi Naga Sai Wani zabura kike Kamar Na kwana akanki. Kuka nijlah ta saki tana Dukan qirjinsa tana cewa' Dole kace haka kai kana Jin dadinka Ni Kuma ina Shan wahala' Ni Wai dolene wannan abun. Gyara tsayuwa yayi yace' dolene my nijlah. Idanunta Na zubda ruwan hawaye ta Hada hannunta biyu tana cewa' Dan Allah ya mashkur Kadena min haka' Allah wasan yafi Dadi kaji.. Zaro ido yayi yace' da kinsan Dadi Amma kike gudu. Bata amshi ba ta Tashi a ruwan ta daura towel ta fito' bayanta yabi Yana cewa' Zaki iya hadamin tea kinga harna makara. Maqale masa kafada tayi tana shafa Mai a jikinta yayi dariya ya dauka car key dinshi ya fita. Dakin Yasmeen ya Shiga ya sameta zaune a falo ta zuba tagumi tunaninsa ya dami zuciyarta' gabanta ya zauna yasa hannu ya cire tagumin da tayi Yana dariya yace' good morning my baby. Maimakon ta amsa saita fada faffadan qirjinsa ta sakar masa kuka' Lafiya kike kuka? Gayamin waya tabaki? Cikin Kuka tace baby duba agogo karfe nawa yanzu' agogon hannunsa' ya Kalla yadan Sosa kai. Me kakeyi a dakinta Har yanzu? Ni Dai nasan bazaka taba samun nutsuwa dajin Dadi a jikin wancan ta tsitsiyar yarinyar ba. Murmushi yayi ya miqe tsaye ransa a bace yace' Nina tafi office. Tsaye ta miqe tana jinjiga jiki tace' Baka bani amsa ba me kakeyi adakin nijlah? Yana tafiya yace' ina ruwanki da abinda nake' Ko ranar kwanankine da Zaki tsareni da ido kina tambayana. Shiru tayi Ranta a bace ta koma ta zauna Ko rakiya taqi masa. Bayan nijlah ta shirya Kan gado ta koma ta kwanta bacci ya dauketa Ba ita ta farka ba saida Taji ana buga kofan dakinta. Dakyar ta iya Tashi ta bude kofan' ganin hidaya yasa ta fada jikinta tana Kiran oyoyo aunty. Shafa bayanta hidaya tayi tana kallanta' Sai kuma tace nijlah badai bacci kike ba? Eh aunty Shi nake Ko karyawa banyi ba' eyyah hidaya tace tana bude Jakarta. Wasu littattafai ta fito dashi da biro Sai pencil da cleaner. Miqa Mata tayi tace ki Tashi ki samu kiyi breakfast Nima zankoma gida Na qara aikina Dana Gama Zan dawo sabida mijina yayi Magana da Mai gidanki. Sedai Kash Mai gidan baki yace bai yadda kullum ki riqa fitowa ba sabida yasa muku doka Amma Ni nayi alqawarin taimaka Miki Dan haka kullum Zan riqa zuwa muna karatun Kamar yadda Na Miki alqawari. Har qasa nijlah ta sunkuya tayima hidaya godiya kafin ta rakata Har kofa ta fita.. Washe gari hidaya ta dawo sunfara karatu da nijlah sedai abin mamaki cikin Yan kwanaki nijlah ta fara iya karatun Hausa Na turancin ma tana qoqarin gwadawa.. Bayan wasu Watan ni' nijlah ta iya rubutu da karatu Duk da ba Koda yaushe suke ba wani lokacin hidaya Na zuwa asibitinsu.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* s Sosai hidaya ta Maida hankali gurin koyawa nijlah karatu da rubutu' Bata fashin zuwa a kowacce rana' data Gama aiki zata shigo su Dora a inda suka tsaya' idan tana da aiki Sai ta dawo ta Biya gidan. Duk irin zugar da akewa hidaya Hakan baisa ta Dena zuwa ba sabida tasa a ranta zata taimaka nijlah. Duk da irin bacin ran da take samu a gidan Hakan Bai sa tayi fishi ta Dena zuba ba' Dan a Koda yaushe haka Yasmeen zata sasu gaba tana gayamusu Magana Har saida sukayi hakuri suka koma bedroom da karatun danta hanasu Zama a babban falo kai Hatta falon a nijlah Bata barsu ba. A bangaren Zaman takewa nijlah na qoqarin wajen kyautata masa Duk wani abinci data fuskanci mashkur Yana sanchi Shi take masa Wanda Bata iya ba tana roqan hidaya ta koyawa Duk da Har zuwa yanzu yaqi sai mata waya. Zaune suke a falo ya sasu gaba Suna kallo Yasmeen ta tashi tsaye tana kallan agogon dake Manne a falon' da ido mashkur yabi da kallo kafin a hankali yace' Dawo ki zauna lokacin tafiyanki beba. Kallanshi tayi zuciyarta Babu Dadi tace' Dan Allah baby kayi hakuri nifa basan wannan Zaman nake ba' ka hadani da wannan yarinyar dako hanya Bata Isa Na Hada da itaba' Sannan yanzu ka tsiro da wannan Zaman Na Babu gaira Babu dalili. Ki koma ki zauna nace' ko idanki Baya gani? Ras idona yake gani sedai wannan Zaman Nina gaji dashi' haka Kawai zaka sani Zaman falon Har Sai karfe 9 Na dare kafin ka sallami mutane' Kuma kai ba wani abu kake koyawa mutane ba' to wallahi Nina gaji da wannan wahalar Akan Zaman nan sedai kayi Duk abinda zakayi. Tinda tafara Magana yake kallanta ranshi a mugun bace' ya juyo gurin Yasmeen ya kwada Mata mari Mai kyau ya sake kwada Mata Wani Har cikin Kanta Yasmeen Taji Shi. Kafin yafara Magana cikin fada. Karki sake zuwa ki tsaya gabana kice Zaki gayamin Magana Ko yarinyar mutane' Ko ke kika haifeta da ita ta zauna tabi dokana ke zakice bazaki biba? Ko Dan kinga ina saurara Miki Toba fidda daraja da kima kikayi a gurina ba' Duk wani abu tsakanina dake ne Babu ruwan nijlah a ciki. Hannunta dafe da kunci hawaye Na saukowa Kan fuskanta tace' Saboda wata banza diyar talakawa masu yawo da Jeje baby zaka mareni??? Hannu ya daga Zai qara Mata Marin nijlah tayi saurin riqe hannunsa' hawaye Na sauka a Kan kyankyawar fuskarta tace'' Karka qara marinta saboda ni' ai gaskiya Yasmeen ta fada bani da Gata tinda Bata taba ganin dangina ba' gani take Kamar bani da kowa shiyasa take dukana take zagina Duka Ni kadai' naje ka maidani gurin iyayena kaqi. Tana qarasa maganar ta fashe da kuka. Tsaki Yasmeen taja tana yatsina fuska tace' shegiya ke Har dangine dake? Karki manta *SADAKA* aka Bama baby ke yace bayaso aka liqa masa' Ko bakisan munsan komai ba' yar talakawa Wanda iyayenta suka kasa cida ita. Jikin nijlah Na rawa ta juyo inda Yasmeen take tana cewa' Ke Yasmeen ki tsaya iya matsayinki Na matar mijina wannan 'yar talakan da kike gani ita kadaice a zuciyar mijinki ya kumasan darajarta" Amma ke bakisan darajar talaka ba Sai wulaqantashi kika sani' banza jahila' Wanda batasan Girma da darajar manya ba.. Hannu mashkur ya Daga nijlah Yana cewa' ya isa haka bansan dogon Magana kowacce ta wuce daki kafin na muku shegen Duka anan Ko a kaina aka taba Hada Mata biyu??? Kabarni ya mashkur wannan matar ta takuramin ta nanani sakewa a gidan mijina Sannan yanzu tace zata zagarmin iyaye Kuma kake tunanin Zan zuba Mata ido. Tsawa ya daka nijlah' kafin yace' dukkaninku Ku ficemin a falon. Da gudu nijlah ta Shiga dakinta sedai yau Kuka yaqi zuwar Mata jitake Babu Wani bacin rai a cikin zuciyarta Dan haka ta cire kayan jikinta' ta fada toilet tana cewa' danasan idan Na rama Babu abinda zatamin Aida Na Dade ina Rama abinda takemin katuwar banza Kawai. Yasmeen Na Shiga Dakin ta dauko makullin motarta da mayafinta ta fito cikin fushi ta fice a falon Har lokacin data kai gurin motarta Bata dauke hannunta Daga fuskarta ba Dan har lokacin Bata daina Jin zafin Marin da yaimata ba. Mai Gadi Na ganinta yayi saurin bude Mata get sabida yayi tunanin mashkur ne a ciki saida tazo daidai kofan yafara qoqarin dakatar da ita' Bata tsayaba ta fita da mugun gudu. Harta Isa gidansu tana kuka' da zuwanta ta fada falon tana gunjin Kuka.. A rikice daddy ya fito ya riqeta Yana cewa' Yar Lele Daga ina haka cikin dare? Meya faru haka Ko wanine ya mutu? Yasmeen batayi Magana ba Har mama ta qaraso gurin tana salati ahankalinta a tashe ta janyota jikinta. Cikin nutsuwa tace' Yasmeen Dina kiyi shiru kigayamin abinda ke faruwa' kinga yadda kika Daga ran mahaifinki. Cikin Kuka yasmeen tace' mama marina yayi Kuma Yana kallo matarsa ta qaremin zagi bece komai ba.. Tafa hannu daddy ya fara Yana cewa' kinji Ko hajiya' Sai da nace bazata zauna gida daya da itaba' kikace ba wani matsala yanzu gashi irin abinda ya faru. Kayi hakuri daddyn Yasmeen idan akabi komai a hankali za'a gano inda laifin yake. To to naji' so kike Na zuba ido ya riqa jibgarmin yarinya saikace siyar masa da ita nayi Ko Yaya?? Nifa Alhaji ba wannan ne damuwa na. To sarkin iya zancen mene damuwarki? Tinda Duka 'yarki be Zama damuwa a gurinki ba. Karyar da kai mama kafin tace nibance haka ba Kawai Dai ina mamaki dashi mashkur yabar Yasmeen ta fito a cikin Daren nan koshi Bai damu da abinda Zai iya samunta a hanya ba. Ina ya sani' tinda Yana da wata matar" Ke Yasmeen Tashi ki wuce daki ki kwanta gobe idan Allah ya kaimu Zan kaishi police su lillsamin Shi tinda yace Shi Dan iskane. Ah ah daddyb Yasmeen ba ayi haka ba' ke Yasmeen Tashi muje Aji abinda ke faruwa' Ni ina kyautata zaton mashkur besan kin fito a Daren nan ba. Kama daddy ze doki mama haka ya yawo Kanta Yana cewa'ke Dai wallahi anyi mara zuciya ya Dakar mana 'yar Sannan kice mu Maida ita.. Kwantar da murya mama tayi ta nemi Kan kujera ta kwantar da Yasmeen tana kallan Daddy' a hankali tace' Yanzu Alhaji saika kai surukinka police station adaka' kadafa ka manta shima mashkur Dan mune Kuma koba komai mahaifiyarsa nasan Yasmeen kaga yakamata Mubi komai a sannu Duk da ninasan hadda iya shege irin na Yasmeen shiyasa nazo tin tini kabari naje Har gida Na hadasu da abokiyar zamanta Na musu nasiha.. Tashi daddy yayi yace' kinga hajiya Ko za'a maidata ba yau ba Sai naji irin baqin cikin da suke kunsa Mata kafin ta koma tinda gashi abin ya kai haryasa hannu ya doki yar Lele.. Jin abinda yace yasa mama tayi saurin Shan gabansa ta hanashi tafiya ta Hada hannu biyu tana roqonsa' Dakyar ya yarda suka sa Yasmeen a Mota suka tafi da ita. Yasmeen batayi qoqarin gaddama ba Dan itama ba Asan Ranta ta fito ba sedai baqin ciki da takaicin da nijlah ta kunsa Mata Dan ita tafijin Ciwan maganganun nijlah Akan Marin da mashkur ya Mata.. Tinda suka fita mashkur ya gyara kwamciyarsa Akan kujeran Yana tunanin hukuncin daze dauka akansu tare da mamakin abinda nijlah tayi' Yajima kwance be Tashi ya Shiga dakinshi ba sabida bayasan damuwa ya Kuma San Duk inda yaje Sai nijlah ta bishi tana bashi hakuri shiyasa yayi kwanciyarsa a gurin basida bayasan damuwa. Su mama Na zuwa Mai Gadi ya bude musu suka shigo' mama Na riqe da Yasmeen daddy Na bayansu sukayi sallama cikin falon'. A firgice mashkur ya juyo Yana kallansu tare da mamakin Yasmeen' kan Dai Yasmeen iyayenta ta Kira a waya' qara kallansu yayi yaga mama rungume da yasmeen zaro ido yayi ya Tashi zaune da saurin Yana cewa' mama sannu da zuwa.. Bata amshiba ta nemi guri ta zauna' saida ta zaunar da Yasmeen kafin mashkur ya rusuna gabansa Na faduwa yace' daddy barka da dare.. Wannan Karan mama ce ta amsa daddy ya bishi da harara kafin ya Kira sunan mashkur! Mashkur inaso nasani Dama siyar ma da Yasmeen mukayi Ko aurenta muka Baka? Kanshi a qasa yace' ah ah daddy aurenta Kuka bani" To meyasa zaka dakar mana yarinya? Idan Wani laifi tayi bazaka iya zuwa ka gayamin ba' Ko bamu iya ka gayamana ba' shiyasa ka yanke hukunci da hannunka? Girgiza kai mashkur yayi Yana cije lebe yace' Daddy kayi hakuri banasan kawo qaran Yasmeen sabida nayi tinanin Zan iya daidai tasu da abokiyar zamanta"" Daddy nayi iyakar qoqarina Yasmeen ta kwantar da hankalinta su zauna lafiya taqi' gashi ta tsiro da tsirfa iri iri' Hatta girki Nijlah keyi a cikin gidannan ta kaimata Har daki taci' Duk nayi hakane sabida a zauna lfy Daga Baya kowa ya kama aikinshi' daddy wanke wanke Sai nijlah tashiga Har Dakin yasmeen ta tattara kafin ta wanke Kuma ta dawo Mata dashi' nijlah ta Zama Kamar wata baiwarta Amma Duk da haka Bata wuci wulaqanci' a gurintaba. Shiyasa yau Na kasa daurewa Harna kai ga daukar hukunci Amma Dan ayi hakuri Hakan baze qara faruwa ba. Yana kaiw maganar mama ta dauke Yasmeen da Mari cikin bakin ciki da takaici take Magana. Wallahi Yasmeen kinbani mamaki' Dama irin rayuwar da kika sabawa kanki Kenan a gidan aure? Ko nan gidan ubankine da Zaki Mike qafa a dafa a baki kici? Kai mashkur kana nufin kullum nijlah ke girka abinci ta Baka ita Yasmeen batayi? Dan kanshi ya Bata amsa mama ta Tashi tsaye tana qoqarin cafko Yasmeen daddy ya boyeta a bayanshi Yana cewa' Haba mama Aiko mutuwa tana tsoran gaban mahaifi Zaki Tashi a gabana a gaban mijinta Zaki daka' Marin da kika Mata aiya Isa. Ka matsa Alhaji niba wannan tarbiyyan Na Bata ba' idan zata chanza ta chanja' jikin daddy a sanyaye yace'to shikenan zata chanja' Ko mamana. Dasauri Yasmeen ta dagamasa kai tana Kuka. Mama tace ki durgusa a gabanshi ina kallo ki bashi hakuri Kuma Daga yau ta amsa girkinta tinda ba 'yar aikinta bace. Ran daddy a nace Yasmeen taje jar gaban mashkur tace ya mashkur kayi hakuri. Murmushi yayi yasa hannu ya dagota yana cewa' bakomai Allah ya baki Ikon gyarawa. Tashi Dan gidanku kije har daki'ki Kira nijlah inasan ganinku Tashi tayi mashkur yace' Mama inaga ta Jima dayin bacci kiyi hakuri gobe da kaina Zan kawomiki su da safe. Tashi ki wuce daki kafin Na dakaki mama ta fada tana komawa Kan kujera. Kai Kuma Na dawo gareka ba kaga uwarta ta goyi bayanka a gabaka kace zaka wulaqantamin yarinya ba' idan Na qaraji Rai Zai naci daddy ya fada Yana fita a falon.. Tashi mama tayi tana cewa'ka qara hakuri kasan halin mahaifin naku' yanasan Yasmeen saika kauda kai a maganganunsa. Sosa kai mashkur yayi danshi baiyi tunanin mama zata iyawa Yasmeen irin wannan fadan a gabanshi ba' Kaji Ko mashkur mama ta katsemasa tinani. Bakomai mama nagode sosai' Har kofa ya rakasu Saida ya dawo kofan falo Zai Shiga yaji mama tace' karfa ka manta ka kawomin su gobe da safe . To yace ya Shiga cikin dakinshi' wanka ya shiga' Yana fitowa ya shafa Mai tare da feshe jikinsa da turaruka ya zura jallabiyarsa ya fita.. Dakin Yasmeen yaso zuwa sedai baze iya fuskantarta a daidai wannan number wannan lokacin ba nan ya Karya kwana ya nufi bangaren nijlah.. Kwance take Akan gado ta lumshe idanunta sedai ba bacci take ba tunanin mujaheed dasu kaka ga Kuma rashin kwanciyar ha hankali da take ciki sun hanata runtsa idonta' Duk da tanajin bacci . Yana sallama tayi saurin rintse idanunta gam gabanta Na faduwa sabida tsoran fadan daze Mata gashi yagayamata cewa indai ta sake ta kula Yasmeen saiya amsa haqqinsa ...*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* t *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Yana shigowa ta rintse idanunta gabanta na faduwa saboda ganinsa a dakin ya tabbatar Mata da komai Zai iya faruwa' a hankali ta bude idonta tana satar kallanshi' ganin yadda idonsa ya kada yayi jajur ga fuskanshi ba fara'a yasata qara Shan jinin jikinta' Wasu hawaye masu zafi sukayi nasaran zubowa Akan fuskanta'' Sai da yaqama qaremata kallo kafin ya nufi Kan gadon' Take jinin jikinta ya dauka rawa tana me tausayawa Kanta.. Da Bismillah ya zauna Akan gadon kafin ya Daga qafarsa daya ya dora' Sai da ya Gama Dora qafafunsa Akan gadon kafin ya kwanta Yana sauke ajiyar zuciya. Saurin matsawa nijlah tayi jikinta na rawa ta fara bashi hakuri. Dan Allah ya mashkur kayi hakuri' wallahi bantaba Rama abinda takemin ba Sai yau Kuma kana kallon irin Cin mutumcin datayimin' idan Na zuba ido Bana ramawa shikenan ta samu nayi bazata taba dainawa ba. Kafeta yayi da ido Yana kallan Dan qaramin bakinta' ta bude baki q hankali zataci gaba da bashi hakuri ya daga Mata hannu' cike sa kakkausar murya yace' Ya isa haka banasan Jin komai yanzu. Wallahi ban''' Ya isa haka nace' Ko bazaki iya rufe bakinki ba. Shiru tayi cikin tsoro abinda Zai iya biyo Baya tana rufe bakinta. Nijlah ya Kira sunanta? Bata iya amsawa ba ya cigaba da magana' sabida kinga ina tausaya Miki shiyasa raini yakesan Shiga tsakaninmu Ko? Girgiza masa kai tayi' kafin tace' ya mashkur naface kayi hakuri. Haka kika iya Sai kinyi laifi kifara Bada hakuri' shiru tayi yace' Inafata kin shirya bani haqqina??? Kuka ta fashe masa dashi tana yarfe hannu kafin tace' Dan Allah ka rufamun asiri ya mashkur wallahi kafi qarfina bazan iya ba.. Lumshe idanunsa yayi' ya bude akanta kafin a hankali ya matsa ya dagota Daga kwancen ya hadata da jikinshi' boobs dinta da qirjinshi Na haduwa' Baya taja yayi saurin janyota ya hade bakinshi da nata Yana laso cikin bakinta tare da Hada haqoransu guri guda. Tinda ya hadata da jikinshi Taji alamun wasan na yau da banne Akan irin Wanda ya Saba Mata. Hannu tasa ta riqe dantsen hannunsa tana girgiza masa kai. Mashkur ya sake matsota yana cigaba da tsotsar bakinta. Take tsoro ya sake kama nijlah zuciyarta da gangar jikinta Sai rawa suke Suna karkarwa. Sake bakinta yayi cikin murya irin ta Wanda ke cikin matsananciyar shaawa yace' Nijlah kifa nutsu karkisa naji Miki ciwo. Kafin tayi Magana ya fara ɓalle boturan gaban rigar jikinta' dasauri ya kai hannu Yana matsa boobs dinta a tare suka sauke ajiyar zuciya. Ahankali zafi ya fara ratsata' jikinta ya dauki rawa' yawo ya farayi a hannunsa a jikinta Yana Mata tafiyan tsutsa take ta fara gantsarewa tana Jin yadda sakonsa ke ratsa jikinta' tayi Wani irin zillo zata kwace ya dawo da ita Yana qoqarin cire pant dinta' ta lumshe idanunta' hannunta Akan nashi bakinta Na rawa tayi qarfin halin cewa' kayi hakuri ka Bari haka.. Dagowa yayi Yana goga Karan hancinsa akan fuskanta yana yawo da hannunsa a jikinta yace' Karkiji tsoro bazan Miki da zafi ba' a hankali Zan biki harna samu nutsuwa kema ki wuce gurin adenai yimin maqiya cikin dare. Ya mashkur da zafi fa? Yana cigaba da wasa da ita yace' bazakiji zafi ba Nina gayamiki kedai Kawai kibani hadin kai kinji nijlah ta. Nan ya Shiga shafa kasanta Yana matsa nononta' dadinta takeji yasata qara Tura masa nonon tana sauke numfashi a hankali' bakinsa ya kai Kan nonon ya tsotsa a hankali Yana murzata' sosai nijlah ta saki jiki mashkur ya riqa juyata ta Ko ina Yana kwasar romanta Seda ya tabbata ta fita a hayyacinta kafin ya karato addu'ar saduwa da iyali ya nufi hanyarsa. Wannan Karan beyi da wasa ba ya riqa zunguranta tana ihu Har saida ya tabbata ya amshe budurcin ta kafin ya rumgumeta a jikinshi Yana zuba Mata sumbatu Kala kala' Banda Kuka Ba nijlah take tana Kiran kaka da malam' saida ya huta kafin ya cigaba da zunguranta Yana qara Danna Mata joystic dinshi data cika gurin tana neman farkata' Amma Duk da haka Bai Bari ba danshi ya manta Zai iya jimata ciwo ya cigaba da zunguranta Yana Samata albarka. Tin nijlah Na sanin abinda ke faruwa' harta gaji bakinta ya mutu numfashinta ya dauke mashkur Bai kyaletaba zunguranta Kawai yake Yana Samata albarka' Sosai dadinta ya haukatar dashi Har yakejin Zai iya kwana akanta batare daya gaji' wata irin zungura yake Mata Kamar ya samu Babbar mace' lallai kowacce mace da irin dandanonta' Sai daya kwashe awanni a Kanta kafin yaji Wani irin ruwa Mai yawo yafara kwarara a cikin gindinta' Sai da ya rumgumeta jikinshi ya Gama kwarara Mata ruwan kafin ya sassauta riqon daya mata Yana Kiran sunanta' Bata motsaba Dan haka yayi saurin kunna hasken wayarshi Yana kallan fuskanta'. Ganin Bata Ko iya motsa hannunta yasashi fara zare joystic dinshi da kyar ta fito a gabanta sabida tsabar matsewa da gurin yayi' Shi kansa saida yayi qara kafin ya zare gabadaya a jikinta. Ya zuba Mata ido Yana shafa fuskanta'tare da Kiran sunanta. Sai yanzu yaga alamar Bata motsi yayi saurin dirowa a gadon ya Shiga toilet da mugun gudu ya Debo ruwa a bucket Yana yayyafa mata' Ko motsi nijlah batayi ba bare yasa ran zata farka' nan ya fada jikinta ya saki mara kunya Yana kiranta.. Ki Tashi nijlah ta karki mutu' idan kika mutu Nima mutuwa zanyi' kece rayuwata'Dan Allah ki tashi' sosai ya rikice Yana maganganun Wanda bazan iya rubuce waba. Ganin surutun baida amfani yasashi Daga bucket din gaba daya ya juye ruwan ciki akanta.. A firgice ta farka tanajin Wani irin zafi mara misaltuwa a qasanta jitake kama ba'a jikinta yake ba' gashi Ko motsin kirki bazata iya ba'Kuka ta sakar masa tana kauda idanunsa Daga kallanta. Dasauri ya juyo da fuskanta Yana cewa' Juyo ki kalleni my sugar' karki qoqarin juyamin Baya idan kika barni ina zansa kaina? Kuka ta qara saki tana qoqarin Tashi yayi saurin tallafota ta kurma uban ihu tana yarfa hannu' Sannu my sugar da zafi ko? Banza tayi masa' Dan ita tambayar tasa haushi ta Bata. Da kyar ya taimaka Mata ta zauna tana rintse ido tare da cije labenta' da sauri ya Tashi Kamar Wani sakarai ya Shiga toilet ya Hada ruwa Mai zafi ya dawo ya sunkuceta yayi cikin toilet da ita' cikin ruwan zafin a ajiyeta ta saki wani irin qara Jin azabanben Na ratsa qasanta lokaci guda ruwan ya Tashi Daga kalansa ya koma jajir' a tsorace ta yinqura Wani jinin ya qara zubowa nan jikinsu ya dauka karkarwa Daga ita harshi suka saki Kuka a tare. Ita tana Kuka azaba Shi Yana na tausayinta.. Cikin Kuka yace' kinga abinda nake gudu Ko' shiyasa naketa hakuri Har muka kai wannan lokacin ban nemi haqqina ba sabida nasan bazaki tsaya ba' gashinan abinda kikaja Na Miki yanzu ya zanyi dake. Bango nijlah ta dafa tana kuka Kamar Ranta Zai fita mashkur ya fita da sauri ya Kira dr Ahmad. Kwance suke cikin bacci Dr hidaya ta farka Jin qaran wayansa' a hankali ta Shiga tashin dr Ahmad dake baccinsa cikin kwanciyar hankali tace' Dear ka Tashi ana Kiran wayarka' nasan koma waye ba lafiya Tashi Kira ba. Amsar wayar yayi Yana kallan screen dinta kafin yace' Mashkur kuma' ke dubamin karfe nawa? 4 :30 hidaya tace tana cewa' badai mijin nijlah ba? Eh shine hidaya.. Qara hidaya ta saki ta Tashi tsaye tana cewa' baby ka amsa Kiran jikina Yana bani Wani abu. Dr Ahmed Na dauka mashkur yace' abokina Dan Allah ka taimakeni ka kawo hidaya yanzu. Lfy mashkur? Meya faru? Ba lokaci Ahmad nidai kawai kuzo Nijlah ce' Dan Allah kuzo kada jininta ya qare Daga haka ya farajin qaran nijlah' nan ya saki wayar ya koma toilet da gudu Yana Kiran sunanta.. Dafe kai hidaya tayi tana kallan Ahmed kafin tace' jini fa yake Kiran? Dr Ko Dai ciki ne da ita yake barazanar zubewa? Ina zamu sani kedai Tashi Maza kisa kayanki' muje gidan' Dasauri suka shiya suka fito Har sunzo kofa dr Ahmad ya koma ya dauko kayan aiki domin yaga alamar hidaya Bata cikin hayyacinta bazata iya daukon Wani abu Mai mahimmanci ba. Momn sultan ce.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* u Da gudu aunty hidaya ta Shiga cikin falon mashkur na biye da ita a bayan' tana zuwa ta fara duba duben inda zataga nijlah sedai Har yanzun Bata samu ganinta ba' mashkur ne ya shigo da sauri dagashi Sai gajeren Wando Yana cewa' Dr tana cikin toilet nayi nayi da ita taqi fitowa Dan Allah ki taimakamin. Hidaya Bata amsashiba ta fada cikin toilet tana Kiran sunanta' Nijlah kina ina? Cikin murya irin ta wadda kuka ya Gama ratsawa nijlah tace' Wayyo aunty Zan mutu ya kasheni. Dasauri hidaya ta qarasa gurinta tana Mata sannu' hannu biyu tasa ta tallafota jikinta' Sai da ta Tara ruwa Mai kyau kafin ta wanke Mata jikinta dashi ta dauka towel ta daura mata' hannunta hidaya ta kama cike da tausayawa tace' Muje falo Naga jikin ya fara tsayawa. Bazan iyaba aunty qafana da bayana Duka ya ciremin Dan Allah ki daukeni. Qoqarin daukarta hidaya take ta kasa nan ta fito da sauri tana Kiran mashkur daya kasa tsaye ya kasa zaune dr Ahmad Na bashi hakuri. A hankali tace' mashkur zoka fito da ita' Be amsa ba Sai Shiga Dakin yayi' Yana Shiga dr Ahmad yace' Ya jikin nata? Dasauqi sedai Naga kamar ba miscarriage ta samu ba. To meze sata zubda jini a wannan lokacin? Wallahi dr bansani ba saina dubata' shikenan kiyi sauri kije nasan yanzu ya fito da ita ke suke jira' to tace tana koma cikin Dakin. Kwance ta samu nijlah Akan gado ta bubbude kafafunta hawaye Na zuba a idonta ta kasa daina Kuka. Kallanta hidaya tayi tana nazarinta kafin a hankali tace' Nijlah garin Yaya jini ya ɓalle Miki haka? Tayi shiru hade da rintse idanunta tana Mai Jin kunyar hidaya' ga Wani hawaye masu dumi da suka gangaro Mata Kan fuskanta' Bakinta Na rawa tace' aunty shine fa. Kallan mashkur tayi dake tsaye gaban wardrobe Yana qoqarin daukan jallabiyarsa tace' Mashkur Dama tana da ciki ne' Ko Bata da lfy? No ba ciki ne da ita ba an an saaaaa. Take hidaya ta gane abinda ya faru sedai mamakinsu ya hanata magana' tambayar Kanta take' Dama mashkur be amsa sadakinsa ba har yanzu kai Amma yayi qoqari. Fita waje tayi ta dauko kayan aikinta kafin ta dawo cikin dakin' kusa da nijlah taje tana Mata sannu. Kunyace ta kama nijlah ta Rasa inda zata sa Kanta jitake inama qasa ta bude ta shige ciki Dan kunya' yanzu shikenan aunty hidaya tasan abinda muka aikata. A hankali hidaya ta hau Kan gadon ta riqe qafan nijlah' da kyar ta iya cewa' bude mugani inaga Sai namiki dinki. Wayyo Allah Na Dan Allah karkimin Niki barni haka banaso. Shikenan bazan Miki ba Amma kibude Naga yadda gurin yayi'. Qin budewa tayi Har saida mashkur ya matso Inda take Yana sakar Mata murmushinsa. Turomasa Dan qaramin bakinta tayi tana hawaye' yace' Tinda bazata Bari ki taimaka Mata ba shikenan saita Tashi mu tafi asibiti. Cikin Kuka nijlah tace' Allah bazaniba Kuma ai Na tsaya ta fada tana bude qafanta. Girman qarin da hidaya ta gani ya dagamata hankali ta juyo tana satar kallan mashkur' tana Mai Jin haushin abinda ya aikata. Tinda ta gani' ta fara rarrashin nijlah Akan ta tsaya ayimata dinki Amma nijlah taqi yadda ta matse qafanta tana Kuka. Zoka taimaka mana Naga alaman bazata tsaya ba. Cikin gunjin Kuka da tashin hankali nijlah tace' Dan Allah ya mashkur kada kazo' wallahi Ni kadai' nasan abinda nakeji Sannan yanzu ace za'a dinkeni. Sosai yaji tausanta sedai dole ta tsaya a taimaka mata' kusa da ita ya tsaya Yana kallan hidaya' a hankali yace' Hidaya kije Kawai Niki barni da ita' juyawa hidaya tayi tana niyyan fita mashkur yace' Bari Na qara Hawa kanki Naga alama haryanzu bakinki Bai Mutu ba' ba Kuma Zaki daina wannan tsiwar Taki ba. Aunty hidaya ki dawo' Allah Na tsaya ta fada tana bude qafafunta' Sai da mashkur ya riqeta sosai kafin ta tsaya ayimata dinki. Yasmeen Na cikin bacci Taji kukan nijlah' Da kyar ta iya Tashi ta fito tana qoqarin Shiga Dakin mashkur ya fito Yana kallanta.. Dauke Kanta tayi a kallansa tace' mayya faru nakejin kukan wannan yarinyar Duk tabi ta cikamin kunne??? Faduwa tayi' ta danji ciwo a qafa shiyasa Na Kira Dr hidaya take shafamata magani Tsaki Yasmeen taja tana cewa' Allah ya qara Ni da ta karyema haka naso. Murmushi Kawai yayi yace' saiki juya ki koma daki tinda Abinda kike Mata fata bai sameta ba. Tana tafiya hidaya ta fito tana gobe gumi' a hankali tace' mashkur nizan wuce kaga asuba ta kusa to dr Allah ya kiyaye hartayi gaba yace' muje Na rakaki tinda Shi ogah ya gudu. Har gida ya kaita kafin ya juyo Yana qara yimata godiya' bakomai mashkur Amma da Allah a kula da ita Har dinkin ya warke. Sosa kai yayi kafin ya amsa ta Shiga ciki Shi Kuma ya dawo gidan' Kwance take takasa bacci sabida radadin dake damunta' lallabawa yayi ya kwanta kusa da ita yanaji Kamar ya Mai ita cikin cikinsa ko zuciyarsa zata Dena azalzalashi akanta. Kalamai masu Dadi da kwantar da hankali ya riqa Mata tana sauke ajiyar zuciya harta rage Jin haushin abinda yamata ta fara zuba masa shagwaba. Har aka Kira sallah mashkur yayi alwala ya tafi masallaci' Bayan ya dawo ya taimaka Mata tayi alwala tayi sallah kafin ya Shiga kitchen dakansa ya tafasa Mata shayi Mai kauri tasha. Karfe 8 ya Shiga Dakin Yasmeen ya sameta kwance tana chat da waya' dakyar ta iya gaisheshi sabida haushin Marin daya Mata Na jiya. Ki Tashi ki hadamana breakfast' nijlah bazata iyaba. Sabida me? Ki Tashi mana'kokin manta nagamiki batajin Dadi. Tabe baki tayi tace' eh natina' Amma Ni bazan iya Shiga kitchen ba' ka Bari damunje gida saimuji a gurin mama. Gabansane ya fadi tinawa da alqawarin daya daukarwa mama Na kaisu gidan a safiyar yau' nan ya dafe kai Yana Shirin Magana wayarsa tayi qara. Mama ce Dan haka yayi saurin dauka Yana gaisheta' Amsawa tayi kafin tace' mashkur Kuna hanya Ko? Ah ah mama yanzu muke Shirin fitowa' kuyi sauri ina jiranku To yace Daga haka mama ta katse Kiran tana gyara zamanta. Suna Gama waya da mama ya fita Dan sauri ya koma Dakin nijlah. Kallanta yayi sosai yaga yadda ta rame da fuskanta da idonta a kumbure' a hankali yace' My sugar saki iya fita anguwa? Duk San da nijlah takewa fita yau saita tsinci Kanta da girgiza masa kai' murmushi yayi kafin yace' ki daure kinji' fitan ya Zama dole badan haka ba kwanciya zakiyi ki huta. Cikin Kuka tace' ya mashkur bazan iya tafiya ba' kaina ma ciwo yake. Nizan daukeki Na kaini Mota nasan kafin muje qafanki Zai iya takuwa. Zatayi magana ya dauketa' toilet ya kaita ya sake gasamata jiki Bayan sunfito ya shiryata cikin atamfa Wanda akama dinkin Riga da zani. Bayan ya Gama shiryawa ya dauketa a hankali yasata cikin Mota kafin ya dawo Dakin Yasmeen Yana cewa'kefa muke Jira baki fito ba. A shirye take Dan haka ta yafa mayafinta suka fito' Ko kallan inda nijlah take Yasmeen batayi ba ta Shiga Mota ta zauna tana cewa' yarinya dakinyi gigin Zama a gaba saina cilloki waje. Kallanta mashkur yayi ranshi a bace yace' wallahi Yasmeen idan kikabari muka dawo gida' baki dauki nasihar mama ba saina batamiki tinda ke bakijin Magana. Sai yanzu nijlah tasan inda zasuje ta zaro ido tana cewa'Na Shiga uku Ni nijlah yanzu a haka zanje gidan iyayen Yasmeen wayyo Allah nah ta fada hawaye Na zubowa a Kan kuncinta.. Cikin Kuka daddyn Ayman ya tallafi mujaheed Yana jinjigashi' husna ta dauka makullin Mota suka Tashi ciki' ita ke driving. Da zuwansu likitoci suka kawo gadon daukar mara lfy suka sa.mujaheed dake ta Aman jini Yana Kiran sunan nijlah. Tinda likitoci suka Shiga Basu damar tsayar masa da jinin dake zuba ta hanci ta bakinsa ba' sun dauka lokacin a kanshi kafin mujaheed yafa karanta Kalmar Shahada lokaci guda komai Na jikinshi ya Dena aiki numfashi ya tsaya cak. Farin kyalle suka sa aka rufe masa fuska dashi kafin likitocin su fara fitowa daya Bayan daya. A guje Daddyn Ayman ya sha gaban daya daga cikin likitocin Yana cewa' Likita ka gayamin ya jikin Dan uwana..... Kallansu husna tayi ta sake fashewa da Kuka Mai Cin Rai.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* v *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Cikin tashin hankali da Kuka aunty husna tace' Dr kai muke sauraro kagayamana ya jikin mujaheed' kayi shiru kana kallanmu? Gyara Zaman glass dinsa' Dr yayi yace' Hajiya sedai muyi hakuri Allah Yai masa rasuwa. A tare suka saki salati gabadaya jikin daddyn Ayman ya dauka rawa sabida tsabar tashin hankali daya tsinci kanshi a ciki' jin abinda likitan ya furta Akan mujaheed. Cikin murya Wanda ke cikin tashin hankali yace' Dr ka ko San abinda kake fada' Anya kana cikin hankalinka? Wallahi Dan uwana baze Mutu ba' Karya kake likita ya fada Yana qoqarin kama wuyan rigan dr. Dasauri likitan ya Shiga cikin office Mafi kusa dashi Yana me tsananin tausayawa Yan uwan mujaheed. Dakyar husna ta iya daga qafafunta'ta qarasa kusa daddyn Ayman ta riqeshi tana Kuka tana magana' Dan girman Allah kayi hakuri mu dauki dangana Allah daya daukeshi yafimu sonshi' a yanzu addu'a yake buqata ba wannan tashin hankalin ba. A matuqar tsorace daddyn Ayman ya juyo Yana kallanta' qirjinshi Na Wani irin bugawa da karfin ya tsareta da idanunshi Yana kallanta hawaye na sake zuba a fuskanshi yace' Yanzu dagaske narasa Dan uwana' shikenan bazan qara ganin mujaheed ba' wayyo Allah kaicon mu da bamusan lokacin da zamu koma ga Allah ba' Allah Na roqeka ka amshi bakuncin Dan uwa' Allah kai masa rahama kasa aljannah makomarsa. Ameen husna ta amsa ta riqe hannunsa' cike da sigar rarrashi'' sedai Bata iya cemasa komai ba sabida itama mutuwan yayi bala'in Daga Mata hankali a tare suka saki Kuka Suna nema masa yafiya zunubansa.. Dakyar likitoci suka Basu hakuri aka dauki gawar mujaheed aka wuce da ita.. Lokaci guda Dangi Na nesa da kusa suka samu labarin rasuwar mujaheed' sosai sukayi Kuka tare da yimasa addu'a' kowa Na yabansa Dan Babu Wanda Zai ce yataba fada da mujaheed. Nan da nan aka fara shirya gawa Dan kaita makwancinta. (Ya Allah ka bamu Sa'ar zuwa Ko dare Ko Rana' Allah kaimana Rahama kasa mutuwa ta Zama hutu a garemu' Allah ka jikan iyayenmu' kai jama'a mutuwa Bata da Dadi' dacinta yafi Na madaci.) Tinda suka hau titi nijlah ta rintse idanunta tana Jin Wani irin zugi da zafi dake taso Mata a kasanta' ta bude ido tana cigaba da kallan hanya' yayinda Yasmeen da mashkur ke cigaba da hira lokaci lokaci Yana satar kallan nijlah. Rasa inda nijlah zatasa kanta tayi sabida abinda takeji qara qaruwa yake' da kyar ta jingina jikinta da kujeran motan tana Jin Wani iri a gabadaya ilahirin jikinta. Sun Dade a hanya kafin su qarasa gidan Duk da ba wani cikakken Nisa ne dasu ba' Suna zuwa Mai Gadi ya wangale musu get suka Shiga. Tin kafin yayi parking Yasmeen ta ɓalle murfin motan ta fita da gudu tana murna. Mashkur ya jiyo Yana kallan nijlah data Zama abun tausai sabida jinjigar mota' ga Saban dinki a jikinta. Ya lura da yadda jikinta ya sake tayi laushi Bata Wani walwala Duk da yadda takesan a fita anguwa da ita' gashi yau an fito tana Wani Cin Magani ya fada Yana qara zubamata idanunsa. Dauke Kanta tayi a kallansa tana goge hawaye' Sannu yace yana dubanta ta qasan ido. Bata amsashiba Sai cewa' tayi' Ni Dan Allah ya mashkur ka maidani gida indai basan tonamin asiri kake ba. Hannunsa yasa ya kamo nata hannunta Yana shafawa yayinda soyayyarta da kaunarta ke sake qaruwa a cikin zuciyarsa' jiyake gabadaya ta Gama Zama jinin jikinsa' baze iya rayuwa idan Babu ita ba kafin ya bude bakinsa a hankali yace' Kiyi hakuri my sugar kinsan Shi alqawari kayane gashi inda Na dauka alqawarin bazan iya cewa' nafasa zuwa dake ba sabida idan nayi haka mama zataga Kamar nine banasan Hada kanku' nan gaba Wani abu Zai iya tasowa tace laifi nane sabida ta nemi ganinku naqi kaiki' kiyi hakuri ki daure ki Tashi mu Shiga ciki nasan Zaki iya takawa da kafanki Ko.. Tinda ya fara Magana ta zuba masa ido tana mamakin karfin Hali irin nasa kodan ba jikinsa bane shiyasa yake tinanin zata iya tafiya da kafanta. Kafin tayi Magana ya bude motan ya fita ya zagaya inda take ya kama murfin ya bude idonsa cikin nata yace' Ayimin afuwa a fito nasan nayi laifi Amma a yafemin. Cije labenta tayi ta sanko da qafafunta a hankali' shiya taimaka Mata ta fito a motan sadai tana fitowa ta saki qara a hankali tana salati. Sannu ya riqa jera Mata Yana ji kama ya dauke Ciwan ya dawo dashi jikinsa. Yana riqe da hannunta tana takawa a hankali tana hawaye ganin haka yashi daukanta Suna tafiya Yana Mata kalamai masu tausasa zuciya' ahaka Har suka zo kofar falon' sauketa yayi tasa hannunta tayi saurin goge hawayen fuskanta nan ya Shiga ciki tana binsa a Baya. Mama ce zaune ta amsa sallamarsu yayinda Yasmeen ke zaune kan cinyarta tana tambayan daddyn. Tureta mama tayi ta miqa hannu tana Kiran nijlah sedai nijlah bazata iya qarasawa ba tayi saurin Zama qasa' bakinta Na rawa tace' Mama ina kwana? Lfy Lau diyata ya Zaman hakuri. Shiru nijlah tayi Bata amsa. Mama da Kanta ta Tashi ta kawo musu abinci saida ta Hada komai kafin ta Tashi tana cewa kuci abinci ina zuwa.. Kuyi hakuri haryanzu zazzabi be barni ba' banaso muyita Zama a labarin ba'a gamasa ba shiyasa Na daure nayi wannan' kada Ku ganshi kadan.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* x *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Shiru Dakin ya dauka kowa ya zubama nijlah ido Yana mamakin sakarci da shirme irin nata' waya gayamiki haka ake Suna wata dattijuwar Mata ta tambaya nijlah tana tsareta da ido. Murmushi nijlah take ta waiwayen inda zataga aunty husna' a hankali take juya akanta a cikin Dakin harta sauke idanunka Kan husna data kife kanta jikin Bango tana rera Kuka a hankali' da gudu nijlah ta tafi jikin husna tana cewa' Auntyna lfy kike Kuka Mai aka Miki aunty? Hannu biyu tasa tana qoqarin dago Kanta tana cigaba da tambayanta' husna Bata iya Magana ba tasa hannu ta riqe nijlah a jikinta. Haba asama'ulhusna wannan kukan naki yayi yawa' addu'a mujaheed yake buqata a gurinmu ba wannan kukan ba' cewar mmn husna da tin shigowar nijlah ta kasa magana. Dasauri nijlah ta Dago kai tana hawaye tana kallan matar' lokaci guda jikinta ya dauki rawa ta bade bakinta daya Mata nauyi tana cewa'. Meya samu yayan nawa? Shiru Dakin ya dauka nijlah ta sake cewa'Dan Allah ku gayamin Maiya faru dashi? Tsaye husna ta Tashi ta janyo Nijlah a jikinta tana shafa bayanta' Cikin tashin hankali nijlah ta janye jikinta tana cewa' aunty ki gayamin ya mujaheed fa naji ance mayya faru dashi Dan Allah kigayamin kada zuciyata.... Cike da matsanancin Kuka husna tace' nijlah sedai muyi hakuri Allah daya bamushi ya dauke abinsa' mujaheed ya rasu nijlah ya tafi ya barmu da kewa. Tin kafin husna ta qarasa gabadaya jikin nijlah ya dauki rawa sabida tsabar tashin hankali data tsinci Kanta ciki' bakinta na rawa take maimaita sunan Allah kafin tace' a hankali ta saki Kuka ta durgushe a gurin tana Kiran sunan ya mujaheed hakuri aka riqa Bata yayinda Yasmeen ta Shiga ta samu guri ta zauna' tana goge nata hawayen' dakyar aka samu nijlah tayi shiru sedai tanayin shiru ta Tashi da sauri ta fita. Mashkur Na zaune yaga fitowanta dasauri ya Tashi ya qarasa inda take Yasa hannu ya riqeta ganin yadda take layi tana neman faduwa' a Mota ya sata Shima ya Shiga ya zauna' number Yasmeen ya Kira tana dauka yace' ta fito. Tinda suka fara tafiya nijlah take Kuka Mai Cin Rai ji take Kamar zuciyarta zata tarwatse a haka suka Isa gida' Har dare tana Abu daya Ko girki Bata yimasa ba gashi yau ranar girkinta ne.. Yaso zuwa restaurant ya Sai musu abinci Yasmeen ta hanashi' ita da Kanta ta Shiga kitchen ta Hada musu abinci. Karfe 9 mashkur ya shigo Dakinta shirye yake cikin fararr jallabiya hannunsa cikin aljihun riga' saida ya Gama qare Mata kallo' kafin ya matsota sosai yana kallanta' hawaye taita sharewa tana sauke ajiyar zuciya. Cikin rarrashi yace yanzu nijlah bazaki bar wannan kukan ba' itafa mutuwa dole ce' kowa da kika gani lokacinsa yake jira. Kawar dakai gefe tayi tana goge hawayen yayinda mashkur ya cigaba da cewa' kibar kukan haka kada Kanki yayi ciwo addua yake buqata kinji? Yanzu Tashi muje yau da kaina Zan Miki wanka' a tsorace take kallansa Dan ita Bata so wani abu ya qara hadasu. Menene kika tsareni da ido' Nina Rasa mayyasa kike guduna' turomasa baki' tayi ya kai Mata dungurin wasa Yana cewa' kinafa Shiga haqqina my sugar' sake turomasa baki tayi yace' Kibani Kawai kema Kya ragejin wannan zafin'' haushi maganansa ta Bata Yana nufin sex Zai iya ciremata damuwar da take ciki. Bata qara Magana ba ya a tashi tana qoqarin Shiga toilet Shima yabi bayanta' Duk yadda taso qi abin beyiwuva saida mashkur ya zauna ya silleta. A tare suka fito tana Boye fuska shiko Sai tsokalanta yake' Bata iyaa Cin komai ba haka ta kwanta tanaso tayi bacci Shi Kuma. Yana buqatar haqqinsa' ganin yadda take cikin damuwa gashi Ko abinci Bata iya ciba yasa mashkur kyaleta suka kwanta' Daren ranar baccinta cike yake da mafarkin ya mujaheed' washe gari ta Tashi jikinta a sanyaye kallo daya zaka Mata kayi tunanin ta kwanta ciwo Na shekara' Bata taba tunanin tana yiwa mujaheed irin wannan soyayyar ba Sai yanzu da akace Baya nan ya koma a mahalaccinsa. Yanzu ma tea kadai ta iya sha ta koma dakinta' da darema haka aka Kuma nijlah ta kicin Cine ta Hada mashkur sakat Danko Dan wasa hanashi tayi daya matsa ta sakar masa Kuka tana cewa' be damu da mutuwan ya mujaheed ba shiyasa yake' ganin zata Bata masa Rai gaba biyan buqata ya Sashi yin watsi da ita yayi kwanciyarsa. Bayan Sati uku nijlah na zaune a daki mashkur ya shigo yimata sallama' Yana shigowa nijlah ta Tashi da gudu ta fada toilet tana kwarara mai' da sauri yabi bayanta Yana jera Mata tambayoyi? Dama baki da lfy shine baki gayamin ba' yaushe kika fara Ciwan? Turesa nijlah tayi tana girgiza masa kai' be gane abinda take nufi ba ya qara janyota jikinshi yana cewa'ki nutsu mana karki fadi' Wani Aman ya qara zuwa Mata ta juyeshi a jikin rigarshi' dakyar ta iya bude baki tana fidda numfashi dakyar tace' Kak fita banasan wannan turaren Naka. Tana fada ya cire kayan jikinsa gaba daya ya rage daga Shi Sai gajeran wandonsa Wando Shima sabida yasan Bai sa wannan turaren a jiki ba' dakansa yayi Mata wanka Shima yayi ya daukota suka fito. Tinda suka fito yake qare Mata kallo' Yana San gano Wani abu a tattare da ita sedai wata zuciyar ta karyatashi tana gayamasa' so daya akayi kai ina Bama ciki bane' idan Ko shine bansan irin farin cikin dazan yiba. Cikin sauri ya shiryata Shima ya shirya suka fito a tare Yana riqe da hannunta' Kan kujera ya ajiyeta a falo ya Shiga Dakin Yasmeen Yana cewa'baby zamuje hospital yanzu nijlah ba lafiya. Bayanshi tabi tana cewa' Subhanallah yaushe tafara Dama Bata da lafiya ne? Wallahi Nima bansani ba kinsan yau anan Dakin Na kwana shiyasa bansani ba Amma nafi tinanin cikin dare ta samu zazzabin. Yana zuwa falon ya kamata suka tafi' Binciken farko da Dr yayi ya gano nijlah Na dauke da Dan qaramin ciki Na Sati 3 da kwana biyar. Dagowa dr Ahmad yayi Yana kallan mashkur'fuskanshi dauke da murmushi yace' abokina congratulation. Mashkur Bai gane ba ya zuba masa ido Yana sauraran qarashen zancen' maganar dr Ahmad ta katsemasa tunani inda yake cewa' nan da wata biyu ya kamata ta dawo a fara Mata awo. Zaro ido Mashkur yayi ya Daga nijlah ta Yana juyi da ita. Dariya dr Ahmad yayi yace' abokina baka da kunya a gabana' to kadai Bita a hankali kasan yanzun ita kamar Kwai ne. Ajeta mashkur yayi Yana cewa my sugar munsamu qaruwa cikina ne a jikinki lallai ke Wani haskece a cikin rayuwata. Sororo nijlah tayi tana kallansa kafin a hankali tace' ciki Kuma' Ni bani da komai' gashi kuwa ya fada Yana nuna Mata cikinta.. Ganin rashin kunya Mashkur qara gaba yake Yasa dr Ahmad yayi saurin sallamarsu. A Mota haka ya riqa lallabata komai ya gani a titi saiya tsaya ya tambayeta zata ci tace' ah ah. Suna Shiga gidan nijlah ta tafi daki gabanta na faduwa sabida aunty hidaya ta taba gayamata yadda haihuwa yake' to waima Taya akayi haka' so dayafa yayi amma Har ciki ya shiga' kwanciya tayi Yana Jin shaawar Dan malele. Da shigarsa Dakin Yasmeen yafara Bata albishir' sosai Yasmeen Taji abun ya doki zuciyarta sedai Sam ita Bata yadda da wannan maganan ba' Sai take gani kama Karya yamata Yana murna ita na al'ajabi yayi sallama da ita ya tafi gidan Mummy. Tindaga bakin yafara rabawa masu aiki kudi Yana cewa' Ku tayani murna Nima Na kusa Zama Baba' amshe kudin suke Suna mara addu'a ahaka Har saida yaji kudin aljihunsa ya qare kafin ya Shiga cikin falon. Zaune Mummy take tasa tv a gaba tana kallo' mashkur shigo Yana cewa' mummy barka da hutawa mummy yauna zomiki da albishir'. Yauwa auta' wanne irin albishir' kanaso kagayamin ka Kori wannan yar kauyen? Bata fuska yayi yace' no mummy ba wannan ba. To inajinka mayyafaru ta fada tana cigaba da kallan tv. Be damu ya yadda ta amsashi ba yace' Mummy Allah ya kusa cika Miki burinki Nima nakusa' Zama baba. Dasauri mummy ta juyo tana kallansa fuskanta dauke da murmushi tace' kai auta banasan Karya? Wallahi mummy dagaske' dawowanmu Kenan Daga asibiti Na kaita gida. Ah ah kaida zaka kawomin ita nan Har saita haihu saiku koma. Shiru yayi kanshi a qasa yace' mummy Zaki yadda nijlah ta zauna kusa dake? Remote din dake hannun mummy ya fadi kasa ta tsareshi da ido tana cewa' kafa kiyayeni mashkur' nifa ba abokiyar wasanka bace' kana min Magana Kamar kanayi sa lateefah. Cikin sanyin murya yace' wallahi mummy nijlah ce ta samu' ita Allah yabama sedai ina fata itama Yasmeen Allah ya Bata Bata raban ya gama maganar Yana lumshe idanunsa. Wani irin Abu mummy Taji ya tsarga Mata tindaga qafanta Harya Shiga cikin kwakwalwarta Yana Mata yawo a ilahirin jikinta. Kallanta mashkur yayi ya cigaba da Magana' mummy Dan Allah itama ki sota kodan gudan jininki dake rayuwa a jikinta. Dakata mashkur ka Tashi ka ficemin a daki' makaryacin banza' wato kaga naqi yadda da ita shine zaka bullomin ta wannan bangaren Ko? Toka kiyayeni ga hanya nan ka fita nace. Juyawa yayi jikinshi a sanyaye yaji muryan abba. Yana cewa'kai alhmdllh' naji dadin wannan labarin Allah ya sauketa lfy' Allah Kuma yasa ta haifi Diya mace kodan asamata sunan mummy. Fuuuuu mummy ta Tashi ta Haye Sama tana cewa'ninafi karfin Ku yaudareni. Gashinan pages dinku Na gobe idan kunyi comments zanyi Wani goben idan Babu shikenan Sai jibi in Allah ya kaimu.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* y *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* Cikin farin ciki da Jin dadin addu'ar abba' mashkur ya amsa da ameen abbana' ta kawowa Abba yayi yazo Har kusa da mashkur ya dafa kansa Yana cewa' Ka cigaba da hakuri Kaji auta' ninasan wata rana mummynka saita fika San nijlah' murmushi mashkur yayi Yana ganin abin Kamar bamai yiwuwa bane' Amma daya Tina hukuncin Allah saiyayi murmushi.a zuciyarsa Yana cewa' babu mamaki Hakan ta faru. Abba ya cigaba da kallanshi kafin yace' ka wuce gurin aikinka' kafin Nasir ya fara kiranka. Sallama yama Abba ya fita. Har qarfe 2 na yamma mashkur Bai dawo gida ba sabida yau sunyi baki Basu da damar tafiya' Duk da yaso tafiya Nasir ya hanashi. Misalin karfe 2 mashkur yaji Karan wayarsa' ganin number Yasmeen yayi saurin dauka. Yana dauka yayi sallama' Bai jira ta amsa ba yafara jera Mata tambaya' baby kina lafiya ina kanwartaki? Amsawa tayi a hankali Sannan tace' Dama nijlah ce taqi Cin abinci ga zazzabi Mai zafi a jikinta shiyasa nace Bari Na gayama Ko zakayi' Wani abu. Sosai hankalin mashkur ya Tashi bakinsa na rawa yace' shikenan ganin zuwa' harya katse Kiran Nasir yace' Dan Allah abokina kayi hakuri ka qara Koda minti Goma ne' kasan Niba iya qarasa wannan rubutun zanba' Kuma naga. Kuma me' Nasir nafa gayama halinda yarinyar nan take ciki kayi hakuri ka Bari Na tafi Ah ah mashkur kaiya kamata ta Dan jira muqarasa kaga mutanan nan mu suke jira' a Gama a basu. Zama mashkur yayi Yana sakin tsaki ciki ciki yace' Ni hutu Zan dauka' Tura masa file din yayi' harya dauka Sai kuma ya ajiye ya Kira number hidaya' bugu daya ta dauka. Bayan sun gaisa yayi murmushi a hankali Sannan yace' dr Dama taimako nakeso' idan kin dawo gida ki dubamin mutuniyarki' ance taqicin abinci. Ikon Allah Ko dai batajin Dadi? Sosa kansa yayi Yana cewa eh zazzabi ke damunta' Har saida Na kaita asibitin Ku dazu' ina sauri shiyasa bankawota gurinki ba. Allah ya Bata lafiya Nima dawowata kenan' abinci Kawai zanci saina Shiga gidan. Yaso ta Shiga yanzu sedai Babu yadda zeyi haka ya amsa Yana Mata godiya. Tashi hidaya tayi ta zubo abinci sedai tinda ta zuba ta kasa ci' tsam ta Tashi ta yafa mayafinta ta fita' tin Daga falonta Na farko tafarajin kaqarin akanta' dasauri ta qarasa jikin Dakin' Yasmeen ce ta leqo Daga cikin toilet din tana cewa' kinganmu nan. Zama hidaya tayi tana jiran fitowansu' sosai nijlah ta galabaita tin tana Aman shayin data sha harta zo tana Aman Babu komai a ciki Sai wahalan dayake bata' dakyar ya tsaya Mata Yasmeen ta wanke Mata baki' ta kama hannunta suka fito tana jera Mata sannu. Suna fitowa nijlah ta zube a qasa' tana numfashi dakyar. Ajiyar zuciya Yasmeen ta sauke Sannan ta jingina bayanta da jikin Bango tana kallan nijlah' ta Jima tana kallanta kafin tayi Magana cikin zuciyarta' kai Anya ciki ne' nifa nafi tunanin zazzabin cizon sauro ne ya Mata illa' Tashi hidaya tayi ta dauke nijlah ta Dora Akan gado tana yimata sannu' kafin a hankali tace' kinci abinci? Babu abinda taci Yasmeen ta Bata amsa tana fita Daga dakin. Kallan nijlah hidaya tayi tana cewa' kinyi sallah ? Kai ta girgiza' hidaya ta kama hannunta tana cewa' Maza tashi, keda bakya wasa da sallah' gashi yanzu Har karfe 3 saura. Dasauri nijlah ta sauko ta Shiga toilet' saida tayi fitsari kafin ta dauro alwala ta fito tana jikinta Na rawar sanyi' sallaya hidaya ta shinfida mata' Zama tayi hidaya tace' ah ah Tashi kiyi a tsaye indai laulayine yarinya yanzu kika fara. Turo baki nijlah tayi ta Tashi tayi sallah a tsaye tana ji Kamar zata fadi qasa ' Bayan ta idar ta kwanta a Kan sallayan tana sauke ajiyar zuciya. Sallama Yasmeen tayi ta aje musu kayan abinci tana cewa' Dr ga abinci. Budewa hidaya tayi ta fara zuba abincin' da gudu nijlah ta ta Tashi tana toshe hanci. Rufewa hidaya tayi tana murmushi' a hankali tace' dawo ki zauna wannan cikin naki Sai kowa ya gane' wannan ai fallasa zeyi. Jikin nijlah a sanyaye ta dawo ta zauna tana kallan hidaya' idonta cike da ruwan hawaye tace' aunty dagaske ciki ne Dani? Jinjina Mata kai hidaya tayi' Sannan ta bude baki tana cewa' eh mana ke bakiga alama ba. Zaro ido nijlah tayi tace' ciki Kuma Garin yaya' Ni Allah bani da komai. Dariya hidaya tayi tana kallanta' kafin tace' gaskiya yarinyar nan baki da kunya' kina kwana da miji Kuna Jin dadinku yanzu ansamu ribar soyayya kike tambayana Wai Garin Yaya? Kuka nijlah tasa tana cewa' Ni wallahi bankuma yin wannan abun ba' Allah so daya ne. Bude baki hidaya tayi idanunta a waje tace' ke nijlah kina nufin tin first night dinku Wani abu Bai qara Shiga tsakaninki da mashkur ba? Eh mana' ni ni' doke bakinta hidaya tayi tana cewa'ina magangunan Dana baki? A hankali nijlah tace gashi can a daki. Hidaya batasan lokacin datace Tashi Dan gidanku ki daukomin Na gani' ba Shiri nijlah ta Tashi tana Jin Jiri a haka ta dauko maganin ta miqa hidaya. Budewa hidaya tayi tana dubasu daya Bayan daya' sosai abin ya Bata mamaki tana dubawa tana kallan nijlah harta Gama ta rufe ledan tana cewa' Amma Sai ke anyi 'yar banza' to shine Baya zuwa gurinki Ko Daga kene? Shiru nijlah tayi ta sauke Kanta qasa' hidaya ta qara cewa' kibani amsa shashasha Kawai mara wayo ke Ko tsoran ya juyamiki baya bakyaji' kika zauna kina daukar alhakinsa. Shiru nijlah tayi tana Sharan hawaye ta Kuma kasa magana' Ba tambayanki nake ba? Bakinta Na rawa tace' aunty Yana zuwa nice nake Jin tsoro' Kuma Allah da zafi Dan Allah kidainamin fada. Indai bakisan fada saikin gyara jikinki Kuma yanzu wannan maganin ba irin naki bane tinda bake kadai bace' dole saina hadamiki Wanda masu ciki zasu iya sha. To nijlah tace Kanta a qasa tana tinanin ta yadda za'ayi ta qara amincewa da wannan abun' kusa da ita hidaya ta dawo tana Bata shawara da irin azabar da Allah Zai mata inda ta cigaba da yimasa gaddama. Jikin nijlah yayi sanyi tace' to aunty idan nace ya yafemin zeyi? Meze Hana' Amma kafin ki nemi yafiyarsa saikin bashi abinda yakeso'' bandama shashancinki idan bezo gurinki ba ina zashi' kodan kinga Yana da wata matar? To wallahi ki nutsu Duk mace mace ce idan kinga ansamu banbanci Sai ka zubar da kanka ka zauna ba gyara da kula da miji kafin kiga namiji ya zubar dake Daga Baya kifara Kuka kina cewa an auroki ana zalintarki. Sannan yanzu dole ki dage dacin abinci kinga Daga samun cikin nan Duk kinbi kin zuge Sai fari da kika qara. To aunty banajin Cin komai Sai abincin kaka. Zaro ido hidaya tayi tana maimaita wa' abincin kaka fa kikace' eh aunty Shi nakeso. tab Babbar Magana saiki jira mijinki ya dawo ki gayamasa Amma kafin nan ki gayamin Wani saina dafamiki. Shiru nijlah tayi kafin a hankali tace' aunty ni tuwan Bula nakeso. Zaro ido hidaya tayi tace' menene Kuma tuwan Bula nijlah? Murmushi nijlah tayi tana cewa'a kauye ake mana' da gero akeyi aci da manja da yaji ta qare maganan yawun bakinta Na tsikewa' ta hadiye da kyar . Tabdijan aiki babba' nijlah gaskiya niban iya ba' Amma tinda kince da manja akeci da yaji' meze Hana namiki Dan wake kinga Shima da Mai ake ci. Turo baki nijlah tayi Sai kuma tace' to aunty inaso. Hidaya da Kanta ta Shiga kitchen ta hadamata danwaken' ta fara ci Kenan mashkur ya dawo. Zama yayi kusa da ita Yana kallan danwaken kafin a hankali ya Maida kallansa ga hidaya Yana cewa' Dr wannan baze Bata Mata ciki ba? Babu abinda Zai Mata' tinda Shi tace tanaso ka kyaleta taci. Murmushi yayi Yana kallan yadda take Hada biyu tana zubawa a bakinta' dakinsa ya tafi nijlah tace' Ya mashkur gobe zaka kawomin kaka ta dafamin Wani abincin' Ni wallahi Daga wannan bazan qaracin abincin kowa ba saina kaka. Jimm yayi kafin a hankali yacigaba da tafiya harya Shiga dakinsa' batare daya Bata amsa ba' Yana Shiga ya zauna Kan bed Yana tunanin wannan rigiman da nijlah ta tsiro dashi. Nijlah Na ganin ya Shiga be Bata amsa ba ta ture Dan waken tana kuka. Menene haka' kefa rigimarki yawa gareta hidaya ta fada tana hararanta. Aunty kina kallansa yaqi kulani Kuma nayi Magana Ko amsani beba ya Shiga daki' Ni Allah banaci. To Banda abinki shida ya dawo Daga gurin aiki baki masa sannu da zuwa ba shine Zai Miki sannu da gida? Turo baki tayi tana cewa' bani da lafiyan. Ke baki da lafiyan Ko bakinkine yake ciwo? To yanzu idan nayi masa ze daukomin kaka koni ya kaini? Ba ruwana Da rigimanku yanzu ki Tashi kije gurinsa nizan tafi gida Ko hutawa banyi ba Na fito. Tafiya hidaya tayi Bayan tayi sallama da yasmeen' nijlah tabi Bayan mashkur tana turo baki. Dan shigarta ta samu ya fito Daga wanka Yana goge jikinsa da towel tayi saurin juyawa zata fita ya Kira sunanta. Chak ta tsaya tana turo baki' a hankali yace' zoki shafamin mai' Ni ah ah' ok idan kika tafi Nima bazan kaiki' kauyen ba Kuma nasan maganinki. Dasauri nijlah ta dawo ta dauki man tana shafa masa a bayansa. Tinda tafara yake lumshe idanunsa Yana Jin Kamar tafiyar tsutsa take masa' ga wata fitinanniyar sha'awarta na taso masa. Hannu yasa ya zame towel din jikinshi Yana nunamata cikinsa da bayansa' da sauri nijlah ta runtse idanunta taso taqi shafamasa Amma data Tina nasihar hidaya saitaji jikinta yayi sanyi' Bata bude idon ba ahakan tacigaba da shafamasa' cikinsa take shafawa Yana lumshe idanunsa Bata kula ba hannunta ya chafki joystic dinshi data miqe sambal tana fidda ruwa' sansanyar ajiyar zuciya ya sauke yasa hannu ya janyo ta fada jikinsa. dasauri ta sake ta Kuma bude ido tana kallan yadda ya matseta a qirjinsa' bakinta Na rawa tace'ka sakeni. Uhmn uhmn ya fada cikin sarkewar murya' tare da zuba Mata shanyenyun idanunshi Yana kallanta yadda ta ciko nononta ya cika qirjinta kama ba nijlah daya' sani ba duwawunta Kamar na manyan mata ga Wani irin wayo dayaga ta qara tin lokacin da hidaya tafara Koya karatun addini Dana boko. Ganin irin kallan qurillar dayake Mata ta Hura masa iskar bakinta Mai zafi tana murguda masa Dan qaramin bakinta' da sauri ya Dago Daga shagalar dayayi a dan kunyace yace' tsokana Ko? Kai Kuma kallo' Wai mekake kallo? Nan ya fada Yana taba manya manyan nononta da ciki yaqara masa Girma da sheqi' a tare suka sauke ajiyar zuciya nan Da nan tafara amsar sakonsa tana lunshe ido tana budewa' ganin yadda ya bashi' Dama yasa Shi qara janyota jikinsa. Sake Tura masa boobs dinta tayi Yana murzata Yana lumshe idanunsa' qafanta ya Daga ya tura danyatsansa wata irin zabura tayi zata kwace yayi saurin yimata rumfa Yana qara rikita Mata jiki. Dakyar ta iya janyo jarumtarta tace' ya mashkur yamma ne fa' Dan Allah kabari Sai Allah Zan tsaya. Beyi Magana ba ya cigaba da abinda yake Yana Wani irin Nishi daya qara rikita nijlah itama ta riqeshi tana shafa nononsa' ihu ya saki Yana qara Tura hannunsa qasanta Yana shafawa' sun dauki awa guda Suna Abu daya kafin ya shammaceta ya Shiga cikin fadarta' saida ta sakar masa Kuka Jin yadda Dadi ya koma wahala tana turesa tana komai ahaka ya samu ya ratsata' a hankali ya riqa binta harsuka samu suka Biya buqatansu. Sosai yau nijlah Taji dadin wasan Dan Har releasing tayi Mai yawan gaskiya' tana qara shigewa cikin jikinshi' Bayan sun huta yaqa koma mata' wannan Karan batayi yinqurin hanashi ba Dan ita be isheta ba' sosai yayi mamakin yadda ta sake dashi tana kukan Dadi Duk Shi taji Yana yi Kuma Hakan Yana qara tadamata da nata sha'awan shiyasa itama tayi sabida nashi ya qara Tashi. Tinda yake Bai tabajin dadin sex irin Na yau ba' bashi ya Barta ba Sai dab da magrib. Bayan sunyi wanka yayi alwala yaje masallaci ya dawo ita Kuma tayi sallah a gida ya shigo Yana cewa's My sugar zo muje auntynki harta Gama girki . Nifa Na koshi' ta fada tana kwanciya Kan gadon' kusa da ita yaje Yana cewa me kikaci zakice kin koshi'? Toba Nagaji ba' Kuma ni abincin kaka nakeso' rarrashinta ya zaunayi Amma nijlah taqi Cin komai tace ita abincin Kaka takeso' Babu yadda ya iya haka ya hakura. Washe gari ma qincin abinci tayi Dan haka ya yanke shawaran komawa Garin kankan a Karo na biyu sabida buqatan nijlah' Nasir ya samu da maganar Shima ya goyi Bayan haka' Bayan sun rabu yaje Har gida ya sanar Da Abba. Sosai Abba yayi murna sabida yasan Ko yau iyayen nijlah suka zo bazasu Ganta cikin Wani hali ba.. Lokacin daya Gaya mummy Bata iya cewa' komai ba Sai tabe baki Da tayi'. Washe gari karfe 7 yazo yimusu sallama mummy tace' idan ka daukosu kada ka sake ka kawomin su gidana' ka kaisu can gidanka'. To yace ya fita' shida Nasir suka kama hanya' Suna tafiya mashkur Na bashi labarin tataburzar daya sha da nijlah kafin ta Bari ya fito a gida. Sunyi Nisa kafin Nasir ya dauko tsohon SIM card dinsa yasa' number Bello yayi dealing Yana murmushi. Bello dake kwance Yana baccin safe yaji qaran wayansa' Yana dauka yaga Nasir" dasauri ya Tashi zaune Yana murtsika idanunsa' be iya dauka ba saida Kiran ya katse Wani ya sake shigowa. A guje ya amsa' bakinsa Na rawa yace' Nasir Kaine Ko MTN sun saida Layin. Dariya mashkur da Nasir sukayi a tare mashkur ya amshe wayan hannun Nasir Yana cewa' Bello gamunan a hanya ka sanar da kaka da Malam kai harma da Mai gari Saura qirin mu shigo gari.. Aje wayar Bello yayi ya fita da gudu Sai gidan Malam. Karki manta alqawarin da kika dauka bazaki fitar dashi ba' idan kika fitar kinci Amana Kuma kinsan hukuncin maciya amana' sabida ba Wanda ya amsa' kudinta saida ta dauka alqawarin bazata turama wasu ba.......*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* *'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* z Gudu sosai Bello yake' Yana Kiran sunan nijlah' abinka da kauye nan Da nan Yara da manya suka bi bayanshi Suna tambayanshi angantane? Bello be tsaya amsa Suba ya tafi gidan kaka jama'a na biye dashi' Suna zuwa daya daga cikin yaran dasuke bin bayanshi ya Shiga cikin gidan ya murna Yana cewa' Kaka Wai ana sallama da malam' dakyar kaka ta ta Tashi zaune tana cewa' wake sallama dashi' Malam kayi ka fito Daga bayin nan kayi baqi. Dasauri Malam ya fito Yana cewa' Banda abinki basaiki tambaya wake sallama ba' kaka Na Shirin Magana Inna ta shigo tana cewa' Ikon Allah kaka kinga yaran nan Bello yazo Yana Kiran nijlah nayi magana yaqi amsani' karshema Yara ya Kira suka kafa gada... Kafin Inna ta qarasa Magana Har sautin kida ya fara Tashi samari da Yan Mata Sai ihu suke Suna rairai Waka Kamar haka. Bata mutu nijlanmu Bata mutu ba' yau ga mahassada Suna binna gawarta a qaryarsu. Turus kaka da Malam sukayi Suna kallan Ikon Allah tare da sauraran Waqar da Yan Matan suke' tsaki kaka tayi tana cewa' kujimin iya shege yau iskancin naku a kofar gidana ya qare' Malam ko Sanda ya dauko zefara Dukan Yara Bello yayi saurin tareshi Yana cewa' Wallahi Malam nijlah Na hanya sun kusa zuwa gari.. Juyawa kaka tayi da nufin Shiga gida. Tinda suka shigo cikin kauyen kankan mashkur yake bin Garin da kallo gabansa na mugun faduwa' zuciyarsa ta hau harbawa da matsanancin karfi' Nasir dake zaune kusa dashi Yana tuqi ya waigo Yana kallan mashkur' lokaci guda ya fuskanci halin dayake ciki' yayi murmushi Yana cewa' Abokina ka kwantar da hankalinki' nasan mutanan masu fahimta ne bazasu dauki zafi ba' Koda sun dauka nasan yanzu zasu sauke sabida dawowarmu. Zazzafar ajiyar zuciya mashkur ya sauke' zuciyarsa Babu Dadi yafara Magana' Wallahi Nasir bantaba ganin laifin abinda Na aikataba Sai yanzu' gaskiya banyiwa dangin nijlah adalci ba' zuciyata ta Karaya gani nake Kamar bazasu dauka uzurinmu ba. Kada ka damu' nagama zasu fahimcemu' kaidai ka karfafa zuciyarka' Sai kaga komai ya tafi daidai.. Abayan gida sukayi parking sabida Jin ihu da kidan Yara' da kafa suka tako Har zuwa kofar gidan' Malam ne yafara ganinsu bakinsa Na rawa ya Kira sunan mashkur. Chaak kaka tsaya tana San tabbatarwa Kanta muryar Wanda ta yanke kauna da Saran sake ganinsa' batayi qasa a gwaiwa ba wurin juyowa.. Ganin mashkur tsaye shida Nasir yasata saurin qarasawa inda suke tsaye tana huci ta chaafki wuyan mashkur tana cewa' Dame Kuma kazo? Kazone kaqara yimana dadin baki Ko Yaya? Magana zeyi tayi saurin katseshi' ina nijlah? Ka fitomin da ita Ko yanzu nasa ayi maganinki.. Ran Malam a bace ya daka Mata tsawa Yana janyeta' baki da hankaline wannan fa surukinmune koma menene tinda Allah ya dawo dashi bashikenan ba Sai muyiwa Allah godiya. Cikin Kuka kaka tace ka barni malam' wannan mutumin so yayi ya kasheni Allah Bai bashi Iko ba' Ni yanzu nijlah Kawai nakesan gani Sai hankali ya kwanta... Nasir ne yayi karfin halin riqe kaka Yana cewa' Kiyi hakuri kaka nijlah tana nan yanzuma ita tace azo a kaimata ke. Ture Nasir kaka tayi tana Kuka tana cewa' Kaji Ko Malam Nina gayama sun Riga sun kashemana nijlah Kaji yanzu kaina suka dawo Nima zasu tafi Dani shikenan mu Kuma tamu ta qare nan ta fara sakin fulatanci Wanda nakasa gane Mai take fada.. Hannunta Malam ya riqe suka Shiga cikin gidan yayinda mashkur Da Nasir sukabi bayansu. Dakyar kaka da Inna sukayi shiru aka Bama mashkur Daman magana' kasa Magana yayi Nasir yafara bude Zaman da addu'a. Bayan sun shafa Mai gari ya shigo Shima ya samu guri ya zauna Yana sauraran nasir' Nasir ya fara Magana yaji muryan mashkur Yana cewa' Dakata Nasir kowa ya fara sauraran wannan muryan' ya fada Yana Daga wayanshi' Sama. Hello hello Yasmeen' na'am baby Harkun sauka? Eh alhmdllh munsauka lfy. Baby tin dazu nake kiranka wayan yaqi shiga' kaga nijlah zaune a dakina taqi tafiya gani take Kamar Qin kiranka nayi. Murmushi mashkur yayi yace' yauwa Bata wayan. Dasauri nijlah ta amsa wayan tana cewa' ya mashkur kaje gurin kaka' ina Malam da Inna ta? Cikin Kuka kaka ta amshe wayan tana cewa' nijlah Ashe kina raye' Allah na godemaka daka bayyana wannan yarinya. Ba qaramin farin ciki ne ya lullube nijlah ba ta bude baki a hankali tana gaida kaka. Sun Jima Suna waya kaka Na tambayanta rayuwa' alhmdllh nijlah tace' suka cigaba da waya Har saida Malam ya gaji ya amshe wayan. Sai a lokacin kaka ta dawo cikin hayyacinta da nutsuwarta. Nasir ne yabasu labarin Duk irin abinda ya faru Bayan tafiyarsu da nijlah' Har Zaman da tayi gurin mujaheed da rasuwarsa tare da qiyayyar da mummy ke nuna Mata. Shiru Malam yayi kafin a hankali ya sauke a jiyar zuciya Yana qara yiwa Allah godiya tare da jinjinawa mashkur Akan namijin qoqarin da yayi gurin ganin ya riqe amanar da suka bashi' sosai Malam da kaka sukayiwa mashkur godiya' inda jama'ar gari suka nuna mamakinsu' wasu Na cewa' Sai sunga nijlah zasu yadda ba wayo da Karya aka shirya masu ba. Sun kwana a garin Nasir yaqi yadda haka suka kama hanyar dawowa. Mashkur da Nasir zaune a gaba yayinda Malam da kaka Sai Inna mahaifiyar Maman nijlah. Tin Suna hanya Mashkur ya Kira Yasmeen ya sanar Mata Suna hanya Kuma tare suke da baki. Bata Bata lokaci ba gurin Tashi tafara Hada musu sha Tara ta arziqi. Karfe 6 na yamma suka sauka a gidan mashkur' tinda suka zo kaka ta zubawa gidan kallo tana tsoran Shiga sabida Bata taba Shiga irin wannan gidan ba kai Ko a television Bata taba gani ba. Kwance nijlah take a Samanta Daga ita Sai dogon Wando da yar qaramar Riga a jikinta' Jin datayi ana bude get yasatayi saurin Tashi sabida ta leqa ta window' mutanan data gani yasata qara murtsika idanunta tanasan tabbatarwa da Kanta abinda take gani. Kaka ce tsaye taqi shigowa mashkur Na tsokalanta itako ita tsaye tayi tana kallansu. Jitake kama ta diro ta Saman tana gani kama kafin ta hauro Daga Sama zasu bacewa ganinta' Bata Ida tabbatarwa ba saida taga Yasmeen tsaye a gurin ta durgusa tana gaisheda su. Bata tsaya qarasa gani ba ta sauko da gudu tana Kiran oyoyo my kaka. Tana zuwa ta rungume kaka tana Wani irin tsalle can Kuma ta saki kaka ta rungume Inna kafin itama ta saketa ta rungume malam' ta Rasa inda zatasa Ranta da Kanta sabida tsabar murna' gaba daya ta manta da mashkur iyayenta Kawai take gani' tsalle ta qara bugawa ta rumgume kaka tana cewa' I miss you kaka kullum Sai nayi mafarkinki. Sai yanzu Da tayi Magana kaka ta gane Nijlah ce' bakinta Na rawa tace. Nijlah?kece haka kika koma baturiya' Ikon Allah' lallai Allah buwayi gagara misaline. Turo baki nijlah tayi tana dire diren kafa tana cewa' kaka Zaki fara Ko' Ni Allah nafi kyau Da... Kallanta mashkur yayi yaga yadda take Abu saikace Wanda ta manta da abinda ke cikinta' a hankali ya matsa kusa da ita Yana cewa' baki da hankali ne' kike Abu Sai kinjamin asara. Hararansa tayi tana turo baki. Yasmeen dake tsaye ta zubamusu ido tanajin Wani irin Kishi da Kullum yake taso Mata tana dannewa tace' Kaka mu Shiga ciki' nasan yanzu kindena tsoran gidan namu.. Tare suka Shiga Suna dariya. Tinda suka Shiga nijlah ta zauna cinyar kaka tana zuba Mata labari iri iri' da kyar ta Bari sukaci abinci itako bataci komai ba Sai fura da nonon da kaka ta kawo Mata.. Bayan sun huta wajen karfe 9 na dare Abba ya Kira mashkur. Mashkur Baku dawo bane ina zaune Sai faman jiranku nake? Sosa kai yayi yana cewa'Abba ai mun dawo. Amma shine Baka kirani' ba Kuma Baka kawosu gida ba? Shiru mashkur yayi Abba yace' Ko bakajine? Abba inaji tsoran mummy yasa nakasa kawosu ina tsoran abinda zatayi kada suce Sai sun tafi da 'yarsu? Ah ah mashkur Babu abinda zatayi sabida haka ka kawominsu yanzu Nima inasan ganin iyayen yarinyar nan koba komai Suma zasuga Naka iyayen. To Abba gamu nan' Har Abba ya kashe ya qara Kira Yana cewa'idan ka Tashi zuwa ka hado hadda ita nijlah. Suna Gama waya mashkur ya gayama Yasmeen dasu shirya hadda su zasu tafi. Karfe 9:20 suka iso gidan Mummy' Banda faduwa da fargaba Babu abinda ke cikin zuciyar mashkur. Nijlah Ko kasa Magana tayi ta zauna zuciyarta da qirjinta Na buguwa da sauri Har saida kaka ta tambayeta abinda ke damunta'. Bakomai tace ta cigaba da addu'a. Tinda Abba yaji shigowar Mota yasan sune wayarsa ya dauka ya Kira Mummy' tana dauka Abba yace'.. Kizo yanzu ga auta sun qaraso Kuma kinji abinda Na gayamiki wallahi idan kika wulaqanta mutanan nan Sai Bata miki Yana Gama fada ya kashe wayar daidai lokacin da su mashkur da Malam suka fara shigowa cikin falon'. Tsaki mummy tayi ta Tashi ta tana saukowa tana Jin zuciyarta Babu Dadi ga Wani faduwar gaba Wanda ta Rasa Na menene.. A qasa kowa ya zauna Malam da Abba zaune kan kujera' Mummy Na zuwa tafara kallansu daya Bayan daya tana yatsina fuska tare da kauda fuska tana toshe hanci' saida ta qaraso tsakiyan falon Yasmeen tace' mummy barka da dare? Jin muryar Yasmeen yasa ran mummy qara baci' ta juyo a fusace tana cewa' yanzu ke dangin kishiya'kika biyo kishiyarma 'yar........ Kasa qarasawa tayi lokacin da idonta ya sauka Kan malam' bakinta Na rawa hannunta Na karkarwa tafara nunashi' Shima a rikice Malam ya miqe Yana cewa keee.....*Yar sadaka book 2* *By* *Momn sultan* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Juyi take a hankali tana sauke numfashi Mai zafi ' jitake Kamar babyn cikinta zai fito sabida yadda cikin ya qulle Mata waje daya Yana wani irin zillo' ta lumshe idanunta A hankali ta dora hannunta tana shafawa tana tofa falaqi da nasi a haka har taji tafara dawowa daidai' amma data tina maganganun Yasmeen sai taji wani irin yar a jikinta ga wani irin faduwar gaba da take. Tajima zaune kafin ta iya tashi a hankali ta Shiga toilet' alwala tayi ta fito tana dingishi ta shinfida sallaya' dakyar ta iya raka'a daya a tsaye ganin jiri Yana daukanta yasata zauna tayi raka'a dayan a zaune' sosai tayi addu'oin bayan ta idar ta dauki alqur' ani Mai girma tana karantawa' tinda tafara taji wani irin dadi ya rufeta tana murmushi ta rufe alqur'ani Mai girma ta ajiye. Tunowa tayi da kaka ta zauna tana murmushi tana shafa cikinta' hakan kuwa ya zame Mata kamar ibada a duk lokacin data kebe ita kadai haka zatasa hannu tana shafa cikin tana murmushi' ita kadai tasan irin soyyyar da takewa abinda ke cikin cikin ta' tana zaune taji motsin mutum a bayanta' da sauri ta juyo' ganin Yasmeen tana zubamata murmushi' tare da tahowa tana qarasowa gabanta. Faduwa gaban nijlah ya cigaba dayi ta kasa cigaba da kallan yasmeen tanaji kamar bazata iya zama guri' daya da ita a halin da ake ciba sabida irin cin mutumcin da mijinsu yayimata.. Yasmeen ta qaraso kusa da nijlah ta zauna tana cewa' kanwata lafiya Baki fito kinci abinci ba? Yatsina fuska nijlah tayi tana kallan gefe tace' aunty banajin yinwa.. Murmushi Yasmeen tayi cike da kissa tace ke kin Isa ki wahalarmin da yaro ko yarinya tashi Zaki muje kisa wani Abu a cikinki' Allah aunty banajin cin komai. Niban yadda ba Yasmeen ta fada tana tsareta da Ido. Tinda kin dage Zan Sha tea shi kadai ma ya isa' tashi Yasmeen tayi tana cewa' ni bacci nakeji yau bazan iya Iran mijinki ba idan ya dawo ki gayamasa Nina kwanta. Dakyar nijlah ta bude Baki tace sai da safe Nima kwanciya zan' Yasmeen na fita itama nijlah ta Shiga daki' yau ko wanka Bata iya yiba ta cire kayan jikinta ta kwanta kan bed tana tunanin yadda mashkur kesan chanza zaman gidansa ta hanyar wulaqantata. Har karfe 9 mashkur bai dawo ba haka itama nijlah Bata iya bacci ba har ya shigo cikin dakinta. Sanye yake da farar jallabiya sai Kofin shayi a hannunsa' tinda ya shigo ta lumshe Ido tana qaremasa kallo harya Samu wuri kusa da qafanta ya zauna' seda ya shanye shayin kafin ya kwantar da kansa a fuskanta ya sakar Mata nauyi Yana shafa cikinta' tayi Kama tana bacci Bata bude idonta harya fara busa Mata iskar bakinsa' ta bude idon tana Masa wani irin kallo Wanda ya kasa gane ma'anarsa' sannu da dawowa tace tana qoqarin juyawa yace'. Yau kuma bacci wuri kukeji Naga ba kowa a falon ita na Shiga tana bacci kema nazo kinayi? Nina gajine shiyasa' ita kuma bansan meyasata baccin ba. Tana gama fada ta tashi tana qoqarin sauka a gadon ya riqeta Yana cewa' Ina kuma za'aje? Abinci Zan kawo ma ta fada jikinta a sanyaye. Shafa fuskanta yayi yace' ki kwanta ki huta Ninaci abinci'' zaro Ido nijlah tayi tana kumbura Baki tace' Amma dai' kasan banasan cin abinci waje ko? Shima kashe Mata Ido yayi ya kumbura Baki kamar yadda tayi yace' niba abinci waje naci ba' naki ne naje da kaina na zuba a kitchen sabida Naga kina bacci. Murmushi tayi itama ta shafa fuskantashi suka kwanta' duk yadda mashkur yaso jin zumarta yau tayi qima das ta hanashi Koda romance Bata Bari ba haka babu yadda ya iya ya hakuri baccin wahala ya daukeshi. Washe gari ya shirya ze fita ta rakoshi har falo' nan ta tsaya ya Shiga dakin' Yasmeen domin yayimata sallama sai gasu sun fito tare hannun Yasmeen riqe da sabon wayar da tace mashkur ya saimata. Dasauri nijlah ta dauke kanta tana jin yadda wani irin zazzafan kishi na taso mata' harta juya zata koma daki ta fasa ta dawo kusa dashi ta riqe hannunsa Shima hannunta ya riqe gam Yana tambayanta" Ya akayi my sugar? Ko jikin ne? Girgiza masa kai' tayi tana nuna wayar hannun Yasmeen' menene ki bude Baki kimin magana idan haihuwane na sani ya fada maganan cike da damuwa. A hankali nijlah tace' ya mashkur kace zaka saimin waya kuma baka siyamin ba sai gashi ka cikowa aunty leda da kayan ciki harda sabon waya' shine nace Zan tambaya nawa ko mantawa kayi' kuma kace Wai kazar........ Wayar hannun Yasmeen ce ta Fadi qasa ta raga raga Yasmeen bata damu da faduwan wayan ba ta bude Baki zatayi magana mashkur ka dakatar da ita ta hanyar tambaya nijlah. Ita Yasmeen ta gayamiki Nina saimata sabon waya da Kaya? Eh nijlah tace tanasanjin amsar dazai Bata yayinda Yasmeen tayi tsuru tsuru da ita tana mamakin iskanci da iya shege da nijlah tayi agabanta. Mashkur beyi magana ba ya ajiye jakar hannunsa ya dauki car key dinshi ya fita cikin sauri' Yana fita nijlah tayi saurin komawa dakinta ta bar Yasmeen tsaye cikin mamaki. Mintuna 30 da fitarsa sai gashi ya dawo hannunsa riqe da qaton keda' ciki harda sabon waya Mai shegen tsada Wanda yafi na hannun Yasmeen' a falo ya tsaya hannunsa riqe da ledan ya Shiga kwala musu kira' Yasmeen' nijlah kuzo" dasauri Yasmeen ta fito tana rausaya tace' baby lfy kakemana irin wannan Kiran? Be amsataba har saida nijlah ta qaraso tana dingisa qafa sabida nauyin da jikinta yayi ya miqa Mata ledan hannunsa' Amma tayi ta Shiga bude ledan. Yasmeen ta daskare a tsaya ga haushin fashewan wayanta ga kuma ita be Bata ledan ba' ranta a bace tace' Baby ni Ina nawa ledan? Ina wacce kikace na Baki? Cike da borin kunya Yasmeen tace' ni baka kawomin wani leda ba' kuma ita munafukar data gayama ai' dasauri mashkur ya daga hannu ze saukemata nijlah tayi saurin riqe hannunta tana cewa' Ah ah ya mashkur kada ka soma' dacan baka sa hannunka a jikin aunty ba sai yanzu yanzun ma sabida ni' to banyadda da wannan kuma hakan daya faru na gane ba Kai ka siya kayan ba' ta fadane sabida kawai ta hadamu kuma danasan hakane wallahi bazan tambayeka ba' Amma kayi hakuri Dan Allah maganan ya qare. Sai ta juya inda Yasmeen ke tsaye ta riqe hannunta tana hawaye tace' aunty kema kiyi hakuri niban.... Ture ta Yasmeen tayi mashkur yayi saurin tarota ta fada jikinsa. Baki da hankali Zaki tureta' ko bakiga halinda take ciki ba' kece da laifi Amma Dan bakar zuciya Zaki tana Baki hakuri kina neman illatamin ita? Kuka Yasmeen ta sa ta tafi dakinta da gudu' nan ya saki tsaki ya Kira mummy a waya Yana gayamata' murmushi mummy tayi ta bashi hakuri Amma duk da haka be hakura ba saida ya Kira mama ya gayamata duk irin abinda ke faruwa Ajiyar zuciya mama ta sauke tace' yanzu kana Ina? Ina gida yanzu nakesan fita' toka jira yanzu zanzo gidan. Bakinsa na rawa yace' mama basai kinzo ba ko a waya kika Mata magana ya isa' ka jirani kawai tace' ta Shiga dakin daddy' tana Shiga ta fito drive ya dauketa suka fita. Zaune ta Samu Yasmeen a daki tana katsa waya' Yasmeen na ganin mama tayi baya da sauri gabanta na faduwa' binta mama tayi har saida suka Kai jikin bango mama ta riqo kunnan Yasmeen da hannu biyu tana cewa' yaushe kika dawo da wannan mugun halin naki? Koke ba'agayamiki magana kiji? Kuka Yasmeen ta saki tana Bata hakuri" ba hakuri Zaki bani ba halinki Zaki chanza' ko laifi yayi danya Bata nata ledan dake ya Riga Baki tin tini? Shiru Yasmeen tayi mama ta dauketa da mari tana cewa' ki bani amsa Mara mutumci Wanda batasan daidai ba' yanzu da yarinyar Bata tambaya nata ledan ba da shikenan kin hada gagarumin fada a rasa inda matsalan yake. Cikin kuka Yasmeen tace' mama Dan Allah kiyi hakuri wallahi bazan qara ba' karya kike mama ta fada tana kaimata wani marin' mashkur ne ya shigo da sauri nijlah nabin bayanshi. Yana Shiga Yasmeen ta tayi saurin dawowa bayanshi tana kuka' ran mama a bace tace' Dan gidanku kibashi hakuri kuma idan kika qara hada wani Abu saina batamiki. Hakuri mashkur yaba mama Yana Mai jin haushin dukan' yace' Kinga abinda kikaja ko? Wallahi banaso mama taba tamin ke ya fada Yana shafa fuskanta' nijlah ta riqe hannunta tana cewa' sannu aunty Kuma bakai ka gayama mama ba zakace haka muba ruwanmu dakai nijlah ta fada tana janye Yasmeen zuwa jikinta. Mamaki mama tayi ta tsaya tana kallan yadda yasmeen ta riqe nijlah' gwanin sha'awa. Mama tace' yanzu ke haka bai fimiki ba' Kuna zaune lfy Zaki tsiro da wani tsirfa' ta daina mashkur ya fada Yana kallan Mama Allah yasa mama fada tana daukan jakanta' Nina tafi Allah yasa daga wannan zuwan bazan qara zuwa yimiki fada ba' shiru Yasmeen tayi Yana qara riqe hannun mashkur' ya bude Ido Yana kallanta a hankali yace' Baki amsa ba. To kawai tace tana shinshigewa jikinsa' Har mota suka rakata' Basu dawo ciki ba saida sukaga tafiyanta' suna dawowa mashkur yayi murmushi Yana kallan yasmeen' a kunyace Yasmeen ta juya zata Shiga daki' yayi saurin janyota jikinsa ya sakar Mata murmushi Yana Jan hancinta yace' babyna kina birgeni' inajin dadin yadda kike tafiyar da rayuwanki' ta bude Ido tana kallansa cike da mamaki ya daga Mata gira Yana cigaba da cewa' babyna kina da saurin amsar laifinki Baki da daurin kai' sedai kina da saurin daukar zuga' na tabbata wasu ke zugamin ke. Girgiza masa kai tayi ya juya' Yana kallan nijlah data zaune kan daya daga cikin kujerun ta zuba kayan daya kawomata Ido ganin yadda ya kureta da Ido tayi saurin cewa' ka Bata kayan ni saina amsa wayan. Murmushi yayi yace' ah ah ki riqe itama nata Yana mota nayi hakane sabida na kawo karshen irin wannan abun. Key motarsa ya miqa nijlah Yana cewa' jeki dauko Mata nata' dasauri Yasmeen ta amshe key tace' zauna ki huta tana fama da kanta zaka sata aiki' dariya mashkur yayi yabi bayana Yasmeen tana dauka ya Shiga motan ya tafi sabida makara dayayi bai iya komawa ciki ba. Washe gari sun tashi Kama babu abinda ya faru haka rayuwarsu ta cigaba aminci haryafi nada' yau tinda suka tashi nijlah ke jin ciwan Mara da baya sedai taqi fada tana qoqarin dannewa har saida taji abin yayi yawa ta tashi dakyar ta Shiga dakin Yasmeen tana yarfe hannu' Yasmeen na kwance tayi saurin tashi tana cewa' kanwata lafiya. Dakyar nijlah ta iya cewa' aunty bayana cikina Dan Allah ki taimakamin' da gudu yasmeen ta tashi ta Kira mashkur a waya' kafin yazo har tafara galabaita suka sata a mota suka tafi hospital' Basu fi minti 10 da zuwa ba Allah ya sauketa lafiya ta Samu Diya mace. Sosai sukayi murna yarinya tayi Kama da babanta' babu wani Abu data dauko na Nijlah' hakan ba qaramin farin ciki yasa mashkur ba harya zauna Yana tsokalan nijlah abinka da yarinta ta zauna tana kuka' mummy ce ta koreshi tana rarrashinta' sedai kowa ya zo sai yace' da mashkur take Kama. Basu bar asibiti ba sai bayan sallar magrib suna zuwa gida mummy tace' Yasmeen tayiwa Mai jego farfesun kaji' ba musu Yasmeen ta Shiga kitchen ta fara hada kayan sedai ta fara wanke kaji taji wani irin qarni ya bugi hancinta' take amai ya fara taso Mata tana dannewa' qara tasowa yayi ta Koma daki da gudu ta fada toilet tana kwarara amai' mashkur dake kwance a dakinta ya tashi Yana Mata sannu harta gyara jikinta' tambayoyi ya Shiga yimata taqi bashi amsa ganin haka ya fara zargin abinda yake gani a tattare da ita' tashi yayi ya daukomata mayafi Yana cewa' tashi muje hospital a dubamin ke. Ni ah ah ka inda zanje' nasamu sauqi' ki tashi nace' haka zakita zama da ciwo. Murmushi Yasmeen tayi tana cewa' nidai ka bari ba yanzu ba' Ido ya zubamata Yana cewa'ciki ne ko? Ni uhmn uhmn' Allah shine mashkur ya fada Yana janyota jikinshi' Ni Dan Allah karka fada kaga yadda mummy ta takurawa kanta akan cikin nijlah shiyasa na boye nawa Kai ma banso ka gane ba. Hannu mashkur ya daga sama Yana godewa Allah. Ranar suna yarinya taci sunan mummy (hauwa'u) ana kiranta ikram. Sosai gurin taro ya cika da jama'a kaka da tawagarta' kawayen nijlah ma saida suka zo sabida' aunty husna tayi kuka sosai har saida nijlah ta tayata' tana cewa' aunty ki kwantar da hankalinki indai na haifi namiji sunan ya mujaheed zansa dariya husna tayi suna cigaba da amsar Baki hidaya ma ba'a barta a bayana tayi nata gayyana haka akayi taro kowa ya watse. Watan ikran hudu Yasmeen ta haifi yaranta namiji aka sama sunan daddy. Sosai suke qoqarin fidda haqqin junansu ta hanyar yiwa juna adalci tare da yin uzuri a duk lokacin da wani yayi ba daidai ba tsakaninsu. Ikram nada shekara biyu nijlah ta Samu wani ciki se dai bamai fallasa bane Kama na ikram. Bayan wata Tara ta haifi yaranta namiji' ansamasa sunan mujaheed suna kiransa da annur. Sosai rayuwa ta musu dadi' suna zaune cikin soyayya da kaunar juna' mashkur ya zama babban mutum yana kasuwancinsa Allah na qara budamasa. Alhamdulillah' godiya ta tabbata ga Allah Mai kowa Mai komai daya Baki ikon kammala wannan dogon labari Mai suna a sama' kuskuren danayi Allah ka yafemin' fadakarwa dake ciki ya Allah ka bamu ikon yin amfani da ita. *Ina godiya ga wadanda sukasa mahaifina cikin addu'arsu nagode sosai Allah ya saka muku da alkairi' Allah yajiqanshi da Rahama da sauran musulmai Baki daya* *Godiya gami da jinjina a gareku masoyana bisa ga yadda kukayi hakuri Dani kuka cigaba da bibiyar labarin 'yar sadaka har yazo karshe* *Jinjina gareku masoya labarin 'yar sadaka wadanda suka siya labarina Ina qara jinjina muku sedai inaso ku riqe amana Dan Allah kada ku fitarmin da labari* *Gaisuwarki ta dabance kawa kuma aminiya' alkairin Allah ya kaimiki har inda kike' Ina godiya sosai da kaunar da kike nunamin' duk da kwana biyu andena Hawa on sabida ni lolxx* *Masu jiran a gama abaku ku karanta ku sani ba haqqinku bane' haqqin mutane dayawa ne idan Kunga Zaku iya dauka akanku gashinan' masu juyamin labarin suna maidashi audio kuma ku kiyaye' idan kunne yaji....* Nagode nagode Nagode sai Allah ya sake hadamu a sabon littafinq Mai suna.........Shima book 1 free ne. Momn sultan ce AMEENA 24 HOUR'S HAUSA NOVEL DOCUMENT for more information contact on +234 0714979567 WhatsApp ONLY