miki da sauki kije mah ki dubata da kanki ki gani...... "
Kafin ya sake magana tayi wuf! ta fice,Afreen da Hafeezah dake tsantsara makeup suka take mata baya.
Shi kuwa Mahmood ajiyar xuciya ya sauke,ahankali ya furta"Ya salam! Wannan wani irin aure ne nayi? Wani irin tashin hankali da bala'i ne nake nemar jajibowa rayuwata?"
Ficewa yayi daga dakin,ya nufi waje,Su Ash na ganinsa suka mik'e,so take ta masa magana amma sae kuma taga ya daga mata hannu yayi gaba da sauri-sauri.Da hanzari Ash sukayi ciki gabanta na meh cigaba da dukan tara-tara.tabbas tasan wani abin ne ya faru don yadda taga Mahmood ya fita babu walwala akan fuskarsa.Toh koma meye ya faru Fatin ta birgeta,don basu ji wata hayaniyarsu ba,komai silently sukayi shi.
**
Ina ganin ficewarsa naja jikina dakyar na xauna agefen gado da k'arfi tare da rik'e kaina dake barazanar fashewa don azabar ciwon kai.Hawayena sun kafe sunki zuba,abubuwan daya faru yanxu tsakanina da Engr. sun girmi k'wak'walwata don so nake nayi tunani da kuma nazarin kalamansa amma brain dina ya gaza yin hakan,k'wak'walwar tawa ta kasa bani damar tunanin komai.
Ina cikin wannan halin ne naji muryar Mamin Hafeezah tun kan ta k'araso dakin tana fadin"Fadima d'iyata kina ina? "
Axuciyata nace"Ban gane ina ina ba? ya wuce dakin da kuka saukeni....? "
Ganinta nayi ta shigo arud'e tare dasu Hafeezah biye da ita,sae ayanzu hankalina ya tashi kar de ace sunga fitar Engr. daga cikin d'akina??
"Fadima yah kike jin jikin naki yanxu da sauki de koh? Idan babu tun wuri muje asibiti... "
Sae ayanzu hankalina ya dan kwanta ganin ba abinda nake tunani akai bane,kafin nayi magana naji sallamarsu Ash,biye dasu Anty Hajaar ce dasu Mama Jamila wanda ga dukkan alamu dawowarsu kenan.
"A'ah kaina ne kawai ke ciwo Mami.... " na bata amsa cikin sanyin murya.
Tace"Toh bari na kawo miki maganin ciwon kan.... "
Da sauri nace"A'ah Mami karki damu akwai ah purse dina.... "
Da hanzari na dauko purse din na ballo paracetamol,na dibi dan ruwa ah jug na hadiye maganin.Sae sannu ake ta min.Su mama Jamila mah sae duk suka ji ba dadi da kuma tausayina,duk aganinsu zazzabin bankwana dasu nake don lafiyata qalau sae yanxu dana soma jin jikina ba dadi.
So nake nayiwa Ash wasu yan tambayoyi amma presence din su mama jamila da dangin mijina ya hanani k'eb'ewa da ita.Agaskia naga gata sosae awurin dangin mijin,nan da nan suke tayi dani kamar wata kwai da ba'a son ta fashe.
Ina ke miki ciwo? Meh kike son kici?duk tambayoyin kenan wanda rana ta farko kenan dana ji na soma qaunar wannan auren.
Amma shi mijin nawa ina yake ne da har yanxu banga ko inuwarsa ba?
**
Shi kuwa Mahmood yana fita,sae da aka kai ruwa rana kafin abokansa su haqura da xancen reception din.
Ce musu yayi"Idan ta kudin da kuka barnatar ne shine kuke jinsa ajiki,toh kuyi haquri xan biyaku amma ni lafiyar matata ya fiye min komai...... "
Sae kuma suka ji duk jikinsu yayi sanyi da maganarsa.Haka de kowa ya kama gabansa duk rai babu dadi.k'iran wasu abokansu sukayi wa'enda suke venue din already suka sanar dasu cewar an fasa,Suma din sunyi d'an korafi amma da sukaji dalili se kuma suka dan sassauta. Shima Mahmood din wucewa gidansa yayi dake 'court road' don baze iya sake komawa cikin gidan ba.Gobe mah sae dare ze taho d'aukarta,don zasuyi kusan sati uku akano kafin su koma Zaria.
Washegari wajen qarfe goma akayi walima acikin filin gidan,ba wasu jama'an Kirki ne suka zo ba kamar namu ba,kuma ba laifi malamar tayi nasiha meh ratsa xuciya wanda nayi kuka sosae.
Itama Suhaima anata b'angaren,qarfe goma akayi walima ah k'ayatacciyar filin gidan,ana gamawa direct akayi da ita b'angaren da xata zauna,sannan jama'a suka watse,tayi kuka sosae sanda kawayenta da wasu mamamninta suka zo wucewa wa'enda suka kwana.Dakyar ta bari suka wuce tana kuka wasu mah suna kuka.Yanzu ya rage ita kadai acikin dakinta,sae angonta da xata jira.
Su Mama Jamila ne suke ce min zasu wuce,ai kuwa kuka na sakar musu ina cewa nima binsu xanyi.
Mama Sadiya ce tace"Yau ga sakarya,Yo! ai wannan itace ake kira da auren ai,gashi mun kawoki gidan mijinki inda kike ta mararin xuwa..... kinga ni cika min gyale..... "
Haka su Mama Sadiya mah suka min,suka tureni suka fice har su Ash. Sae kuka nake wiwi kamar wata k'armar yarinya,su Mami kuwa sae aikin rarrashina suke.
Sae bayan isha'i akace min nazo mu tafi ga angona ya taho daukata,mamaki nake tayi wai ace da daddaran nan ne xamu kama hanyar Zaria? Kamar na tambayi su mami ko Zariar ce zamu tafi da daddaran nan amma sae naji na kasa.
Falon Baba kamar yadda naji ake k'iran mahaifinsu Hafeezah aka kaini,anan naga angon nawa Xaune akasa yana sauraron jawabin Baba.
Kun san wanene mijin nawa?? Its still Engr. Mahmood Mustapha dai nake gani zaune agabana,sae ayanzu na tabbatar da cewar Yes! shi din ne de mijina.
Tuni naji wani irin tashin hankali ya min sallama,taya akai ya sami aurena? meh yayi wa mahaifina har ya bashi aurena? Dama ze iya cin amanar Mubarak ban sani ba? Inasu mummy da sauran kannansa don ga dukkan alamu ya nuna cewar basu da masaniyar auren,kamar b'oye musu yayi,sannan kuma su waye Baba Mu'azzam da kuma Mamin Hafeezah agareshi? Anya ba hayar iyaye yayi ba don su tsaya masa akan wannan aure ba kuwa?
Wani murmushin takaici nayi ina meh raya wasu al'amura araina,ni kadai kurum nasan tashin hankalin da zan haifar muddin muka sanya kafa muka bar nan gidan.Ni kadai nasan tanadin dana yiwa Engr. Mahmood bayan ya gama labarta min dalilinsa na auren *'BUDURWAR KANINSA'*..................... 📝
A/N
Tofa my people mun fa iso gun.... Wani kudiri ne kuma ke ah cikin ran Fadima? Meh take shirin yiwa Engr. Mahmood? Ku dai biyoni.
*IT'S HAFNAN*
*💘SHIN SO DAYA NE?*
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy____mustee*
✨✨
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
🌼BABI NA SHIDDA🌼
*page 15-18*
Can de na cije na sanya 'yar yatsa na sharce hawayen da har xuwa wannan lokacin sunki daina zuba,sae mah dad'a gangarowa suke kamar ana korosu ko kuma nace tamk'ar ruwan famfo.
"Brother inlaw har kayi round up na labarinka banji ka ambaci kalmar *'NAKOWA'* ba wanda abinda nafi k'osawar naji inda ka sami wannan sunan kenan.... " Na kafeshi da jikakkun idanuwana ina meh jiran naji bayanin da ze biyo baya.
Saukar da wata wahalalliyar ajiyar xuciya naji yayi,kana yace"Fadima da fari dai don Allah ina son kiyi cancelling wannan *'Brother inlaw'* din da kike k'irana da ita,pls stop it banaso,am now ur husband so pls kindly upgrade my name to a romantic one,I want to feel being love again..... "
Wata uwar harara na watsa matsa,amsa nayi niyyar bashi amma kuma se na tuna cewar ban gama jin duk abinda nakeson naji daga gareshi ba,don haka se nayi ladab tare da maida wuk'ar.
"Naji dear nah daga yau na sauya maka suna .... " na fad'a in a very romantic way.Har cikin xuciyarsa yaji dadin wannan sunar,ji yayi kamar Zeeynsa ce ta fada masa hakan don haka take k'iransa da *'Dear nah'*.
Ni kuwa da gangan nace *'Dear nah'* don na sosa masa xuciya yaji kamar Zaynab din ce agabansa.
Axuciyata nace"Kaji dan malohon har ya wani susuce don na k'irashi kawai da 'Dear nah',lallai na yadda mace de shed'aniyace,ko shaid'an din mah yana Sara mata,tasan ta yadda zatayi ta zautar da d'a namiji,kissa da kisissina da duk wani salon yaudara duk atafin hannun mace suke...... "
Ji nayi ya katse min tunanina,yace"Nakowa de da kike taji ana fada family name dinmu ne,tun asali mahaifinmu ne ya sami wannan sunan daga bakin jama'a,sabida shi din mutumin mutane ne,kowa nasa ne,haka kuma yana da tausayi da kuma taimakon na k'asa dashi,dalilin daya saka mutane ke k'iransa da *'NAKOWA'* kenan,ba dukanmu muke amfani da sunan ba,ina daya daga cikin wa'enda basa amfani da sunan acikinmu,shima Mubarak din baya amfani da ita,we're juz bearing *'Mustapha'*,ta siyasa na tambayi Mubarak ko ya tab'a fad'a miki family name dinmu? Sae yace wallahi be tab'a ba,so yake idan yazo gabatar da Kansa awajen mutanenki,sae asannan ne ze bada cikakken sunansa,sosae nayi murna da hakan da kuma ganin wautarsa,shiyasa na bada wannan sunan awajen mutanenki don nasan tabbas bazakiyi saurin d'agowa ba....... "
Tafa hannaye na soma yi kamar wata 'yar coci,shi kuwa kallo ya bini dashi,k'wayar idanuwan nan nasa dauke suke da tsananin tsoron actions din da xanyi taking.
Nace"Wow!wow!bravo!!... so smart & intelligent being.... Hmm! Nakowa's family..... "
Sake maimaita sunan nayi cike da alhini"Nakowa's family........ "
"Nakowa's family wallahi babu wani mahaluk'in daya kama kafarku wajen iya tsara takun basaja,believe me wallahi kune sahun gaba ah iya tafiyar da takun basaja very smoothly ba tare da an sami wata tagargad'a ba,Ni Fadima sa'ad wai *'Wa'* da *'K'ani'* suka ta yawo da hankalina da kaifin tunanina.Da fari de,*'K'ani'* ya b'oye min cewar yana da mata hadda 'ya,sae matarsa tayi takun basaja axuwan ita k'anwarsa ce don de kawai kada na d'ago cewar ita din matarsa ce,sannan kuma wai don kada nayi zargin cewar al'akar soyayyata dashi is secret,family dinsa basu da masaniya,don haka idan har ita ta tarb'eni axuwan fiancee dinsa,toh tabbas xanyi tunanin cewar ai sauran mah sun sani,kawai kawaici suke nuna min,sae kuma aka sami matsala,takun nasu ya sami d'an targad'e,mahaifiyarsa da 'yarsa suka b'ata musu shirinsu wanda hakan ya saka na d'ago cewar tabbas akwai wata ak'asa,wai hakan da matar tasa tayi aganinta son miji ne ya saka ta biye mishi ko menene? Idan kuwa hakane xan iya cewa ita din k'atuwar dak'ik'iyace,raina mata hankali kawai akai awannan shirin,shirin *'DR. MUBARAK MUSTAPHA NAKOWA'* itace '*BASAJA TAKUN FARKO'*............."
Dan murmushin takaici nayi,kana na cigaba"Bayan komai ya d'an lafa,sae kuma *'Wa'* ya kunno mana da tasa k'alar takun basajar wanda ya shallak'e tunanin duk wani meh tunani,friends dina sunsha fad'a min cewar kamar brother inlaw dina is having a crush on me!,amma kasan meh? Saurin k'wab'arsu nayi akan karsu sake min wannan zancen banzar,and do you know why I said so? Sabida aganina brother inlaw dina baze tab'a tunanin cin amanar dan'uwansa ba,kawai de k'yautatawace da kuma kulawa kake nuna min amatsayina na budurwan k'aninka,sae gashi tashi daya ka shayar dani madaran mamaki,sae da kasan ta yadda kayi ka aureni,ayau gani ga *'ENGR.MAHMOOD MUSTAPHA NAKOWA'* wan *'DR.MUBARAK MUSTAPHA NAKOWA'* amatsayin mijin auran '*FADIMA SA'AD MAINASARA'*... gaya min,isn't dat a shameful thing to us? Sannan kuma mutane sun sami abin fada cewar ai 'wa' ya auri budurwar 'k'aninsa,kaga wannan shirin taka itace *'BASAJA TAKUN K'ARSHE'* don daga kai,wallahi insha Allahu babu wani d'a namiji da xan yarda ya sake tsara wata takun basajar akaina......never wallahi........ "
"Fadima please listen....... " ya fada awahalce.
Da sauri na daga masa hannu"Malam saurara min nan!.... lokacin zancen soki burutsunka ya riga da yayi expire,yanxu kuwa lokacin maganata ne,it's my turn to speak out and take actions,lokacin zartar da hukunci yayi......... "
"Bayan igiyoyin auren na rataye ah wuyana shine kike tunanin zartar da hukunci da kanki?taya zaki zartar da wannan hukuncin baby doll? ko kuwa atunaninki ni Mahmood xan tab'a furta kalmar '*SAKI'* ne agareki?toh kuwa idan hakan kike tunani,toh ina son ki sani,Ni Mahmood baxan tab'a sakin matata Fadima sa'ad ba,Mahmood ba ragon namiji bane ko kuma wani sok'on ba da har zeyi tunanin rushe ginin daya dad'e yana ginata ba,baxan tab'a gangancin sakinki ba don na dad'e ina jiran zuwan wannan ranar ta mallakarki amatsayin matar aurena,Fadima ina son kisa aranki cewar ni dake aurenmu mutu ka raba ne takalmin kaza,don haka baxan tab'a sakinki ba,ruwan daya tafasa ya dad'e be k'one ba...... "
Gabana ne naji ya yanke ya fadi da jin maganganunsa,amma kuma se na d'aure nace"Mahmood wallahi se ka sakeni adaran nan ba sae an kai gobe ba,don banzo da shirin fuskantar tashin hankalin dake shirin kunno kai acikin family dinka asanadin aurena ba,baxan tab'a yadda Mubarak ya min kallon 'maciya amana' ba balle har na lamunci tsaya jin yana jifana da wannan kalmar ba,never! wallahi I'll never permit dat..... "
Cikin d'aga murya nace"Mahmood ina meh umartarka daka gaggauta sauke igiyoyin aurena duka ukun dake rataye ah wuyanka don bazan tab'a so ayi mah tunanin gyara wannan auran nan gaba ba....... "
Cike da takaicinta Mahmood yace"Ban tab'a tunanin cewar ke din dak'ik'iya bace sae yau,atunanina ilimin arabi ya gama ratsa k'wak'walwarki,ashe abinda ban sani ba da sauranki,kin kuwa san girman laifin duk wata matar data buk'aci saki da bakinta daga wurin mijinta? Nasan kin fini sanin abinda Allah (SWT) ya tanadar mata,amma shine ke don toshewar basira da kuma tsananin b'acin ran da kike ciki yasa har ke kike nemar mah ayi miki sakin da manzon Allah (SAW) yayi mana hani da yinta,wato saki uku!!,,wa'iyazubillah!! wallahi Fadima ki gaggauta yin istigfari ga ubangiji,sannan kuma ki nemi tsari daga shed'an don duk shine ke neman sakaki ki k'auce hanya,Fadima ina son ki rungumi kaddararki da hannu bibbiyu,ina son ki sanya aranki dama can Allah ya rubuta cewar ni din mijinki ne,ke kuma matata,saki de kamar yadda na fada,kinji nace wallahi bazan tab'a sakinki ba,aurena dake mutu ka raba ne,zaman auranmu daram!,,ni dake kamar magnet da k'arfe haka zamu kasance,am fully ready to face any problem coming soon............ "
Wasu hawayen bakin ciki ne suka soma shatato min saman kunci,xuciyata ta sauya zuwa xuciyar kafirai marasa imani,idanuwana sun rikid'e sun koma na tsantsar bala'i.ko daya daga cikin karatun daya karanto min babu wanda yayi nasarar shiga cikin k'wak'walwata.
Cike da isa da gadara nace"Mahmood ga shawara idan har zaka k'arbeta.... Ka sakeni ta ruwan sanyi tun muna shaida juna,idan kuwa kaki,toh ina meh tabbatar maka da cewar lallai kuwa za'a ji kanmu don ta tashin hankali da kuma k'eta za'a rabu,now its left to you to choose one of conditions listed........."
Murmushin leb'en baki kawai Mahmood yayi,kana yace"All of the conditions listed sunyi tsauri da yawa matar Mahmood,don haka none of the conditions listed will be picked up...... "
Da sauri nace"Haka kace ko? "
"Ba wai haka nace ba,hakan de take.... " ya fada tare da kashe min one eyes.
Gani nayi yana nema ya kawo min taurin kai,ni kuwa xuciyata sae ingizani take,tana meh raya min wasu al'amura araina,ai kuwa da hanxari nayi kitchen ina waigensa,shi kuwa sae murmushi yaketa wulla min.
Ahankali nace"Dan iska yanzun nan kuwa zaka yi abinda nakeso.... "
Shi kuwa Mahmood he wonder wat Fadima is upto,atunaninsa wani abin take da buqata shiyasa taje kitchen din.Babu zato babu tsammani sae ganinta yayi ta fito daga kitchen rik'e da wata sharb'ebiyar wuk'a ahannunta.wata irin zabura yayi tare da mik'ewa da sauri.
Ni kuwa ganin tashin hankali da kuma zallar tsoron dake shimfid'e akan fuskarsa ya sakani bushewa da wata dariyar shekiyanci.
Axuciyata nace"Wow! Plan dina yayi aiki,nasan tabbas baxan sha wata bak'ar wahala ba kafin na sami takaddar saki nah... "
"Fadima nace meye wannan ahannunki?" Ya sake tambaya.
Mur! nasha,nace"Ai! wai tambayata mah kake?okay cokalin cin abinci ne....."
Na fadi hakan tare da tunkaran inda yake,jaa da baya ya soma yi yana fadin"A'ah Fadima wuk'ace fa nake gani ahannunki,meh zakiyi da ita? "
"Au! na aza koh idanuwan mijin nawa sun dena aiki ne,ashe tunanina was wrong,the two eyes are still working tunda har ya gano wuk'a ce ahannuna...."
Dad'a tamke fuska nayi kamar ba Fadima meh sanyin xuciya da imani ba,nace"zancen kuma abinda xanyi da ita,so nake nayi gunduwa gunduwa da namomin jikinka idan har kaki bani takaddar saki nah......"
Da tsawa yace"Ke Fadima! kinyi hauka ne? Kisan kai fa kike shirin aikatawa? Wai ni Fadima meya shiga cikin k'wak'walwarki ne?Dama ashe haka kike ban sani ba? Musa ah fuska sannan fir'auna azuci?"
Ni kaina nasan baxan iya aikata abinda nace ba,barazana ce kawai nake son na masa.
Ban tankashi ba,kawai na nufi inda yake tsaye,da sauri naji yace"Tsaya Fadima karki k'araso don naga abin naki da gaske ne,kina iya aikata abinda kika fada,xan baki takaddar sakinki donni lafiyar jikina ya fiye min komai..... "
Ajiyar xuciya na sake,kana nace"Da kuwa ka shafawa kanka lafiya.... "
Yace"Muje daki na rubuta miki don takadda da biro na ciki..... "
"Oya! shige gaba muje..... " na fad'a da k'arfi.Da hanxari yayi gaba yana meh daga hannayensa duka biyun asama kamar wani barawon da dan sanda yayi arresting.(hohoho! Fadima the seargent).
Na take masa baya ina meh nuna wuk'ar adaidai saitin bayansa,shi kuwa lokaci xuwa lokaci yake dan waigowa yana dan dubana.
Babu zato babu tsammani naji kawai ya juyo yana k'ok'arin warce wuk'ar ahannuna,kokuwa muka soma yi,dayake k'arfin d'a namiji da 'ya mace ba daya bane,sae kawai yayi nasarar k'arbeta ahannuna.Ni kuwa ganin hakan yasa na sake kwasa aguje nayi kitchen din.
Wata kwalbace da ban san kota mecece ba na gani saman wata cabinet,wawurarta nayi,na nufi waje,adaidai Kofar kitchen din muka jame.
Ba tare da wani b'ata lokaci ba na daga hannu na rotsa masa wannan kwalbar aka,ai kuwa ta sameshi agoshi.
Ji kake "Ahhhhhhhhh! Wayyo Allah,innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Fadima kin kasheni......."
Agigice na cillar da sauran fasasshen kwalbar daya saura ahannuna.
Fashewa da kuka nayi,nace"Wayyo! Allah na shiga uku na kashe mijina... " na fadi hakan ina meh k'ok'arin kai hannu na tab'a inda jini keta bulbulowa.
Ture hannunta gefe yayi,da hanxari ya shige kitchen din ya kunna famfo,ya wanke fuskarsa gabaki daya har inda jinin ke bulbulowa,kana ya koma falo duk ina biye dashi ina kuka sae cewa nake ya yafe min,amma k'ala bece min ba.Keys din motarsa ya kwasa da wayoyinsa,yayi waje,nabi bayansa.
Kafin na k'arasa ga k'ofar naga kawai
Showing 24001 words to 27000 words out of 43707 words
Kafin ya sake magana tayi wuf! ta fice,Afreen da Hafeezah dake tsantsara makeup suka take mata baya.
Shi kuwa Mahmood ajiyar xuciya ya sauke,ahankali ya furta"Ya salam! Wannan wani irin aure ne nayi? Wani irin tashin hankali da bala'i ne nake nemar jajibowa rayuwata?"
Ficewa yayi daga dakin,ya nufi waje,Su Ash na ganinsa suka mik'e,so take ta masa magana amma sae kuma taga ya daga mata hannu yayi gaba da sauri-sauri.Da hanzari Ash sukayi ciki gabanta na meh cigaba da dukan tara-tara.tabbas tasan wani abin ne ya faru don yadda taga Mahmood ya fita babu walwala akan fuskarsa.Toh koma meye ya faru Fatin ta birgeta,don basu ji wata hayaniyarsu ba,komai silently sukayi shi.
**
Ina ganin ficewarsa naja jikina dakyar na xauna agefen gado da k'arfi tare da rik'e kaina dake barazanar fashewa don azabar ciwon kai.Hawayena sun kafe sunki zuba,abubuwan daya faru yanxu tsakanina da Engr. sun girmi k'wak'walwata don so nake nayi tunani da kuma nazarin kalamansa amma brain dina ya gaza yin hakan,k'wak'walwar tawa ta kasa bani damar tunanin komai.
Ina cikin wannan halin ne naji muryar Mamin Hafeezah tun kan ta k'araso dakin tana fadin"Fadima d'iyata kina ina? "
Axuciyata nace"Ban gane ina ina ba? ya wuce dakin da kuka saukeni....? "
Ganinta nayi ta shigo arud'e tare dasu Hafeezah biye da ita,sae ayanzu hankalina ya tashi kar de ace sunga fitar Engr. daga cikin d'akina??
"Fadima yah kike jin jikin naki yanxu da sauki de koh? Idan babu tun wuri muje asibiti... "
Sae ayanzu hankalina ya dan kwanta ganin ba abinda nake tunani akai bane,kafin nayi magana naji sallamarsu Ash,biye dasu Anty Hajaar ce dasu Mama Jamila wanda ga dukkan alamu dawowarsu kenan.
"A'ah kaina ne kawai ke ciwo Mami.... " na bata amsa cikin sanyin murya.
Tace"Toh bari na kawo miki maganin ciwon kan.... "
Da sauri nace"A'ah Mami karki damu akwai ah purse dina.... "
Da hanzari na dauko purse din na ballo paracetamol,na dibi dan ruwa ah jug na hadiye maganin.Sae sannu ake ta min.Su mama Jamila mah sae duk suka ji ba dadi da kuma tausayina,duk aganinsu zazzabin bankwana dasu nake don lafiyata qalau sae yanxu dana soma jin jikina ba dadi.
So nake nayiwa Ash wasu yan tambayoyi amma presence din su mama jamila da dangin mijina ya hanani k'eb'ewa da ita.Agaskia naga gata sosae awurin dangin mijin,nan da nan suke tayi dani kamar wata kwai da ba'a son ta fashe.
Ina ke miki ciwo? Meh kike son kici?duk tambayoyin kenan wanda rana ta farko kenan dana ji na soma qaunar wannan auren.
Amma shi mijin nawa ina yake ne da har yanxu banga ko inuwarsa ba?
**
Shi kuwa Mahmood yana fita,sae da aka kai ruwa rana kafin abokansa su haqura da xancen reception din.
Ce musu yayi"Idan ta kudin da kuka barnatar ne shine kuke jinsa ajiki,toh kuyi haquri xan biyaku amma ni lafiyar matata ya fiye min komai...... "
Sae kuma suka ji duk jikinsu yayi sanyi da maganarsa.Haka de kowa ya kama gabansa duk rai babu dadi.k'iran wasu abokansu sukayi wa'enda suke venue din already suka sanar dasu cewar an fasa,Suma din sunyi d'an korafi amma da sukaji dalili se kuma suka dan sassauta. Shima Mahmood din wucewa gidansa yayi dake 'court road' don baze iya sake komawa cikin gidan ba.Gobe mah sae dare ze taho d'aukarta,don zasuyi kusan sati uku akano kafin su koma Zaria.
Washegari wajen qarfe goma akayi walima acikin filin gidan,ba wasu jama'an Kirki ne suka zo ba kamar namu ba,kuma ba laifi malamar tayi nasiha meh ratsa xuciya wanda nayi kuka sosae.
Itama Suhaima anata b'angaren,qarfe goma akayi walima ah k'ayatacciyar filin gidan,ana gamawa direct akayi da ita b'angaren da xata zauna,sannan jama'a suka watse,tayi kuka sosae sanda kawayenta da wasu mamamninta suka zo wucewa wa'enda suka kwana.Dakyar ta bari suka wuce tana kuka wasu mah suna kuka.Yanzu ya rage ita kadai acikin dakinta,sae angonta da xata jira.
Su Mama Jamila ne suke ce min zasu wuce,ai kuwa kuka na sakar musu ina cewa nima binsu xanyi.
Mama Sadiya ce tace"Yau ga sakarya,Yo! ai wannan itace ake kira da auren ai,gashi mun kawoki gidan mijinki inda kike ta mararin xuwa..... kinga ni cika min gyale..... "
Haka su Mama Sadiya mah suka min,suka tureni suka fice har su Ash. Sae kuka nake wiwi kamar wata k'armar yarinya,su Mami kuwa sae aikin rarrashina suke.
Sae bayan isha'i akace min nazo mu tafi ga angona ya taho daukata,mamaki nake tayi wai ace da daddaran nan ne xamu kama hanyar Zaria? Kamar na tambayi su mami ko Zariar ce zamu tafi da daddaran nan amma sae naji na kasa.
Falon Baba kamar yadda naji ake k'iran mahaifinsu Hafeezah aka kaini,anan naga angon nawa Xaune akasa yana sauraron jawabin Baba.
Kun san wanene mijin nawa?? Its still Engr. Mahmood Mustapha dai nake gani zaune agabana,sae ayanzu na tabbatar da cewar Yes! shi din ne de mijina.
Tuni naji wani irin tashin hankali ya min sallama,taya akai ya sami aurena? meh yayi wa mahaifina har ya bashi aurena? Dama ze iya cin amanar Mubarak ban sani ba? Inasu mummy da sauran kannansa don ga dukkan alamu ya nuna cewar basu da masaniyar auren,kamar b'oye musu yayi,sannan kuma su waye Baba Mu'azzam da kuma Mamin Hafeezah agareshi? Anya ba hayar iyaye yayi ba don su tsaya masa akan wannan aure ba kuwa?
Wani murmushin takaici nayi ina meh raya wasu al'amura araina,ni kadai kurum nasan tashin hankalin da zan haifar muddin muka sanya kafa muka bar nan gidan.Ni kadai nasan tanadin dana yiwa Engr. Mahmood bayan ya gama labarta min dalilinsa na auren *'BUDURWAR KANINSA'*..................... 📝
A/N
Tofa my people mun fa iso gun.... Wani kudiri ne kuma ke ah cikin ran Fadima? Meh take shirin yiwa Engr. Mahmood? Ku dai biyoni.
*IT'S HAFNAN*
*💘SHIN SO DAYA NE?*
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy____mustee*
✨✨
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
🌼BABI NA SHIDDA🌼
*page 15-18*
Can de na cije na sanya 'yar yatsa na sharce hawayen da har xuwa wannan lokacin sunki daina zuba,sae mah dad'a gangarowa suke kamar ana korosu ko kuma nace tamk'ar ruwan famfo.
"Brother inlaw har kayi round up na labarinka banji ka ambaci kalmar *'NAKOWA'* ba wanda abinda nafi k'osawar naji inda ka sami wannan sunan kenan.... " Na kafeshi da jikakkun idanuwana ina meh jiran naji bayanin da ze biyo baya.
Saukar da wata wahalalliyar ajiyar xuciya naji yayi,kana yace"Fadima da fari dai don Allah ina son kiyi cancelling wannan *'Brother inlaw'* din da kike k'irana da ita,pls stop it banaso,am now ur husband so pls kindly upgrade my name to a romantic one,I want to feel being love again..... "
Wata uwar harara na watsa matsa,amsa nayi niyyar bashi amma kuma se na tuna cewar ban gama jin duk abinda nakeson naji daga gareshi ba,don haka se nayi ladab tare da maida wuk'ar.
"Naji dear nah daga yau na sauya maka suna .... " na fad'a in a very romantic way.Har cikin xuciyarsa yaji dadin wannan sunar,ji yayi kamar Zeeynsa ce ta fada masa hakan don haka take k'iransa da *'Dear nah'*.
Ni kuwa da gangan nace *'Dear nah'* don na sosa masa xuciya yaji kamar Zaynab din ce agabansa.
Axuciyata nace"Kaji dan malohon har ya wani susuce don na k'irashi kawai da 'Dear nah',lallai na yadda mace de shed'aniyace,ko shaid'an din mah yana Sara mata,tasan ta yadda zatayi ta zautar da d'a namiji,kissa da kisissina da duk wani salon yaudara duk atafin hannun mace suke...... "
Ji nayi ya katse min tunanina,yace"Nakowa de da kike taji ana fada family name dinmu ne,tun asali mahaifinmu ne ya sami wannan sunan daga bakin jama'a,sabida shi din mutumin mutane ne,kowa nasa ne,haka kuma yana da tausayi da kuma taimakon na k'asa dashi,dalilin daya saka mutane ke k'iransa da *'NAKOWA'* kenan,ba dukanmu muke amfani da sunan ba,ina daya daga cikin wa'enda basa amfani da sunan acikinmu,shima Mubarak din baya amfani da ita,we're juz bearing *'Mustapha'*,ta siyasa na tambayi Mubarak ko ya tab'a fad'a miki family name dinmu? Sae yace wallahi be tab'a ba,so yake idan yazo gabatar da Kansa awajen mutanenki,sae asannan ne ze bada cikakken sunansa,sosae nayi murna da hakan da kuma ganin wautarsa,shiyasa na bada wannan sunan awajen mutanenki don nasan tabbas bazakiyi saurin d'agowa ba....... "
Tafa hannaye na soma yi kamar wata 'yar coci,shi kuwa kallo ya bini dashi,k'wayar idanuwan nan nasa dauke suke da tsananin tsoron actions din da xanyi taking.
Nace"Wow!wow!bravo!!... so smart & intelligent being.... Hmm! Nakowa's family..... "
Sake maimaita sunan nayi cike da alhini"Nakowa's family........ "
"Nakowa's family wallahi babu wani mahaluk'in daya kama kafarku wajen iya tsara takun basaja,believe me wallahi kune sahun gaba ah iya tafiyar da takun basaja very smoothly ba tare da an sami wata tagargad'a ba,Ni Fadima sa'ad wai *'Wa'* da *'K'ani'* suka ta yawo da hankalina da kaifin tunanina.Da fari de,*'K'ani'* ya b'oye min cewar yana da mata hadda 'ya,sae matarsa tayi takun basaja axuwan ita k'anwarsa ce don de kawai kada na d'ago cewar ita din matarsa ce,sannan kuma wai don kada nayi zargin cewar al'akar soyayyata dashi is secret,family dinsa basu da masaniya,don haka idan har ita ta tarb'eni axuwan fiancee dinsa,toh tabbas xanyi tunanin cewar ai sauran mah sun sani,kawai kawaici suke nuna min,sae kuma aka sami matsala,takun nasu ya sami d'an targad'e,mahaifiyarsa da 'yarsa suka b'ata musu shirinsu wanda hakan ya saka na d'ago cewar tabbas akwai wata ak'asa,wai hakan da matar tasa tayi aganinta son miji ne ya saka ta biye mishi ko menene? Idan kuwa hakane xan iya cewa ita din k'atuwar dak'ik'iyace,raina mata hankali kawai akai awannan shirin,shirin *'DR. MUBARAK MUSTAPHA NAKOWA'* itace '*BASAJA TAKUN FARKO'*............."
Dan murmushin takaici nayi,kana na cigaba"Bayan komai ya d'an lafa,sae kuma *'Wa'* ya kunno mana da tasa k'alar takun basajar wanda ya shallak'e tunanin duk wani meh tunani,friends dina sunsha fad'a min cewar kamar brother inlaw dina is having a crush on me!,amma kasan meh? Saurin k'wab'arsu nayi akan karsu sake min wannan zancen banzar,and do you know why I said so? Sabida aganina brother inlaw dina baze tab'a tunanin cin amanar dan'uwansa ba,kawai de k'yautatawace da kuma kulawa kake nuna min amatsayina na budurwan k'aninka,sae gashi tashi daya ka shayar dani madaran mamaki,sae da kasan ta yadda kayi ka aureni,ayau gani ga *'ENGR.MAHMOOD MUSTAPHA NAKOWA'* wan *'DR.MUBARAK MUSTAPHA NAKOWA'* amatsayin mijin auran '*FADIMA SA'AD MAINASARA'*... gaya min,isn't dat a shameful thing to us? Sannan kuma mutane sun sami abin fada cewar ai 'wa' ya auri budurwar 'k'aninsa,kaga wannan shirin taka itace *'BASAJA TAKUN K'ARSHE'* don daga kai,wallahi insha Allahu babu wani d'a namiji da xan yarda ya sake tsara wata takun basajar akaina......never wallahi........ "
"Fadima please listen....... " ya fada awahalce.
Da sauri na daga masa hannu"Malam saurara min nan!.... lokacin zancen soki burutsunka ya riga da yayi expire,yanxu kuwa lokacin maganata ne,it's my turn to speak out and take actions,lokacin zartar da hukunci yayi......... "
"Bayan igiyoyin auren na rataye ah wuyana shine kike tunanin zartar da hukunci da kanki?taya zaki zartar da wannan hukuncin baby doll? ko kuwa atunaninki ni Mahmood xan tab'a furta kalmar '*SAKI'* ne agareki?toh kuwa idan hakan kike tunani,toh ina son ki sani,Ni Mahmood baxan tab'a sakin matata Fadima sa'ad ba,Mahmood ba ragon namiji bane ko kuma wani sok'on ba da har zeyi tunanin rushe ginin daya dad'e yana ginata ba,baxan tab'a gangancin sakinki ba don na dad'e ina jiran zuwan wannan ranar ta mallakarki amatsayin matar aurena,Fadima ina son kisa aranki cewar ni dake aurenmu mutu ka raba ne takalmin kaza,don haka baxan tab'a sakinki ba,ruwan daya tafasa ya dad'e be k'one ba...... "
Gabana ne naji ya yanke ya fadi da jin maganganunsa,amma kuma se na d'aure nace"Mahmood wallahi se ka sakeni adaran nan ba sae an kai gobe ba,don banzo da shirin fuskantar tashin hankalin dake shirin kunno kai acikin family dinka asanadin aurena ba,baxan tab'a yadda Mubarak ya min kallon 'maciya amana' ba balle har na lamunci tsaya jin yana jifana da wannan kalmar ba,never! wallahi I'll never permit dat..... "
Cikin d'aga murya nace"Mahmood ina meh umartarka daka gaggauta sauke igiyoyin aurena duka ukun dake rataye ah wuyanka don bazan tab'a so ayi mah tunanin gyara wannan auran nan gaba ba....... "
Cike da takaicinta Mahmood yace"Ban tab'a tunanin cewar ke din dak'ik'iya bace sae yau,atunanina ilimin arabi ya gama ratsa k'wak'walwarki,ashe abinda ban sani ba da sauranki,kin kuwa san girman laifin duk wata matar data buk'aci saki da bakinta daga wurin mijinta? Nasan kin fini sanin abinda Allah (SWT) ya tanadar mata,amma shine ke don toshewar basira da kuma tsananin b'acin ran da kike ciki yasa har ke kike nemar mah ayi miki sakin da manzon Allah (SAW) yayi mana hani da yinta,wato saki uku!!,,wa'iyazubillah!! wallahi Fadima ki gaggauta yin istigfari ga ubangiji,sannan kuma ki nemi tsari daga shed'an don duk shine ke neman sakaki ki k'auce hanya,Fadima ina son ki rungumi kaddararki da hannu bibbiyu,ina son ki sanya aranki dama can Allah ya rubuta cewar ni din mijinki ne,ke kuma matata,saki de kamar yadda na fada,kinji nace wallahi bazan tab'a sakinki ba,aurena dake mutu ka raba ne,zaman auranmu daram!,,ni dake kamar magnet da k'arfe haka zamu kasance,am fully ready to face any problem coming soon............ "
Wasu hawayen bakin ciki ne suka soma shatato min saman kunci,xuciyata ta sauya zuwa xuciyar kafirai marasa imani,idanuwana sun rikid'e sun koma na tsantsar bala'i.ko daya daga cikin karatun daya karanto min babu wanda yayi nasarar shiga cikin k'wak'walwata.
Cike da isa da gadara nace"Mahmood ga shawara idan har zaka k'arbeta.... Ka sakeni ta ruwan sanyi tun muna shaida juna,idan kuwa kaki,toh ina meh tabbatar maka da cewar lallai kuwa za'a ji kanmu don ta tashin hankali da kuma k'eta za'a rabu,now its left to you to choose one of conditions listed........."
Murmushin leb'en baki kawai Mahmood yayi,kana yace"All of the conditions listed sunyi tsauri da yawa matar Mahmood,don haka none of the conditions listed will be picked up...... "
Da sauri nace"Haka kace ko? "
"Ba wai haka nace ba,hakan de take.... " ya fada tare da kashe min one eyes.
Gani nayi yana nema ya kawo min taurin kai,ni kuwa xuciyata sae ingizani take,tana meh raya min wasu al'amura araina,ai kuwa da hanxari nayi kitchen ina waigensa,shi kuwa sae murmushi yaketa wulla min.
Ahankali nace"Dan iska yanzun nan kuwa zaka yi abinda nakeso.... "
Shi kuwa Mahmood he wonder wat Fadima is upto,atunaninsa wani abin take da buqata shiyasa taje kitchen din.Babu zato babu tsammani sae ganinta yayi ta fito daga kitchen rik'e da wata sharb'ebiyar wuk'a ahannunta.wata irin zabura yayi tare da mik'ewa da sauri.
Cike da tashin hankali yace"Fadima meye haka? Meh kenan kika rik'e ahannunki?"
Ni kuwa ganin tashin hankali da kuma zallar tsoron dake shimfid'e akan fuskarsa ya sakani bushewa da wata dariyar shekiyanci.
Axuciyata nace"Wow! Plan dina yayi aiki,nasan tabbas baxan sha wata bak'ar wahala ba kafin na sami takaddar saki nah... "
"Fadima nace meye wannan ahannunki?" Ya sake tambaya.
Mur! nasha,nace"Ai! wai tambayata mah kake?okay cokalin cin abinci ne....."
Na fadi hakan tare da tunkaran inda yake,jaa da baya ya soma yi yana fadin"A'ah Fadima wuk'ace fa nake gani ahannunki,meh zakiyi da ita? "
"Au! na aza koh idanuwan mijin nawa sun dena aiki ne,ashe tunanina was wrong,the two eyes are still working tunda har ya gano wuk'a ce ahannuna...."
Dad'a tamke fuska nayi kamar ba Fadima meh sanyin xuciya da imani ba,nace"zancen kuma abinda xanyi da ita,so nake nayi gunduwa gunduwa da namomin jikinka idan har kaki bani takaddar saki nah......"
Da tsawa yace"Ke Fadima! kinyi hauka ne? Kisan kai fa kike shirin aikatawa? Wai ni Fadima meya shiga cikin k'wak'walwarki ne?Dama ashe haka kike ban sani ba? Musa ah fuska sannan fir'auna azuci?"
Ni kaina nasan baxan iya aikata abinda nace ba,barazana ce kawai nake son na masa.
Ban tankashi ba,kawai na nufi inda yake tsaye,da sauri naji yace"Tsaya Fadima karki k'araso don naga abin naki da gaske ne,kina iya aikata abinda kika fada,xan baki takaddar sakinki donni lafiyar jikina ya fiye min komai..... "
Ajiyar xuciya na sake,kana nace"Da kuwa ka shafawa kanka lafiya.... "
Yace"Muje daki na rubuta miki don takadda da biro na ciki..... "
"Oya! shige gaba muje..... " na fad'a da k'arfi.Da hanxari yayi gaba yana meh daga hannayensa duka biyun asama kamar wani barawon da dan sanda yayi arresting.(hohoho! Fadima the seargent).
Na take masa baya ina meh nuna wuk'ar adaidai saitin bayansa,shi kuwa lokaci xuwa lokaci yake dan waigowa yana dan dubana.
Babu zato babu tsammani naji kawai ya juyo yana k'ok'arin warce wuk'ar ahannuna,kokuwa muka soma yi,dayake k'arfin d'a namiji da 'ya mace ba daya bane,sae kawai yayi nasarar k'arbeta ahannuna.Ni kuwa ganin hakan yasa na sake kwasa aguje nayi kitchen din.
Wata kwalbace da ban san kota mecece ba na gani saman wata cabinet,wawurarta nayi,na nufi waje,adaidai Kofar kitchen din muka jame.
Ba tare da wani b'ata lokaci ba na daga hannu na rotsa masa wannan kwalbar aka,ai kuwa ta sameshi agoshi.
Ji kake "Ahhhhhhhhh! Wayyo Allah,innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Fadima kin kasheni......."
Agigice na cillar da sauran fasasshen kwalbar daya saura ahannuna.
Fashewa da kuka nayi,nace"Wayyo! Allah na shiga uku na kashe mijina... " na fadi hakan ina meh k'ok'arin kai hannu na tab'a inda jini keta bulbulowa.
Ture hannunta gefe yayi,da hanxari ya shige kitchen din ya kunna famfo,ya wanke fuskarsa gabaki daya har inda jinin ke bulbulowa,kana ya koma falo duk ina biye dashi ina kuka sae cewa nake ya yafe min,amma k'ala bece min ba.Keys din motarsa ya kwasa da wayoyinsa,yayi waje,nabi bayansa.
Kafin na k'arasa ga k'ofar naga kawai
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9 Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15