ban rufe k'ofar ba kamar yadda ya umarceni da nayi.
Ban kai ka isa k'ofar ba sae gani nayi ta fad'o dakin,fuska sam babu ko digon annuri akansa.Da mamaki take nuna ni tace"Fadima you?budurwar Yah Mubarak? Meh kike anan? "
Cike da fargaba na daure nace"Ni ba budurwar Mubarak bace.... Am *'FADIMA SA'AD MAINASARA'* matar *'MAHMOOD NAKOWA'*
Cike da tashin hankali tace"Shut the hell up!! karya kike,taya za'ai ki zama matar Yah Mahmo?kuma....."
"Malama investigation aka sanyaki kiyi ba interrogation ba,don haka you have no right to question me,nice nan abinda be dace ba abincikenku,so kindly arrest me,tambayoyi kuma oganki ce keda right ta min bake ba.... Let's go...... "
Na lura sosai jikinta yayi sanyi da kalamaina,shige gaba nayi na batta tsaye kamar gunki tana bina da kallo.
Shi kuwa Mahmood yana ganin Labeebah tayi nasarar shigewa dakin,ya furta "Yah salami! Shikenan ta faru ta k'are,ruwa ya k'arewa dan kada...... "
Wuf! Momi tayi ta Mik'e ah sa'ilin da tayi ido hudu da Fadima sa'ad,ita kuwa Fadimar 'yar kissa sae jifar Momin take da Murmushi.
Russunawa har k'asa nayi nace"Momi kune da sassafe haka? Sannunku da xuwa,ina kwana? "
Cike da mamaki Momi tace"Ke saurara min nan!!.... Meya kawoki gidan nan kuma meh kikeyi acikinsa? "
Fuskar mamaki nima na shimfid'a mata kana nace"Momi Kamar ya meh nake yi agidan nan? mace da gidan mijinta kuma har sae an tambayeta abinda take acikinsa?....... "
Kafin Momi tayi wata magana Khairat ta k'arbe wacce fitowarta kenan daga dakin Fadima kuma duk taji abinda ake fada tace"Wai ni ban gane xancen da ake ba anan,dodon kunnuwana sunki su yadda cewar wai Fadima budurwar Yah Mubarak ce matar Yah Mahmoh..... " (duk sun shaidata don gabaki dayansu an kaita wajensu sun gaisa alokacin da suka kai ta'aziyyar rasuwar mahaifinsu).
Momi ce tace"Ban san meh yarinyar nan tayiwa ya'yana Maza ba da har suke rawar kafa akanta,Mubarak ya wulakanta 'yan'uwansa akanta,yanxun kuma wansa ya aure masa wacce yake haukar akanta,wannan cin amanar da meh yayi kama?"
Juyawa tayi ga Mahmood tace"Munafiki,ashe da gaske din ne kayi aure shine ka b'oye min har baban Zali ya shige maka gaba,Mahmood meh na maka da har ka zab'i ka b'oye min al'amari meh girma haka?"
Murmushin takaici tayi,kana ta cigaba"Koda yake da gani ba yin kanka bane,asiri ce tayi tasiri akanku daga kai har dan'uwan naka...... "
Afusace nace"Mahmood why are u silent?why can't u open ur mouth and defend me? Meyasa bazaka fad'a musu ta yadda akayi ka aureni ba? Ka tsaya kurum ana zagina alhalin am innocent?shin haka mukayi dakai?..... "
Khairat tace"Labeebah wai meh muke jira ne da bazamu soma cin ubanta ba? "
"Ahir dinku! kada wata 'yar iska acikinku tayi gangancin tab'a matata,idan kuwa hakan ta faru toh wallahi sae na lahira yafi yarinya jindadi.... "
Tasss! Kakeji Momi ta wanke masa fuska da mari,tace"Ai dole ka fadi hakan tunda asiri ya gama cinka,Shima baba Mu'azzam din yanzun nan zanje naji dalilin daya saka ya shige maka gaba Sannan naci masa mutunci daga shi har zuri'arsa,ku kuma ku jira dawowata akaro na biyu don ban gama daku ba....... "
Ta juya gasu Khairat tace"Ku taho mu tafi..... "
Ta fice abinta,Khairat tace"U are welcome to Nakowa's family,duk wani tashin hankali is awaiting you in diz family..... "
Labeebah kuwa cewa tayi"will soon be coming back for you,a betrayer kawai..... "
Mahmood yayi wani mahaukacin taku biyu zai damkosu,ai kuwa da hanzari suka fice da gudu.Ita kuwa Meema meh k'aryayyan xuciya kamarni nan Hafnan har ta soma xubar da kwalla.
Tace"Yah Mahmo,Anty Fadima don Allah kuyi haquri,ga shawara idan zaku k'arbeta,kawai ku biyomu gidan Baba Mu'azzam din ayita ta k'are... "
"Nifa idan zasu bi ta tawa kawai subar garin if not wallahi yanzu kuwa suka soma ganin tashin hankali"acewar Usee.Wani uban harara Meema ta kwasheshi dashi tace"Kai dai wallahi baka da correct thinking of a man,shiyasa Momi ke kiranka da *'DAN RAKIYAR MAZA'*.... 😀"
Kafin yakai ga bata amsa kawai yaji Momi na kwala masa k'ira,da sauri ya fice yana meh cike da jin haushin abinda yayar tasa ta fad'a masa.
Mahmood ya saukar da ajiyar xuciya yace"Meema jeki gamu nan tahowa.... "
Da gudu-gudu ta fice don kada taci ubanta ahannun Momi.
Ni kuwa kuka nake sosae kamar raina ze fita,yanxu atunaninsu asiri nayiwa Mahmood kenan ya aureni ko meh?
"Fadimata pls tashi mubi bayansu... " haka naji ya fad'a yana meh kokarin yafa min mayafi ajiki.
Axuciye nace"babu inda zani,ni kawai ka bani takaddar sakina...."
Dakyar da sudin goshi da kuma wasu 'yan dabaru nasa ya samu ya lallasheta har ta haqura ta yarda zata bishi gidansu baba Mu'azzam din................ 📝
A/N
Yanzu meh kuma ze faru gidan baba Mu'azzam? Ku biyo
Sorry for the late post,wallahi was kinda busy ne yau!!
*{Onward together}*
*{ we give the reader's of ours the best out of the best's,, our inks are melodious And dropping a kinda light's to reader's}*
'''THE PEN OF LOVE 😘 HEART TOUCHING ❤ TEARS OF SORROWS 😭 CURDLES 😊 GIGGLES 😁 AND MARRIAGE THINGS 💑'''
*JUST GIVE US FOLLOW.....*✔
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy___mustee*
✨✨✨
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
*🌼BABI NA SHA DAYA🌼*
*page 29-30*
Ummata na k'ira wacce muna gama gaisawa ta rufeni da fada,wai dole na ajje wannan baccin safen nan agefe wanda ya riga ya gama bi min jiki,tace idan ban kama jiki na watsar da kiwiya agefe na dunga kula da mijina ba,toh kuwa namiji shi babu ruwansa,idan yaga bakya masa abunda yakeso toh kuwa yana iya banka miki kishiya wacce zata zo ta dunga kula da bukatunsa da kuma tattalinsa,ke kuwa awatsar dake agefe ki koma 'yar kallo.Mun jima tana min nasihu meh ratsa xuciya,daga bisani mukayi sallama.Shima Abbana na k'irashi mun gaisa.Har yake labarta min irin yanayin da Umma ta shiga alokacin da take ta k'ira amma babu amsa.Dariya nayi sosae tare da jin wani irin soyayyar Ummata na ratsa jinin jikina.
Kai tsaye na latso _*My Ashwairiyya*_.
Ita kuwa awannan lokacin ta fito wanka kenan,tana gaban madubi tana taje kanta,so take taje taga dakin Suhaima.Wayarta dake gaban madubi taji ya dauki kida,da hanzari takai hannu ta dauketa.
*'Fateenah'* shine sunan data gani yana rawa akan screen,gabanta ne taji ya bada rasss!.... Jefar da comb din hannunta tayi tare da mik'ewa da sauri har jikinta na dan rawa don tsananin tsoro da kuma fargabar abinda zataji daga sahibar tata.
"Hel....lo... Fateenah'...... " haka ta fada cike da in-inna ah sa'ilin da tayi picking call din.
Bushewa da wani irin dariya nayi don nasan abinda take yiwa wannan rawar muryar,wato atunaninta tsantsar tashin hankali zata tsinta daga gareni shiyasa take cike da tsoro. Allah sarki my Ayush komai yayi chas-chas ahalin yanxu.
Nace"Malama idan zaki daidaita muryarki toh tun wuri mah ki daidaita don ni yanxu babu abinda nakeso sama da mijin da kuka hana min saninsa da wuri sae akurarren lokaci...... "
Kwashe komai nayi na gaya mata tun wucewarsu,tarewata da kuma rigimarmu adaren farko,sae kuma sabuwar rigimarsu Momi da kuma xuwarmu gidan Baba Mu'azzam da kuma nasihunsa agaremu,sae kuma sulhun da aka nema.
Wani wawan ajiyar xuciya Ash ta sauke,cike da murna tace"Wayyyo! Fateenah' ina zan saka kaina don murna? Agaskiya naji dadi ba kadan ba da har kika haqura kika rungumi mijin kaddararki,fateenah wlh believe me Mahmood shine kalarki ba Mubeen ba,wlh ni dama can ina ta miki kwadayin aurensa sae gashi lokaci daya Allah ya amsa addu'ata,ya zamo mallakinki,yanzu dai addu'armu shine Allah yasa Mubarak ya fahimceku ya kuma gane cewar wani baya taba auran matar wani,haka zalika wata bata taba auran mijin wata........ "
Cike da sanyin murya na amsa mata da "ameen." Tace min tana shirin xuwa gidan Suhaima ne,nace yanzu Muna gama waya ita zan kira.Mukayi sallama.
Da sauri na waiga tare da watsa masa wani Irin kallon soyayya,ware min hannayensa yayi.
Ahankali ya furta"Babyna I nid a warm hug...... "
Babu b'ata lokaci na isa gareshi tare da fad'awa jikinsa,sannu ahankali ya maida hannayensa ya rufe yana meh dada kankameni.kunnuwana dake saman k'irjinsa ya sanya nake iya jin yadda xuciyarsa ke bugawa da sauri da sauri.Ahankali na lumshe idanuwa ina meh jin wani irin sonsa na ratsa jinin jikina.
***
Ash cike da farin ciki ta Latso su Leedar da Fresh take labarta musu zancen Fadimar,suma din sosae sukai murna tare da musu fatar alheri da kuma addu'ar Allah yasa Mubeen ya fahimcesu.
*
Cike da rawar jiki ta mik'e tana fadin" Momi kunnuwana sun kasa gasgata zancen da kike min? Taya za'ai Zahranmu ta rikid'e ta zamo matar Yah Mahmo?abu sae kace ah wasan kwaikwayo?"
"Toh wannan maganar da nake miki wasar zahiri ce bata kwaikwayo ba,Fadima de ayanxu matar Mahmood ce wacce ya b'oye mana auranta da yayi.... " acewar Momi.
Cike da al'ajabi Hanan tace"Tabdijam! agaskia Momi Fadima da Yah Mahmo sunci amanarmu,Fadima ta manta cewar itace farin cikin mijina,shine don ta ruguza wannan farin cikin nasa shine ta tashi ta auri Yah Mahmo?dama can ni nasha fadawa Mubarak cewar nifa ina ganin kamar Fadimar bata qaunarsa kamar yadda shi yake hauka akanta,amma sam yaqi saurarona sabida makauniyar so daya rufe masa ido,yanxu ga irinta nan,ta tashi ta aure masa dan'uwa wanda na tabbatar ba k'aramin yaki za'ai ba kuwa idan ya dawo........ "
Ta rushe da kuka tare da ficewa da gudu tabar dakin,Momi kuwa sae Binta da kallon mamaki take,ahankali tace"Kai! kai! kai!!! Wayyo ni Bintu d'iyar hassan nide wallahi ban tab'a ganin shashasha marasa k'ishin mijinta kamar Hauwa'u ba,in banda abin sokuwan ai wannan al'amarin ah dadinta kenan tunda anyi nasarar raba mijinta da wacce yake fifitata akanta,amma jibi abinda wawiyar ke fada,yanxu duk suruntun da nake tayi ya tashi abanza kenan?tunda ta kasa fahimtar cewar ita Fadimar mah bata da masaniyar mijin da aka aura mata sae bayan an kawota....."
Taja tsaki tare da mik'ewa don gabatar da sallar la'asar.
**
Awannan daren mun gurji amarcinmu,Mahmood ya fanshi kudin sadakinsa ba kadan ba,ni kuwa nasha kuka har na baiwa uku lada,lallashi da sanya albarqa kuwa har Mahmood ya gaji da yinsu,sae cewa yake "Matata ubangiji Allah yayi miki albarqa,nagode kwarai da gaske da kika tsare min mutuncin kanki har kika kawoshi gidana.....*'Zahmood'* ina sonki matuk'a fiye da tsammaninki,Allah ya k'ara mana qaunar junanmu,Sannan kuma Allah ya azurtamu da 'ya'ya nagari....."
Cike da farin ciki na amsa da "Ameen ngd my *'Jannah'*.
Da safiyar ranar kuwa,sae ga Usee da kayan breakfast wai Momi ce tace akawo mana.Sosae abin ya bamu mamaki matuk'a tare da jinjina al'amarin,Mahmood ya k'arbi basket din yace"Usee kace mata muna godiya sosae sae mun shigo.... "
Da sauri Usee yace"A'ah tama ce suna nan tafe gobe duka dasu anty Meema.... "
Gabana naji ya yanke ya fadi jin abinda ya fada,amma sae na kada baki nace"Allah ya kaimu kanin miji,sae mun gansu..... "
Murmushi ya sakar min yace"Toh! matar Yayah,sae anjimanku.... "
Muka had'a baki wajen cewa"Toh mu jima da yawa.... " ya fice.
Wani uban tsalle naga Mahmood ya daka yana fadin"Yessss! My family have accepted my Zahra da hannu bibbiyu........ Sauran mana kaninmu.... "
Washeqari kuwa sun cika alqawari,sunzo din hadda 'yan gidan Baba Mu'azzam su Hafeezah da mominsu.Gida ya cika ya kacame da hayaniya,sae fira muke cikin raha da annashuwa.Dama tun safe nida Mahmood muka hada musu lafiyayyar girki kan suzo.
Nace"Anty Meema waini ina Anty Hanan ne? " (Dayake mijina ya fada min cewar yanxu ta koma gidansu Momi da zama tunda mijinta ya tafi,shine nayi tunanin kila tare zasu zo amma kuma sae naga akasin hakan,babu ita aciki).
Momi ce ta kada baki tace"Hanan tana gida kinsan ciki yayi nauyi yanxu,don haka mah bata cika fita,amma tace tana gaidaki.... "
(Gaskiyar lamari kuwa shine,babu yadda Momi batayi da Hanan ba akan tazo suje amma taki,tace babu inda zata,akan dole Momi ta rabu da ita,Jasmin mah ta hanata binsu,ita kuwa yarinyar sae kuka taketa yi amma babu damar zuwa tunda uwarta ta hana).
Nace"Allah sarki! Allah de ya raba lafiya... "
Ni nasan tabbas Momi tade k'are Hanan ne,amma ni xuciyata ta bani cewar haushina takeji sosae don na auri wan mijinta.Oho! Wallahi kome ze faru ya dade be faru ba donni dai yanxu harga Allah ina son mijina kuma bana danasanin aurensa,kuma babu wanda ya isa ya raba wannan auran sae Allah wanda shine ya hada abinsa.Su Momi da Khairat seda suka sake nemar gafarata akan cin mutuncin da suka min da kuma sharrin asirin da suka lik'a min.Nace"Laah! wallahi babu komai,ni wlhy ban rik'eku axuciya ba,Allah ya yafe mana duka... "
Awa daya kacal su Momi sukayi,Sannan suka wuce,su Hafeezah kuwa sae da marece direban gidansu yazo ya daukesu wanda dama can shi dinne ya kawosu.'yan kudade na basu wanda Mahmood ne ya bani akan cewar idan sun tashi tafiya saina basu.
Nace"Afreen gashi ba yawa kwa siyi kayan kwalliya,naso baku acikin nawa ne amma kayan lefena nacan Zaria..... "
"Laaaaah! kuji anty sae kace wasu baki?mufa kannenki ne basai kin bamu wani abin ba,sada xumunci mukazo yi ba maula ba.... "
Ah wasance nakai mata bugu ta goce,nace"kai Afreen yanxu yaya bazata iya baiwa kannenta kyauta ba? Shikenan idan ta basu ya zama maula ce suka yi? "
"Mude kome zaki fada bazamu k'arba ba,ki rik'e abarki bama so.... " tayi gaba su Rafi'ah suka take mata baya,har wajen Mota na bisu amma sam sunki k'arba,Afreen ce ta umarci direba daya tada motar,ya kuwa bi umarninta suka fice.Su Anty Meema mah haka suka min dana ce gashi sa baiwa 'ya'yana susha alawa,suka k'i k'arba.
Asanyaye na koma ciki,gab da sallar magrib ogan nawa ya dawo.Ware min hannaye yayi wai nazo na rungumeshi,babu b'ata lokaci na isa gareshi ina dan bubbuga kafata akasa nace"Anki ah rungumekan,daga cewa zakaje kayiwa abokanka ban gajiya shine kayi zamarka acan ko? Kode sunyi maka wata matarce ban sani ba? "
"Lalalalaaaah! Sunma isa?kuma nima na isa na so wata bayan my Zahmood?wallahi babu ta biyunki acikin xuciyata my Zahra,ke kadai kin isheni rayuwa...... "
"K'arya kake har yanxu kana son Zaynab,kuma itama din ai hakan ka fada mata,kace babu wata da zaka rab'a ko bayan ranta,sae gashi ayau ka k'arya alqawari...... " babu xato ba tsammani kawai naji hawaye ya soma ziraro min saman kunci,hawayen da ban san ko na menene ba? Kota kishin Zaynab dinne ko kuwa tausayin kaina na ganin na kamu da sonsa bayan nasan har yanxu yana qaunar Zeeynsa,kuma ko kusa nasan bazan taba samin irin matsayinta axuciyarsa ba,yafi sonta akaina nesa ba kusa ba.
Shima din idan yace ya manta Zeeynsa toh kuwa yayi k'arya,yasan yana mugun son Fadima,amma Zeeynsa ta dabance acikin xuciyarsa,yasan tabbas watarana Fadimar tana iya maye gurbin Zaynab din acikin xuciyarsa idan har ta iya bi dashi yadda ya kamata amatsayinta na wayayyiya.
Rungumota yayi ya soma lallashinta,cike da kissarsa da kuma salonsa ya mantar da ita batun Zeey.Atake anan suka shiga farantawa juna rai,suna meh jin sabuwar qaunar junansu na ratsa dukkan wani gab'ar jikinsu.Ya tambayeta yadda sukayi da bak'in nata,anan ta bashi labarin yadda sukai dasu Afreen,sosae yayi dariya hadda k'yak'yatawa.
Yace"Ai nasan halin Afreen sarai bata son ana mata irin wannan k'yautar,sae tayi ta ganin kamar malauce tazo yi,yanxu mah idan ba sa'a kikaci ba,toh kuwa tana iya jera miki kwanaki kafin ki sake ganinta agidan nan.... "
Waro idanuwa waje nayi nace"Akan nayi mata k'yautar kudin?"
"Naki wasane yarinyata,toh bari kiji akwai wani saurayinta Arham dake masifar sonta,toh wlh ko kwandala ya bata,toh shikenan daga ranar ta dena kulasa kenan har sae iyaye sun shiga cikin maganar,yanxu maganar da nake miki,babu wata k'yautar kudi da take k'arba daga gareshi,ita fa ta gwammace ayi mata k'yautar wani abin can daban amma bawai kudi ba,aurenta mah nan da wata uku masu xuwa insha Allah.... "
Ahankali nace"Allah ya nuna mana.... Agaskiya nide ta birgeni,sam abin duniya basu rufe mata idanuwa ba kamar wasu matan..... "
"Ai Aysha Afreen tayi ne,wallahi da'ace ni meh sha'awar auren dangi ne,toh kuwa wallahi da ita xan aura sabida halinta yayi ne... " ya fada tare da kashe min one eyes.
Wani irin kishinta ne naji ya tokare min qahon xuciya,lokaci daya na sakar masa kukan shagwab'a,nace"Nasan kila auran mah dakai za'ayi,b'oye min kawai kake kamar yadda ka b'oye min aurena dakai...... "
Rik'e cikinsa yayi yana dariya yace"Babyna ji yadda kika koma lokaci guda,don't tell me kema kina da kishi sosae juz lyk Zee...... "
B'ata fuskar da yaga nayi ne ya sakashi yin shiru,ya sosa k'eya tare da fadin"Am sorry my Zahmood bazan k'ara k'iran sunanta agabanki ba.... " sae kuma naji duk ya bani tausayi.Haka muka cigaba da wasanninmu na ma'aurata kafin daga bisani muka mik'e don gabatar da sallar magrib,bayan ya dawo daga masallaci kuma muka zauna cin abinci.
****
Kwanakin amarcin daya biyo baya kuwa ba'a magana don sosae nake samun kulawa da kuma daddadar soyayyar mijina agareni,nima ba laifi ina gwada masa tawa kulawar da soyayyar akoda yaushe.'Ya mace kenan,ko kuma nace xuciya ita de babu ruwanta,da zarar ta sami Wanda yake bata kulawa da kuma damuwa akanta,shike nan saita mace akan son wannan din,gashi ayau son da nake yiwa Mubarak ya zama tsuntsu ya koma kan Mahmood.Ayanxu Kam ina masifar son Mijina Wanda har nake jin bazan iya cigaba da rayuwa babu shi ba,tofa kullum muna mak'ale da juna baya fita,koda ace ya fitan ne,toh kuwa baya jimawa yake dawowa,dalilin daya sanya muka k'ara shaquwa dashi kenan.
Hakan yake gasu Suhaileedar,sun wani k'ara shaquwa da wani irin
Showing 36001 words to 39000 words out of 43707 words
Ban kai ka isa k'ofar ba sae gani nayi ta fad'o dakin,fuska sam babu ko digon annuri akansa.Da mamaki take nuna ni tace"Fadima you?budurwar Yah Mubarak? Meh kike anan? "
Cike da fargaba na daure nace"Ni ba budurwar Mubarak bace.... Am *'FADIMA SA'AD MAINASARA'* matar *'MAHMOOD NAKOWA'*
Cike da tashin hankali tace"Shut the hell up!! karya kike,taya za'ai ki zama matar Yah Mahmo?kuma....."
"Malama investigation aka sanyaki kiyi ba interrogation ba,don haka you have no right to question me,nice nan abinda be dace ba abincikenku,so kindly arrest me,tambayoyi kuma oganki ce keda right ta min bake ba.... Let's go...... "
Na lura sosai jikinta yayi sanyi da kalamaina,shige gaba nayi na batta tsaye kamar gunki tana bina da kallo.
Shi kuwa Mahmood yana ganin Labeebah tayi nasarar shigewa dakin,ya furta "Yah salami! Shikenan ta faru ta k'are,ruwa ya k'arewa dan kada...... "
Wuf! Momi tayi ta Mik'e ah sa'ilin da tayi ido hudu da Fadima sa'ad,ita kuwa Fadimar 'yar kissa sae jifar Momin take da Murmushi.
Russunawa har k'asa nayi nace"Momi kune da sassafe haka? Sannunku da xuwa,ina kwana? "
Cike da mamaki Momi tace"Ke saurara min nan!!.... Meya kawoki gidan nan kuma meh kikeyi acikinsa? "
Fuskar mamaki nima na shimfid'a mata kana nace"Momi Kamar ya meh nake yi agidan nan? mace da gidan mijinta kuma har sae an tambayeta abinda take acikinsa?....... "
Kafin Momi tayi wata magana Khairat ta k'arbe wacce fitowarta kenan daga dakin Fadima kuma duk taji abinda ake fada tace"Wai ni ban gane xancen da ake ba anan,dodon kunnuwana sunki su yadda cewar wai Fadima budurwar Yah Mubarak ce matar Yah Mahmoh..... " (duk sun shaidata don gabaki dayansu an kaita wajensu sun gaisa alokacin da suka kai ta'aziyyar rasuwar mahaifinsu).
Momi ce tace"Ban san meh yarinyar nan tayiwa ya'yana Maza ba da har suke rawar kafa akanta,Mubarak ya wulakanta 'yan'uwansa akanta,yanxun kuma wansa ya aure masa wacce yake haukar akanta,wannan cin amanar da meh yayi kama?"
Juyawa tayi ga Mahmood tace"Munafiki,ashe da gaske din ne kayi aure shine ka b'oye min har baban Zali ya shige maka gaba,Mahmood meh na maka da har ka zab'i ka b'oye min al'amari meh girma haka?"
Murmushin takaici tayi,kana ta cigaba"Koda yake da gani ba yin kanka bane,asiri ce tayi tasiri akanku daga kai har dan'uwan naka...... "
Afusace nace"Mahmood why are u silent?why can't u open ur mouth and defend me? Meyasa bazaka fad'a musu ta yadda akayi ka aureni ba? Ka tsaya kurum ana zagina alhalin am innocent?shin haka mukayi dakai?..... "
Khairat tace"Labeebah wai meh muke jira ne da bazamu soma cin ubanta ba? "
"Ahir dinku! kada wata 'yar iska acikinku tayi gangancin tab'a matata,idan kuwa hakan ta faru toh wallahi sae na lahira yafi yarinya jindadi.... "
Tasss! Kakeji Momi ta wanke masa fuska da mari,tace"Ai dole ka fadi hakan tunda asiri ya gama cinka,Shima baba Mu'azzam din yanzun nan zanje naji dalilin daya saka ya shige maka gaba Sannan naci masa mutunci daga shi har zuri'arsa,ku kuma ku jira dawowata akaro na biyu don ban gama daku ba....... "
Ta juya gasu Khairat tace"Ku taho mu tafi..... "
Ta fice abinta,Khairat tace"U are welcome to Nakowa's family,duk wani tashin hankali is awaiting you in diz family..... "
Labeebah kuwa cewa tayi"will soon be coming back for you,a betrayer kawai..... "
Mahmood yayi wani mahaukacin taku biyu zai damkosu,ai kuwa da hanzari suka fice da gudu.Ita kuwa Meema meh k'aryayyan xuciya kamarni nan Hafnan har ta soma xubar da kwalla.
Tace"Yah Mahmo,Anty Fadima don Allah kuyi haquri,ga shawara idan zaku k'arbeta,kawai ku biyomu gidan Baba Mu'azzam din ayita ta k'are... "
"Nifa idan zasu bi ta tawa kawai subar garin if not wallahi yanzu kuwa suka soma ganin tashin hankali"acewar Usee.Wani uban harara Meema ta kwasheshi dashi tace"Kai dai wallahi baka da correct thinking of a man,shiyasa Momi ke kiranka da *'DAN RAKIYAR MAZA'*.... 😀"
Kafin yakai ga bata amsa kawai yaji Momi na kwala masa k'ira,da sauri ya fice yana meh cike da jin haushin abinda yayar tasa ta fad'a masa.
Mahmood ya saukar da ajiyar xuciya yace"Meema jeki gamu nan tahowa.... "
Da gudu-gudu ta fice don kada taci ubanta ahannun Momi.
Ni kuwa kuka nake sosae kamar raina ze fita,yanxu atunaninsu asiri nayiwa Mahmood kenan ya aureni ko meh?
"Fadimata pls tashi mubi bayansu... " haka naji ya fad'a yana meh kokarin yafa min mayafi ajiki.
Axuciye nace"babu inda zani,ni kawai ka bani takaddar sakina...."
Dakyar da sudin goshi da kuma wasu 'yan dabaru nasa ya samu ya lallasheta har ta haqura ta yarda zata bishi gidansu baba Mu'azzam din................ 📝
A/N
Yanzu meh kuma ze faru gidan baba Mu'azzam? Ku biyo
Sorry for the late post,wallahi was kinda busy ne yau!!
*HAFNAN CE💞*
https://mobile.facebook.com/Intelligent-Writers-Association-1194933670662901/
*💘SHIN SO DAYA NE?💝*
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION📖✍*
*{Onward together}*
*{ we give the reader's of ours the best out of the best's,, our inks are melodious And dropping a kinda light's to reader's}*
'''THE PEN OF LOVE 😘 HEART TOUCHING ❤ TEARS OF SORROWS 😭 CURDLES 😊 GIGGLES 😁 AND MARRIAGE THINGS 💑'''
*JUST GIVE US FOLLOW.....*✔
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy___mustee*
✨✨✨
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
*🌼BABI NA SHA DAYA🌼*
*page 29-30*
Ummata na k'ira wacce muna gama gaisawa ta rufeni da fada,wai dole na ajje wannan baccin safen nan agefe wanda ya riga ya gama bi min jiki,tace idan ban kama jiki na watsar da kiwiya agefe na dunga kula da mijina ba,toh kuwa namiji shi babu ruwansa,idan yaga bakya masa abunda yakeso toh kuwa yana iya banka miki kishiya wacce zata zo ta dunga kula da bukatunsa da kuma tattalinsa,ke kuwa awatsar dake agefe ki koma 'yar kallo.Mun jima tana min nasihu meh ratsa xuciya,daga bisani mukayi sallama.Shima Abbana na k'irashi mun gaisa.Har yake labarta min irin yanayin da Umma ta shiga alokacin da take ta k'ira amma babu amsa.Dariya nayi sosae tare da jin wani irin soyayyar Ummata na ratsa jinin jikina.
Kai tsaye na latso _*My Ashwairiyya*_.
Ita kuwa awannan lokacin ta fito wanka kenan,tana gaban madubi tana taje kanta,so take taje taga dakin Suhaima.Wayarta dake gaban madubi taji ya dauki kida,da hanzari takai hannu ta dauketa.
*'Fateenah'* shine sunan data gani yana rawa akan screen,gabanta ne taji ya bada rasss!.... Jefar da comb din hannunta tayi tare da mik'ewa da sauri har jikinta na dan rawa don tsananin tsoro da kuma fargabar abinda zataji daga sahibar tata.
"Hel....lo... Fateenah'...... " haka ta fada cike da in-inna ah sa'ilin da tayi picking call din.
Bushewa da wani irin dariya nayi don nasan abinda take yiwa wannan rawar muryar,wato atunaninta tsantsar tashin hankali zata tsinta daga gareni shiyasa take cike da tsoro. Allah sarki my Ayush komai yayi chas-chas ahalin yanxu.
Nace"Malama idan zaki daidaita muryarki toh tun wuri mah ki daidaita don ni yanxu babu abinda nakeso sama da mijin da kuka hana min saninsa da wuri sae akurarren lokaci...... "
Kwashe komai nayi na gaya mata tun wucewarsu,tarewata da kuma rigimarmu adaren farko,sae kuma sabuwar rigimarsu Momi da kuma xuwarmu gidan Baba Mu'azzam da kuma nasihunsa agaremu,sae kuma sulhun da aka nema.
Wani wawan ajiyar xuciya Ash ta sauke,cike da murna tace"Wayyyo! Fateenah' ina zan saka kaina don murna? Agaskiya naji dadi ba kadan ba da har kika haqura kika rungumi mijin kaddararki,fateenah wlh believe me Mahmood shine kalarki ba Mubeen ba,wlh ni dama can ina ta miki kwadayin aurensa sae gashi lokaci daya Allah ya amsa addu'ata,ya zamo mallakinki,yanzu dai addu'armu shine Allah yasa Mubarak ya fahimceku ya kuma gane cewar wani baya taba auran matar wani,haka zalika wata bata taba auran mijin wata........ "
Cike da sanyin murya na amsa mata da "ameen." Tace min tana shirin xuwa gidan Suhaima ne,nace yanzu Muna gama waya ita zan kira.Mukayi sallama.
"Nima ahalin yanxu babu abinda nakeso kamar matata wacce naki bayyana kaina agareta sae akurarren lokaci..... "
Da sauri na waiga tare da watsa masa wani Irin kallon soyayya,ware min hannayensa yayi.
Ahankali ya furta"Babyna I nid a warm hug...... "
Babu b'ata lokaci na isa gareshi tare da fad'awa jikinsa,sannu ahankali ya maida hannayensa ya rufe yana meh dada kankameni.kunnuwana dake saman k'irjinsa ya sanya nake iya jin yadda xuciyarsa ke bugawa da sauri da sauri.Ahankali na lumshe idanuwa ina meh jin wani irin sonsa na ratsa jinin jikina.
***
Ash cike da farin ciki ta Latso su Leedar da Fresh take labarta musu zancen Fadimar,suma din sosae sukai murna tare da musu fatar alheri da kuma addu'ar Allah yasa Mubeen ya fahimcesu.
*
Cike da rawar jiki ta mik'e tana fadin" Momi kunnuwana sun kasa gasgata zancen da kike min? Taya za'ai Zahranmu ta rikid'e ta zamo matar Yah Mahmo?abu sae kace ah wasan kwaikwayo?"
"Toh wannan maganar da nake miki wasar zahiri ce bata kwaikwayo ba,Fadima de ayanxu matar Mahmood ce wacce ya b'oye mana auranta da yayi.... " acewar Momi.
Cike da al'ajabi Hanan tace"Tabdijam! agaskia Momi Fadima da Yah Mahmo sunci amanarmu,Fadima ta manta cewar itace farin cikin mijina,shine don ta ruguza wannan farin cikin nasa shine ta tashi ta auri Yah Mahmo?dama can ni nasha fadawa Mubarak cewar nifa ina ganin kamar Fadimar bata qaunarsa kamar yadda shi yake hauka akanta,amma sam yaqi saurarona sabida makauniyar so daya rufe masa ido,yanxu ga irinta nan,ta tashi ta aure masa dan'uwa wanda na tabbatar ba k'aramin yaki za'ai ba kuwa idan ya dawo........ "
Ta rushe da kuka tare da ficewa da gudu tabar dakin,Momi kuwa sae Binta da kallon mamaki take,ahankali tace"Kai! kai! kai!!! Wayyo ni Bintu d'iyar hassan nide wallahi ban tab'a ganin shashasha marasa k'ishin mijinta kamar Hauwa'u ba,in banda abin sokuwan ai wannan al'amarin ah dadinta kenan tunda anyi nasarar raba mijinta da wacce yake fifitata akanta,amma jibi abinda wawiyar ke fada,yanxu duk suruntun da nake tayi ya tashi abanza kenan?tunda ta kasa fahimtar cewar ita Fadimar mah bata da masaniyar mijin da aka aura mata sae bayan an kawota....."
Taja tsaki tare da mik'ewa don gabatar da sallar la'asar.
**
Awannan daren mun gurji amarcinmu,Mahmood ya fanshi kudin sadakinsa ba kadan ba,ni kuwa nasha kuka har na baiwa uku lada,lallashi da sanya albarqa kuwa har Mahmood ya gaji da yinsu,sae cewa yake "Matata ubangiji Allah yayi miki albarqa,nagode kwarai da gaske da kika tsare min mutuncin kanki har kika kawoshi gidana.....*'Zahmood'* ina sonki matuk'a fiye da tsammaninki,Allah ya k'ara mana qaunar junanmu,Sannan kuma Allah ya azurtamu da 'ya'ya nagari....."
Cike da farin ciki na amsa da "Ameen ngd my *'Jannah'*.
Da safiyar ranar kuwa,sae ga Usee da kayan breakfast wai Momi ce tace akawo mana.Sosae abin ya bamu mamaki matuk'a tare da jinjina al'amarin,Mahmood ya k'arbi basket din yace"Usee kace mata muna godiya sosae sae mun shigo.... "
Da sauri Usee yace"A'ah tama ce suna nan tafe gobe duka dasu anty Meema.... "
Gabana naji ya yanke ya fadi jin abinda ya fada,amma sae na kada baki nace"Allah ya kaimu kanin miji,sae mun gansu..... "
Murmushi ya sakar min yace"Toh! matar Yayah,sae anjimanku.... "
Muka had'a baki wajen cewa"Toh mu jima da yawa.... " ya fice.
Wani uban tsalle naga Mahmood ya daka yana fadin"Yessss! My family have accepted my Zahra da hannu bibbiyu........ Sauran mana kaninmu.... "
Murmushi kawai nayi abina.Daga haka muka soma cin breakfast wanda ferfesun kan rago ce,sae kuma kayan tea.
Washeqari kuwa sun cika alqawari,sunzo din hadda 'yan gidan Baba Mu'azzam su Hafeezah da mominsu.Gida ya cika ya kacame da hayaniya,sae fira muke cikin raha da annashuwa.Dama tun safe nida Mahmood muka hada musu lafiyayyar girki kan suzo.
Nace"Anty Meema waini ina Anty Hanan ne? " (Dayake mijina ya fada min cewar yanxu ta koma gidansu Momi da zama tunda mijinta ya tafi,shine nayi tunanin kila tare zasu zo amma kuma sae naga akasin hakan,babu ita aciki).
Momi ce ta kada baki tace"Hanan tana gida kinsan ciki yayi nauyi yanxu,don haka mah bata cika fita,amma tace tana gaidaki.... "
(Gaskiyar lamari kuwa shine,babu yadda Momi batayi da Hanan ba akan tazo suje amma taki,tace babu inda zata,akan dole Momi ta rabu da ita,Jasmin mah ta hanata binsu,ita kuwa yarinyar sae kuka taketa yi amma babu damar zuwa tunda uwarta ta hana).
Nace"Allah sarki! Allah de ya raba lafiya... "
Ni nasan tabbas Momi tade k'are Hanan ne,amma ni xuciyata ta bani cewar haushina takeji sosae don na auri wan mijinta.Oho! Wallahi kome ze faru ya dade be faru ba donni dai yanxu harga Allah ina son mijina kuma bana danasanin aurensa,kuma babu wanda ya isa ya raba wannan auran sae Allah wanda shine ya hada abinsa.Su Momi da Khairat seda suka sake nemar gafarata akan cin mutuncin da suka min da kuma sharrin asirin da suka lik'a min.Nace"Laah! wallahi babu komai,ni wlhy ban rik'eku axuciya ba,Allah ya yafe mana duka... "
Awa daya kacal su Momi sukayi,Sannan suka wuce,su Hafeezah kuwa sae da marece direban gidansu yazo ya daukesu wanda dama can shi dinne ya kawosu.'yan kudade na basu wanda Mahmood ne ya bani akan cewar idan sun tashi tafiya saina basu.
Nace"Afreen gashi ba yawa kwa siyi kayan kwalliya,naso baku acikin nawa ne amma kayan lefena nacan Zaria..... "
"Laaaaah! kuji anty sae kace wasu baki?mufa kannenki ne basai kin bamu wani abin ba,sada xumunci mukazo yi ba maula ba.... "
Ah wasance nakai mata bugu ta goce,nace"kai Afreen yanxu yaya bazata iya baiwa kannenta kyauta ba? Shikenan idan ta basu ya zama maula ce suka yi? "
"Mude kome zaki fada bazamu k'arba ba,ki rik'e abarki bama so.... " tayi gaba su Rafi'ah suka take mata baya,har wajen Mota na bisu amma sam sunki k'arba,Afreen ce ta umarci direba daya tada motar,ya kuwa bi umarninta suka fice.Su Anty Meema mah haka suka min dana ce gashi sa baiwa 'ya'yana susha alawa,suka k'i k'arba.
Asanyaye na koma ciki,gab da sallar magrib ogan nawa ya dawo.Ware min hannaye yayi wai nazo na rungumeshi,babu b'ata lokaci na isa gareshi ina dan bubbuga kafata akasa nace"Anki ah rungumekan,daga cewa zakaje kayiwa abokanka ban gajiya shine kayi zamarka acan ko? Kode sunyi maka wata matarce ban sani ba? "
"Lalalalaaaah! Sunma isa?kuma nima na isa na so wata bayan my Zahmood?wallahi babu ta biyunki acikin xuciyata my Zahra,ke kadai kin isheni rayuwa...... "
"K'arya kake har yanxu kana son Zaynab,kuma itama din ai hakan ka fada mata,kace babu wata da zaka rab'a ko bayan ranta,sae gashi ayau ka k'arya alqawari...... " babu xato ba tsammani kawai naji hawaye ya soma ziraro min saman kunci,hawayen da ban san ko na menene ba? Kota kishin Zaynab dinne ko kuwa tausayin kaina na ganin na kamu da sonsa bayan nasan har yanxu yana qaunar Zeeynsa,kuma ko kusa nasan bazan taba samin irin matsayinta axuciyarsa ba,yafi sonta akaina nesa ba kusa ba.
Shima din idan yace ya manta Zeeynsa toh kuwa yayi k'arya,yasan yana mugun son Fadima,amma Zeeynsa ta dabance acikin xuciyarsa,yasan tabbas watarana Fadimar tana iya maye gurbin Zaynab din acikin xuciyarsa idan har ta iya bi dashi yadda ya kamata amatsayinta na wayayyiya.
Rungumota yayi ya soma lallashinta,cike da kissarsa da kuma salonsa ya mantar da ita batun Zeey.Atake anan suka shiga farantawa juna rai,suna meh jin sabuwar qaunar junansu na ratsa dukkan wani gab'ar jikinsu.Ya tambayeta yadda sukayi da bak'in nata,anan ta bashi labarin yadda sukai dasu Afreen,sosae yayi dariya hadda k'yak'yatawa.
Yace"Ai nasan halin Afreen sarai bata son ana mata irin wannan k'yautar,sae tayi ta ganin kamar malauce tazo yi,yanxu mah idan ba sa'a kikaci ba,toh kuwa tana iya jera miki kwanaki kafin ki sake ganinta agidan nan.... "
Waro idanuwa waje nayi nace"Akan nayi mata k'yautar kudin?"
"Naki wasane yarinyata,toh bari kiji akwai wani saurayinta Arham dake masifar sonta,toh wlh ko kwandala ya bata,toh shikenan daga ranar ta dena kulasa kenan har sae iyaye sun shiga cikin maganar,yanxu maganar da nake miki,babu wata k'yautar kudi da take k'arba daga gareshi,ita fa ta gwammace ayi mata k'yautar wani abin can daban amma bawai kudi ba,aurenta mah nan da wata uku masu xuwa insha Allah.... "
Ahankali nace"Allah ya nuna mana.... Agaskiya nide ta birgeni,sam abin duniya basu rufe mata idanuwa ba kamar wasu matan..... "
"Ai Aysha Afreen tayi ne,wallahi da'ace ni meh sha'awar auren dangi ne,toh kuwa wallahi da ita xan aura sabida halinta yayi ne... " ya fada tare da kashe min one eyes.
Wani irin kishinta ne naji ya tokare min qahon xuciya,lokaci daya na sakar masa kukan shagwab'a,nace"Nasan kila auran mah dakai za'ayi,b'oye min kawai kake kamar yadda ka b'oye min aurena dakai...... "
Rik'e cikinsa yayi yana dariya yace"Babyna ji yadda kika koma lokaci guda,don't tell me kema kina da kishi sosae juz lyk Zee...... "
B'ata fuskar da yaga nayi ne ya sakashi yin shiru,ya sosa k'eya tare da fadin"Am sorry my Zahmood bazan k'ara k'iran sunanta agabanki ba.... " sae kuma naji duk ya bani tausayi.Haka muka cigaba da wasanninmu na ma'aurata kafin daga bisani muka mik'e don gabatar da sallar magrib,bayan ya dawo daga masallaci kuma muka zauna cin abinci.
****
Kwanakin amarcin daya biyo baya kuwa ba'a magana don sosae nake samun kulawa da kuma daddadar soyayyar mijina agareni,nima ba laifi ina gwada masa tawa kulawar da soyayyar akoda yaushe.'Ya mace kenan,ko kuma nace xuciya ita de babu ruwanta,da zarar ta sami Wanda yake bata kulawa da kuma damuwa akanta,shike nan saita mace akan son wannan din,gashi ayau son da nake yiwa Mubarak ya zama tsuntsu ya koma kan Mahmood.Ayanxu Kam ina masifar son Mijina Wanda har nake jin bazan iya cigaba da rayuwa babu shi ba,tofa kullum muna mak'ale da juna baya fita,koda ace ya fitan ne,toh kuwa baya jimawa yake dawowa,dalilin daya sanya muka k'ara shaquwa dashi kenan.
Hakan yake gasu Suhaileedar,sun wani k'ara shaquwa da wani irin
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13 Chapter 14Chapter 15