biyu a lokaci daya ba.

Dariya mashkur yayi Mai sauti Yana cewa' Sai Ni mashkur Mai sa'a
kai Dai kajira lokacin bikinka ka gani' Sai a lokacin Zan rama Duk abinda kayimin.

Duka Nasir yakai masa Yana cewa' haba bazaka iya Biya ba' irin wannan wahalan daka bani' karfa ka manta haryanzu ban debo kayana daga kauyen kankan ba' sabida gudun matsalan dazan fuskanta.

A tare suka saki dariya mashkur yace' abokina matsala ya qare tinda gani ga nijlah" nan da 'yan watanni su Malam da kaka zasu ga diyarsu da qaton ciki Ko goyo.


Dariya Nasir yayi yace' to nizan wuce kabi Yara a hankali nasan halinka.

Dafa kafadansa yayi yace' karka damu abokina Nisan yadda zanyi dasu kasan su Zuma ne cinsu Saida wuta.

Sallama Nasir yayi masa' Yana cewa'nizan wuce' to shikenan abokina nagode sosai Allah yabar zumunchi'

Daka fita zaka samu me napep ya kaika gida' nasan zuwa zakayi ka kwanta kaima ka huta gajiya.

Zaro ido Nasir yayi yace' ina naga ta bacci yanzu' ina a gabanka Abba yace Yana nemana' ni yanzu gidan mummy Zan koma mugama da wadancan mutanan' murmushi mashkur yayi Yana cewa'kaga Ni harna manta dasu.

Dole ka manta sabida ka sato yaran mutane' Yana Gama fada ya fita a gidan mashkur Na daga masa hannu.


Numfashi mashkur ya sauke"a zuciyarsa Yana cewa'Bari naje gurin yaran nan naji yadda zamu Kaya.

Yana zuwa jikin motan ya bude Yana cewa' me kuke jira Baku fito ba koni sa'ankune ina Magana Kuna Jina?

Dasauri nijlah tace ah ah sabida tsabar tsoransa daya kamata batasan lokacin data diro qasa ba' a hankali yace' ke Kuma Mene haka Ko dodo kika gani'sai kinji ciwo ki Isa mutane da rakin tsiya.

girgiza masa kai tayi ya kama hannunta ya tasheta tsaye Yana nuna Mata qofan Shiga cikin gidan.

Dan kyar ta iya Tashi tsaye tana tafi harta Shiga cikin falon' Kan kujerun data gani ta zauna tana sauke ajiyar zuciya.

Seda yaga shiganta ciki kafin ya Shiga cikin motan yasa hannu ya dago fuskan Yasmeen Yana Kiran sunanta.

Bata amsa Shiba Saima qoqarin ture hannunsa take' ya Bata fuska Yana cewa'
Wanne irin abune haka' haba baby ya Zaki nuna Kamar bakisan inada Wani auren ba' daga zuwan nijlah kin rikimin.


Cike da zafin Kishi Yasmeen tace' kona sani ina ruwana da aurenka' Baka Tashi tarewa da matarkaba Sai ranar da zaka tare Dani a gidanka' dama wannan Cin mutumcin ka tanadarmin baby' wannan shine sakamakon soyayyar daka Dade kanamin Ko?

Tausayin tane ya kamashi don haka ya rungume ta Yana shafa bayanta tare da yimata kalamai masu dadin gaske.

Shagwabe masa Yasmeen tayi tana juyi a jikinsa.

Sun dauki lokacin kafin ya samu nasaran shawo Kanta ya bude motan suka fito'

A tare suka Shiga cikin falon Yana riqe da ita' Basu zauna Kan kujerun ba ya Shiga da ita Wani kofan dake makale a jikin falon tinda suka shigo nijlah kebinsu da kallo Har saida suka bacewa ganinta' nan ta durgushe aqasa tana kuka.


Babban falo suka Shiga Sai dakuna uku a ciki da dinning table' daya daga cikin Dakin ya bude ya Shiga da ita' Kan bed ya ajiyeta Yana Mata murmushi"
dauke fuskanta tayi tana turo baki yayi saurin hade bakinsu Yana tsotsa Seda yayi Mai isarsa kafin ya saketa ya Tashi jikinsa a mace yace' ki shiga toilet kiyi wanka ina zuwa.


Falo ya dawo ya tsaya akanta Yana murmushi' kafin a hankali yace' nijlah haryanzu kina nan da halinki' meyasa Kuka be Miki wahala?

Bata amsa Shiba ya sunkuya ya dauketa yayi Wani kofan da ita Yana cewa' nasan Kishi kike sabida kinganni riqe da matata indai wannan ne gashi ke Har daukanki nayi ya fada Yana Shiga da ita Dakin.

Zama yayi Kan bed ya mata masauki Akan cinyarsa Yana cewa' Wai Ni mashkur kika gudan ma Ko nijlah?
Gashi yanzu kingani baki nuna kinyi kewana Ko kadan ba.

Bata fuska tayi tana turesa ya riqe hannunta Yana cewa' yau bazamu bacci ba saikin gayamin abinda wannan katon yake Miki da bakison Zama Dani.

Cikin Kuka nijlah tace' Ni Allah Babu abinda yakemin kawai dai Sai kuma tayi shiru tana wasa da hannunta.

Gaban mashkur ne yayi Wani irin faduwa tini ya zaro ido Yana cewa' Kawai me' ki gayamin Yana Miki irin abinda nake Miki?

Dasauri nijlah ta girgiza kai tana kallansa.

Ok' Ni Zan duba da kaina tinda nasan yadda kayana yake' Yana Gama fada yafara cire Mata rigan jikinta.

Hannunsa ta riqe tana bashi hakuri ya dakatar da ita ta hanyar riqe hannunta da Dayan hannunsa ya cire Mata rigan da Dayan hannun.

Ido ya zuba nononta Yana kallansu tare da San gano Wani abu' ya Jima Yana kallansu kafin a hankali ya kai hannunsa Yana shafa Kan nonon' numfashi yaja me sauti tare da Dora daya hanunsa Kan Dayan Shima Yana shafasa a tare suka sauke ajiyar zuciya cikin in ina yace'
Nijlah"banga alaman anashamin kayana ba' sedai ina tsoro ace idona beganemin daidai ba' nijlah bana zarginki sedai ina tsoran tuzurayen mutane musamman da Naga irin kallan dayake Miki dazu a falon Abba.

Haushine ya hanata Magana ga Wani zafi zafi dadi Dadi dake ratsata' qara janyota jikinsa yayi Yana cewa pls nijlah ta' a wannan lokacin ya kamata ki bani Dama kona denajin abinda nakeji a qasan zuciyana?

Janyewa tayi jikinta Na rawa ta dauki rigarta zata sa yayi saurin riqeta.

Bakinta Na rawa tace' ya mashkur ka Bari nasa rigana' kofa sallah banyi ba Kuma yanzu 8 ya wuce' idan Kuma Wani abune baga matarka can a daki ba' Nikam ka sakeni haka.

Matsawa ya qarayi jikinta ya dago Kanta Yana shafa wuyanta tare da kama qugunta Yana shafawa' zanin jikinta yakesan cirewa tayi saurin riqewa tana karkarwa Duk da itama sakonsa ya fara Shiga cikin jikinta.

Turesa ta fara tana girgiza masa kai hawaye nabin fuskanta.


Qanqameta yayi ya juya da ita Akan gadon Yayi saurin cafkar nononta Yana tsotso cike da kwarewa qara ta saki Wanda tasa Yasmeen Tashi Akan sallaya ta fito falon tana zagayewa tare da neman inda suke.


Kofan falon nijlah ta gani' Dan haka ta Shiga ciki tana sauri.

Sautin muryan datajine yasata qarasawa jikin kofan gabanta Na faduwa ta tura......




Momn sultan ce.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..*

*'yan Niger su tuntubi c wannan number,, +22789520047.*

*Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki*



Tare suka fito ya riqe hannunta Yana murmushi ' Basu Sami kowa a falon ba ya mujaheed yayi hanyan fita da ita daga cikin falon'
nijlah ta tsaya tana kallansa.

A hankali mujaheed yace' mu tafi Ko baby?' jinjina kai nijlah tayi tana cigaba da kallansa' saida ya sake Mata Magana akaro Na biyu kafin ta bude bakinta a hankali tace' bamu sallama da aunty husna ba.

Dariya mujaheed yayi Yana cewa' kinga muje' bafa kwana zamuyi acan ba' indai aunty ce nasan itama Shirin fita suke da yaya' Ko bakiji abinda daddyn Ayman yace ba.


Cike da faduwar gaba tare da zullumi tace' nijlah tace naji' to muje Ko ya fada Yana shafa fuskanta'.

Ba musu ta bishi suka fita a falon' bude Mata motan yayi suka Shiga a tare' tinda suka fara tafiya Babu Wanda ya iya Magana kowa da abinda yakeji a cikin zuciyansa.

Wani iri zuciyarta ke Mata' gashi Dai tanasan zuwa ShopRite Amma yanzu jitake Kamar tace ya juya su koma gida' kantane yafara ciwo ta kwanta a jikin kujera tana lumshe ido yayinda kwakwalwarta ta Shiga tinani mashkur' dasauri ta bude ido tana kallan mujaheed sedai a wannan Karan fuskar mujaheed taga ya koma kama Na mashkur' a zabure ta Tashi zaune bakinta Na rawa tace' mash mashkur kai neee?


Cike da mamaki mujaheed ya juyo Yana kallanta' kafin yayi Magana nijlah tagane ba mashkur bane' dasauri tasa hannu biyu ta rufe bakinta tana girgiza masa kai.

A tare Zuciyarta da nashi su tsananta bugawa ga wani mahaukacin tsoro daya kama ta ganin irin kallan da mujaheed ke jifanta dashi.

Bakinta Na karkarwa tace' au ya mujaheed bacci nakeji'

numfashi ya sauke a hankali ya kai hannunsa Yana shafa daidai saitin zuciyarsa Yana tuqi da dayan' kafin a hankali yace' nijlah mashkur fa naji kince waye haka???

Gabantane ya fadi ta Rasa wacce amsa zata bashi' dabarace ta fado Mata tace' lah bakaga wani Mota daya wuce yanzu ana waqa ana Kiran mashkur ango?

naunauyen ajiyar zuciya ya sauke Yana nazarinta' tare dasan gano gaskiya take Ko karya.

Bata rai nijlah tace tana cewa' nifa kasan banasan wannan kallo baka' idan Kuma Baka yadda Dani ba to?

Ah ah wallahi baby nah' kefa bakya Karya yafada yanasan ta saki ranta' tinda yace haka nijlah Bata qara Magana ba Har suka qarasa ShopRite.

A tare suka Shiga ciki hannunsu sarke da juna kallo daya zakai musu kagane sudin masoyane.


Qoqarin Shiga ciki yake da ita ta maqale kafada tana nuna masa jirgin dake aje a gefe Yara Kanana Nakai Yana zagayawa dasu.


Murmushi yayi ya lakace Mata lebe Yana cewa' kedai rigimanki yafi karfinki' kibari mu Gama siyayyan saiki hau.


Nika fara dorani' nafisan wasa na' to yace yaje ya Biya kudin wasa ya dawo Yana kallanta' Yana dariya' wanne Zaki hau ya tambaya?


Ni duka nakesan hawa' Dan zaro ido yayi da mamaki Yana kallanta' ganin yadda take Neman rikice masa yasashi saurin cewa jeki fara Hawa wanda kikeso ina kallo' da gudu nijlah ta tafi tana murna.

Daidai lokacin da mashkur ya cillo hancin motarsa daidai inda ze parking' tinda yayi parking bugun zuciyarsa ya cigaba da qaruwa Har saida yasa hannu ya dafe Yana karanta adduoi' cikin takunsa Na kasaita ya qarasa Shiga ciki Yana Kiran Nasir a waya.

Hello Nasir kana ta ina?

Ka shigo ciki ina zaune ina jiranka' kashe wayan mashkur yayi ya cigaba da tafiya Yana Jin yadda zuciyarsa ke harbawa.

Tsaye yayi Yana Duba inda Nasir yake' nasir dake kallan mashkur yace kaganni fa Sai wani Dube Dube kake.

Dariya mashkur yayi yace' kasan niba San zuwa ShopRite nake ba' kasa dole saida nazo.

Yi hkr ba dadewa zamuyi ba fridge Kawai Zan siya' naji kaga muyi sauri inada Magana Mai qarfi a bakina' nan suka jera Suna tafiya.


Sosai nijlah kejin dadin wasan' tana daga Sama jirgi Na Lilo ta leqo tana Kiran ya mujaheed' Kamar daga Sama Nasir yaji muryan sedai be kawo komai ba suka cigaba da tafiya.

Wata kyankyawar budurwace tazo wuce wa mashkur ya bige ledant hannunta kayan suka zube' nan suka sunkuya a tare Suna tayata dauke kayan' dagowan da mashkur da zeyi idanunsa suka sauka Akan nijlah' murtsika ido yayi ya bude' nan ya qara saukesu akanta tana Kiran mujaheed tare da yimasa gwalo'.

A hankali nijlah ta dago idanunta suka fada cikin mashkur' wani irin wawan dokawa zuciyarta tayi' tayi Baya zata fadi mujaheed yayi saurin tare ta ta fado jikinsa Yana cewa kingani Ko baby' sauka muje wasan ya isa haka.

Runtse ido mashkur yayi Yana Kiran sunan Allah'wani irin bakon Abu yaji ya taba masa zuciya' girjinsa ya riqe yakasa furta komai yayinda bakinsa ya kama karkarwa yanasan Magana ya kasa.

daidai lokacin da idon Nasir ya kai gurin........




Ayi hakuri' yau typing baida yawa.




Momn sultan ce*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..*

*'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* I



Gabanta na faduwa ta tura kofan' Babu kowa cikin dakin Dan haka ta qarasa Dayan kofan tana San tabbatarwa da Kanta inda Taji sautin ihun.

Tana zuwa ta Tura kofan' sedai wannan kofan be bude ba' tsaye Yasmeen tayi tana cije pink lips dinta.

Dasauri mashkur ya saki boobs nijlah ya hade bakinsu Yana shafa bayanta alaman tayi shiru' nan ya zubawa kofan ido.
yasan Babu kowa a gidan daga su Sai yasmeen.

Qoqarin kwatar Kanta take tana hawaye ya zare Mata ido' a dole nijlah ta hakura tayi lamo a jikinsa Yana tsotse kowanne Sako da Lungu Na cikin bakinta.

Tabbas anan naji ihun' to idan ma ba nan bane a inane' kallan falon take cike da mamaki kafin a hankali tace'
Lallaima baby' Yana nufin da wannan kucakar yarinyar ze hadani' komai namu irin daya to wallahi saina nuna ma banbanci Mai kudi da matsiyaci.

Tana Gama fada ta fita a falon ranta a mugun bace.
Da gudu ta Shiga dakin ta tana Kuka ta fada Kan bed' wayanta ta dauka tayi dealing number daddy.

Mama na zaune tasa tv a gaba tana kallo' daddy na gefenta Yana aiki a computer sukaji ringing waya' a tare suka Kalli wayan daddy yayi murmushi Yana cewa' Yasmeen Kenan Taji shiru kinga ita tana Kiranmu.

Murmushi mama tayi tace' to mume zamu gayamata Dama ita yakamata ta Kira tayi godiya.

Daddy be qara Magana ba ya Kara wayan a kunnansa.

Kafin yayi Magana Yasmeen ta saki Kuka.

A rikice daddy ya fara tambayanta' lafiya 'yar lele waya tabamin ke? Ki gayamin Shi Ko waye.

Nifa shiyasa banso kiyi Nisa Dani ba' Dan Kawai kin nace kinasan yaran nan.
Tabe baki mama tayi tana kallansa a zuciyarta tace' yanzu Dai Baka da iko da ita' dole ka Bari mijinta ya saita Mata Zama tinda ni ka hanani Na koya mata' a Fili kuwa cewa tayi lafiya daddyn Yasmeen' me Kuma ya sameta?

Ke Yasmeen kidena Kuka ki gayamin abinda aka miki' kinga mamanki Sai tambaya take baki gayamin ba.

Cikin gunjin Kuka Yasmeen tace' daddy ya mashkur ne.

Mashkur Kuma daddy ya maimaita sunan cike da mamaki' Sai kuma yace' to to inajinki' ki saki ranki ki gayamin konasan ta inda Zan bullowa lamarin Ko yar lele ya qare maganar cikin rarrashi..

A shagwabe Yasmeen tace' daddy kaga wannan matar tasa ce ta dawo dazu shine ya daukomu Nida ita da ya kawomu gidansa' Kuma daddy part 3 a gidan biyu iri daya Wai nawa da nata Dayan Kuma nasa' to daddy Ni kayan daki nakeso a chanzamin sabida bazan zauna da wannan yar matsiyatan da kayan daki iri daya ba.

To shikenan ki kwantar da hankalinki indai kayan dakine komai Zan chanza Miki ze banbanta da nata kinji ko.

Daga masa kai Yasmeen tayi tana turo baki kama Yana ganinta.

Daddy yace' shikenan baki da Wani matsala' eh Yasmeen tace tana tambayan mama.

Miqa mama wayan yayi' ta amsa tana cewa' Yasmeen kina lafiya .

Shiru Yasmeen tayi mama ta sauke numfashi tace'Ni wallahi Harkin tayarmin da hankali nayi tinanin Wani abu ya sameki kike wannan kuka' ke bakisan da Mai kudi da talaka Duka Allah ya haliccesu ba' Kuma babu Wanda yafi Wani daraja a gurin Allah Sai Wanda yafi tsoransa.

Banda ke da abinki Mene Danya zuba muku Kaya iri daya' Duk kaninku matansane kiyi qoqarin yimasa biyayya Sai kiga yafi sanki akanta tinda Dama keya fara so Allah ya qaddara Zaki zauna da ita.

Turo baki Yasmeen tayi tana cewa'mama harfa cewa yayi Wai Duk saiya saita mana Zama tinda bamajin magana' Kuma zeyi maganinmu.

Idan Kuka zauna lafiya Babu abinda ze muku kedai kiyi hkr Zama da ita kinga yarinya ce' Shi Kuma kinsan halin mijinki bashida zafi sedai bayasan musu saiki kiyaye kinji yar albarka?

To tace cike da gamsuwa da nasihar magaifiyar tata' a hankali ta share hawayen fuskanta tana yiwa mama godiya.

Ba qaramin Dadi mama Taji ba ganin yadda Yasmeen ta fara hankali tin ba'aje Ko ina ba' nan sukayi sallama ta kashe wayan.


Sai daya denajin motsi kafin ta samu ya sakemata baki.

A hankali nijlah ta dago kanta tana kallansa tana lumshe idanunta' kashe Mata ido yayi yana cewa' Ya dai Ko baki koshi bane Naga kina tsareni da manyan idanunki' Sai kuma na tabaki ki kurmamin ihu.

Batayi Magana ba ta Tashi a hankali ta dauki riganta tana sawa' yayi saurin riqe hannunta ya ce' Na sallameki ne kike qoqarin tafiya' koke kike da kaiki?

Girgiza masa kai tayi hawayen na qoqarin zubowa a idonta yayi' saurin katsemata su.

Idan kika Bari suka zubo saina Miki abinda yafi wannan' yarinyar Sai fulakon tsiya' kinasan Abu kina guduwa saina tabaki kifara zubda ruwa kamar qorama.


Hadiye kukan tayi tana na zuci Dan harga Allah ya matsata da yawa ga Wani irin zafi da takeji Akan boobs dinta sabida tsabar tsotsar daya sha.

Sai da yaga tayi Kalar tausai yasa hannu ya janyota jikinsa Yana shafa fuskanta' lamo tayi a jikinsa yace' daga yau karki qaramin ihu' Ko bakiga bake kadai bace a gidan?


Yana Gama fada ya saketa ya fada toilet' tsarki Kawai yayi ya fito Yana kallanta yace' ki Tashi ki tsarkake jikinki Naga dare nayi nizan wuce part Dina anjima zan dawo.

Harya fita ya juyo yace' mekike sonchi?

Muryanta a sanyaye tace bakomai' tsuke fuska yayi ya qara tambayanta' bakinta Na rawa tace tea.


Beyi Magana ba ya fita Yana girgiza kai' Sai kuma yayi murmushi Yana cewa' oh ni mashkur na Hada 'yan rigima a gidana koya zan dasu.


Part dinsa ya wuce' Yana Shiga ya cire kayan jikinsa ya fada toilet' ya Dade a ciki kafin ya Gama wanka ya fito Yana fitowa ya shafe jikinsa da turaruka ya zura jallaniya' Bayan ya Gama ya shinfida sallaya yayi sallah' ya Jima a zaune Yana adduoi kafin ya dauka wayansa' number Nasir yayi dealing..

Nasir dabe Dade da Shiga gida ba ya dauka' a hankali mashkur yace' abokina Dan Allah Wani temako nakeso?

Dariya Nasir yayi yace'ai tinda naji kana Magana kasa kasa nasan da abinda kakeso.

Eh Dama kazar amare nakeso da Madara ka kawomin yanzu Naga Ko 9 Bata qarasa ba da Allah karkace dare yayi'.

Shikenan Nasir yace' sedai kadan qaramin lokaci kadan Na fito daga gurin Abba kaga yanzu Na shigo gidan' gashi haryanzu mutananka sunqi tafiya Magana yaqici yaqi cinyewa.


Dariya mashkur yayi yace' kaga niba damuwana wadannan ba' ka kawomin abinda Na buqata kawai' Yana Gama fada ya kashe wayan Yana cewa' su dawo gidan mummy da Zama Dan tani' tinda Na dauke matana su matsalan ya shafa' Yana Gama fada ya kwanta Kan gadon Yana murmushi tare da Tina yanayin da suka kasance da nijlah.


Nasir Na Shiga ya lallaba daddyn Ayman a cewarsa gobe zasu zo Har
Showing 33001 words to 36000 words out of 65321 words