Kawai mara wayo ke Ko tsoran ya juyamiki baya bakyaji' kika zauna kina daukar alhakinsa.

Shiru nijlah tayi tana Sharan hawaye ta Kuma kasa magana'

Ba tambayanki nake ba?

Bakinta Na rawa tace' aunty Yana zuwa nice nake Jin tsoro' Kuma Allah da zafi Dan Allah kidainamin fada.


Indai bakisan fada saikin gyara jikinki Kuma yanzu wannan maganin ba irin naki bane tinda bake kadai bace' dole saina hadamiki Wanda masu ciki zasu iya sha.

To nijlah tace Kanta a qasa tana tinanin ta yadda za'ayi ta qara amincewa da wannan abun' kusa da ita hidaya ta dawo tana Bata shawara da irin azabar da Allah Zai mata inda ta cigaba da yimasa gaddama.

Jikin nijlah yayi sanyi tace' to aunty idan nace ya yafemin zeyi?

Meze Hana' Amma kafin ki nemi yafiyarsa saikin bashi abinda yakeso'' bandama shashancinki idan bezo gurinki ba ina zashi' kodan kinga Yana da wata matar?
To wallahi ki nutsu Duk mace mace ce idan kinga ansamu banbanci Sai ka zubar da kanka ka zauna ba gyara da kula da miji kafin kiga namiji ya zubar dake Daga Baya kifara Kuka kina cewa an auroki ana zalintarki.


Sannan yanzu dole ki dage dacin abinci kinga Daga samun cikin nan Duk kinbi kin zuge Sai fari da kika qara.

To aunty banajin Cin komai Sai abincin kaka.

Zaro ido hidaya tayi tana maimaita wa' abincin kaka fa kikace' eh aunty Shi nakeso.

tab Babbar Magana saiki jira mijinki ya dawo ki gayamasa Amma kafin nan ki gayamin Wani saina dafamiki.

Shiru nijlah tayi kafin a hankali tace' aunty ni tuwan Bula nakeso.

Zaro ido hidaya tayi tace' menene Kuma tuwan Bula nijlah?

Murmushi nijlah tayi tana cewa'a kauye ake mana' da gero akeyi aci da manja da yaji ta qare maganan yawun bakinta Na tsikewa' ta hadiye da kyar .

Tabdijan aiki babba' nijlah gaskiya niban iya ba' Amma tinda kince da manja akeci da yaji' meze Hana namiki Dan wake kinga Shima da Mai ake ci.

Turo baki nijlah tayi Sai kuma tace' to aunty inaso.


Hidaya da Kanta ta Shiga kitchen ta hadamata danwaken' ta fara ci Kenan mashkur ya dawo.

Zama yayi kusa da ita Yana kallan danwaken kafin a hankali ya Maida kallansa ga hidaya Yana cewa'

Dr wannan baze Bata Mata ciki ba?

Babu abinda Zai Mata' tinda Shi tace tanaso ka kyaleta taci.

Murmushi yayi Yana kallan yadda take Hada biyu tana zubawa a bakinta' dakinsa ya tafi nijlah tace'

Ya mashkur gobe zaka kawomin kaka ta dafamin Wani abincin' Ni wallahi Daga wannan bazan qaracin abincin kowa ba saina kaka.

Jimm yayi kafin a hankali yacigaba da tafiya harya Shiga dakinsa' batare daya Bata amsa ba' Yana Shiga ya zauna Kan bed Yana tunanin wannan rigiman da nijlah ta tsiro dashi.


Nijlah Na ganin ya Shiga be Bata amsa ba ta ture Dan waken tana kuka.

Menene haka' kefa rigimarki yawa gareta hidaya ta fada tana hararanta.

Aunty kina kallansa yaqi kulani Kuma nayi Magana Ko amsani beba ya Shiga daki' Ni Allah banaci.

To Banda abinki shida ya dawo Daga gurin aiki baki masa sannu da zuwa ba shine Zai Miki sannu da gida?

Turo baki tayi tana cewa' bani da lafiyan.

Ke baki da lafiyan Ko bakinkine yake ciwo?

To yanzu idan nayi masa ze daukomin kaka koni ya kaini?

Ba ruwana Da rigimanku yanzu ki Tashi kije gurinsa nizan tafi gida Ko hutawa banyi ba Na fito.


Tafiya hidaya tayi Bayan tayi sallama da yasmeen' nijlah tabi Bayan mashkur tana turo baki.


Dan shigarta ta samu ya fito Daga wanka Yana goge jikinsa da towel tayi saurin juyawa zata fita ya Kira sunanta.

Chak ta tsaya tana turo baki' a hankali yace' zoki shafamin mai' Ni ah ah' ok idan kika tafi Nima bazan kaiki' kauyen ba Kuma nasan maganinki.

Dasauri nijlah ta dawo ta dauki man tana shafa masa a bayansa.

Tinda tafara yake lumshe idanunsa Yana Jin Kamar tafiyar tsutsa take masa' ga wata fitinanniyar sha'awarta na taso masa.

Hannu yasa ya zame towel din jikinshi Yana nunamata cikinsa da bayansa' da sauri nijlah ta runtse idanunta taso taqi shafamasa Amma data Tina nasihar hidaya saitaji jikinta yayi sanyi' Bata bude idon ba ahakan tacigaba da shafamasa' cikinsa take shafawa Yana lumshe idanunsa Bata kula ba hannunta ya chafki joystic dinshi data miqe sambal tana fidda ruwa' sansanyar ajiyar zuciya ya sauke yasa hannu ya janyo ta fada jikinsa.

dasauri ta sake ta Kuma bude ido tana kallan yadda ya matseta a qirjinsa' bakinta Na rawa tace'ka sakeni.

Uhmn uhmn ya fada cikin sarkewar murya' tare da zuba Mata shanyenyun idanunshi Yana kallanta yadda ta ciko nononta ya cika qirjinta kama ba nijlah daya' sani ba duwawunta Kamar na manyan mata ga Wani irin wayo dayaga ta qara tin lokacin da hidaya tafara Koya karatun addini Dana boko.

Ganin irin kallan qurillar dayake Mata ta Hura masa iskar bakinta Mai zafi tana murguda masa Dan qaramin bakinta' da sauri ya Dago Daga shagalar dayayi a dan kunyace yace' tsokana Ko?

Kai Kuma kallo' Wai mekake kallo?

Nan ya fada Yana taba manya manyan nononta da ciki yaqara masa Girma da sheqi' a tare suka sauke ajiyar zuciya nan Da nan tafara amsar sakonsa tana lunshe ido tana budewa' ganin yadda ya bashi' Dama yasa Shi qara janyota jikinsa.

Sake Tura masa boobs dinta tayi Yana murzata Yana lumshe idanunsa' qafanta ya Daga ya tura danyatsansa wata irin zabura tayi zata kwace yayi saurin yimata rumfa Yana qara rikita Mata jiki.

Dakyar ta iya janyo jarumtarta tace' ya mashkur yamma ne fa' Dan Allah kabari Sai Allah Zan tsaya.

Beyi Magana ba ya cigaba da abinda yake Yana Wani irin Nishi daya qara rikita nijlah itama ta riqeshi tana shafa nononsa' ihu ya saki Yana qara Tura hannunsa qasanta Yana shafawa' sun dauki awa guda Suna Abu daya kafin ya shammaceta ya Shiga cikin fadarta' saida ta sakar masa Kuka Jin yadda Dadi ya koma wahala tana turesa tana komai ahaka ya samu ya ratsata' a hankali ya riqa binta harsuka samu suka Biya buqatansu.

Sosai yau nijlah Taji dadin wasan Dan Har releasing tayi Mai yawan gaskiya' tana qara shigewa cikin jikinshi' Bayan sun huta yaqa koma mata' wannan Karan batayi yinqurin hanashi ba Dan ita be isheta ba' sosai yayi mamakin yadda ta sake dashi tana kukan Dadi Duk Shi taji Yana yi Kuma Hakan Yana qara tadamata da nata sha'awan shiyasa itama tayi sabida nashi ya qara Tashi.

Tinda yake Bai tabajin dadin sex irin Na yau ba' bashi ya Barta ba Sai dab da magrib.


Bayan sunyi wanka yayi alwala yaje masallaci ya dawo ita Kuma tayi sallah a gida ya shigo Yana cewa's
My sugar zo muje auntynki harta Gama girki .


Nifa Na koshi' ta fada tana kwanciya Kan gadon' kusa da ita yaje Yana cewa me kikaci zakice kin koshi'?

Toba Nagaji ba' Kuma ni abincin kaka nakeso' rarrashinta ya zaunayi Amma nijlah taqi Cin komai tace ita abincin Kaka takeso' Babu yadda ya iya haka ya hakura.


Washe gari ma qincin abinci tayi Dan haka ya yanke shawaran komawa Garin kankan a Karo na biyu sabida buqatan nijlah' Nasir ya samu da maganar Shima ya goyi Bayan haka' Bayan sun rabu yaje Har gida ya sanar Da Abba.

Sosai Abba yayi murna sabida yasan Ko yau iyayen nijlah suka zo bazasu Ganta cikin Wani hali ba..


Lokacin daya Gaya mummy Bata iya cewa' komai ba Sai tabe baki Da tayi'.


Washe gari karfe 7 yazo yimusu sallama mummy tace' idan ka daukosu kada ka sake ka kawomin su gidana' ka kaisu can gidanka'.

To yace ya fita' shida Nasir suka kama hanya' Suna tafiya mashkur Na bashi labarin tataburzar daya sha da nijlah kafin ta Bari ya fito a gida.

Sunyi Nisa kafin Nasir ya dauko tsohon SIM card dinsa yasa' number Bello yayi dealing Yana murmushi.


Bello dake kwance Yana baccin safe yaji qaran wayansa' Yana dauka yaga Nasir" dasauri ya Tashi zaune Yana murtsika idanunsa' be iya dauka ba saida Kiran ya katse Wani ya sake shigowa.

A guje ya amsa' bakinsa Na rawa yace'

Nasir Kaine Ko MTN sun saida Layin.


Dariya mashkur da Nasir sukayi a tare mashkur ya amshe wayan hannun Nasir Yana cewa' Bello gamunan a hanya ka sanar da kaka da Malam kai harma da Mai gari Saura qirin mu shigo gari..

Aje wayar Bello yayi ya fita da gudu Sai gidan Malam.




Karki manta alqawarin da kika dauka bazaki fitar dashi ba' idan kika fitar kinci Amana Kuma kinsan hukuncin maciya amana' sabida ba Wanda ya amsa' kudinta saida ta dauka alqawarin bazata turama wasu ba.......*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..*

*'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* z

Gudu sosai Bello yake' Yana Kiran sunan nijlah' abinka da kauye nan Da nan Yara da manya suka bi bayanshi Suna tambayanshi angantane?

Bello be tsaya amsa Suba ya tafi gidan kaka jama'a na biye dashi' Suna zuwa daya daga cikin yaran dasuke bin bayanshi ya Shiga cikin gidan ya murna Yana cewa'

Kaka Wai ana sallama da malam' dakyar kaka ta ta Tashi zaune tana cewa' wake sallama dashi' Malam kayi ka fito Daga bayin nan kayi baqi.

Dasauri Malam ya fito Yana cewa' Banda abinki basaiki tambaya wake sallama ba' kaka Na Shirin Magana Inna ta shigo tana cewa' Ikon Allah kaka kinga yaran nan Bello yazo Yana Kiran nijlah nayi magana yaqi amsani' karshema Yara ya Kira suka kafa gada...


Kafin Inna ta qarasa Magana Har sautin kida ya fara Tashi samari da Yan Mata Sai ihu suke Suna rairai Waka Kamar haka.

Bata mutu nijlanmu Bata mutu ba' yau ga mahassada Suna binna gawarta a qaryarsu.

Turus kaka da Malam sukayi Suna kallan Ikon Allah tare da sauraran Waqar da Yan Matan suke' tsaki kaka tayi tana cewa' kujimin iya shege yau iskancin naku a kofar gidana ya qare' Malam ko Sanda ya dauko zefara Dukan Yara Bello yayi saurin tareshi Yana cewa'

Wallahi Malam nijlah Na hanya sun kusa zuwa gari..


Juyawa kaka tayi da nufin Shiga gida.

Tinda suka shigo cikin kauyen kankan mashkur yake bin Garin da kallo gabansa na mugun faduwa' zuciyarsa ta hau harbawa da matsanancin karfi' Nasir dake zaune kusa dashi Yana tuqi ya waigo Yana kallan mashkur' lokaci guda ya fuskanci halin dayake ciki' yayi murmushi Yana cewa'


Abokina ka kwantar da hankalinki' nasan mutanan masu fahimta ne bazasu dauki zafi ba' Koda sun dauka nasan yanzu zasu sauke sabida dawowarmu.


Zazzafar ajiyar zuciya mashkur ya sauke' zuciyarsa Babu Dadi yafara Magana'

Wallahi Nasir bantaba ganin laifin abinda Na aikataba Sai yanzu' gaskiya banyiwa dangin nijlah adalci ba' zuciyata ta Karaya gani nake Kamar bazasu dauka uzurinmu ba.

Kada ka damu' nagama zasu fahimcemu' kaidai ka karfafa zuciyarka' Sai kaga komai ya tafi daidai..


Abayan gida sukayi parking sabida Jin ihu da kidan Yara' da kafa suka tako Har zuwa kofar gidan' Malam ne yafara ganinsu bakinsa Na rawa ya Kira sunan mashkur.

Chaak kaka tsaya tana San tabbatarwa Kanta muryar Wanda ta yanke kauna da Saran sake ganinsa' batayi qasa a gwaiwa ba wurin juyowa..

Ganin mashkur tsaye shida Nasir yasata saurin qarasawa inda suke tsaye tana huci ta chaafki wuyan mashkur tana cewa'

Dame Kuma kazo? Kazone kaqara yimana dadin baki Ko Yaya?

Magana zeyi tayi saurin katseshi' ina nijlah? Ka fitomin da ita Ko yanzu nasa ayi maganinki..

Ran Malam a bace ya daka Mata tsawa Yana janyeta' baki da hankaline wannan fa surukinmune koma menene tinda Allah ya dawo dashi bashikenan ba Sai muyiwa Allah godiya.


Cikin Kuka kaka tace ka barni malam' wannan mutumin so yayi ya kasheni Allah Bai bashi Iko ba' Ni yanzu nijlah Kawai nakesan gani Sai hankali ya kwanta...

Nasir ne yayi karfin halin riqe kaka Yana cewa'

Kiyi hakuri kaka nijlah tana nan yanzuma ita tace azo a kaimata ke.

Ture Nasir kaka tayi tana Kuka tana cewa' Kaji Ko Malam Nina gayama sun Riga sun kashemana nijlah Kaji yanzu kaina suka dawo Nima zasu tafi Dani shikenan mu Kuma tamu ta qare nan ta fara sakin fulatanci Wanda nakasa gane Mai take fada..


Hannunta Malam ya riqe suka Shiga cikin gidan yayinda mashkur Da Nasir sukabi bayansu.

Dakyar kaka da Inna sukayi shiru aka Bama mashkur Daman magana' kasa Magana yayi Nasir yafara bude Zaman da addu'a.


Bayan sun shafa Mai gari ya shigo Shima ya samu guri ya zauna Yana sauraran nasir' Nasir ya fara Magana yaji muryan mashkur Yana cewa'

Dakata Nasir kowa ya fara sauraran wannan muryan' ya fada Yana Daga wayanshi' Sama.

Hello hello Yasmeen' na'am baby Harkun sauka?

Eh alhmdllh munsauka lfy.

Baby tin dazu nake kiranka wayan yaqi shiga' kaga nijlah zaune a dakina taqi tafiya gani take Kamar Qin kiranka nayi.

Murmushi mashkur yayi yace' yauwa Bata wayan.

Dasauri nijlah ta amsa wayan tana cewa' ya mashkur kaje gurin kaka' ina Malam da Inna ta?


Cikin Kuka kaka ta amshe wayan tana cewa' nijlah Ashe kina raye' Allah na godemaka daka bayyana wannan yarinya.


Ba qaramin farin ciki ne ya lullube nijlah ba ta bude baki a hankali tana gaida kaka.


Sun Jima Suna waya kaka Na tambayanta rayuwa' alhmdllh nijlah tace' suka cigaba da waya Har saida Malam ya gaji ya amshe wayan.

Sai a lokacin kaka ta dawo cikin hayyacinta da nutsuwarta.


Nasir ne yabasu labarin Duk irin abinda ya faru Bayan tafiyarsu da nijlah' Har Zaman da tayi gurin mujaheed da rasuwarsa tare da qiyayyar da mummy ke nuna Mata.


Shiru Malam yayi kafin a hankali ya sauke a jiyar zuciya Yana qara yiwa Allah godiya tare da jinjinawa mashkur Akan namijin qoqarin da yayi gurin ganin ya riqe amanar da suka bashi' sosai Malam da kaka sukayiwa mashkur godiya' inda jama'ar gari suka nuna mamakinsu' wasu Na cewa' Sai sunga nijlah zasu yadda ba wayo da Karya aka shirya masu ba.


Sun kwana a garin Nasir yaqi yadda haka suka kama hanyar dawowa.

Mashkur da Nasir zaune a gaba yayinda Malam da kaka Sai Inna mahaifiyar Maman nijlah.


Tin Suna hanya Mashkur ya Kira Yasmeen ya sanar Mata Suna hanya Kuma tare suke da baki.

Bata Bata lokaci ba gurin Tashi tafara Hada musu sha Tara ta arziqi.


Karfe 6 na yamma suka sauka a gidan mashkur' tinda suka zo kaka ta zubawa gidan kallo tana tsoran Shiga sabida Bata taba Shiga irin wannan gidan ba kai Ko a television Bata taba gani ba.

Kwance nijlah take a Samanta Daga ita Sai dogon Wando da yar qaramar Riga a jikinta' Jin datayi ana bude get yasatayi saurin Tashi sabida ta leqa ta window' mutanan data gani yasata qara murtsika idanunta tanasan tabbatarwa da Kanta abinda take gani.


Kaka ce tsaye taqi shigowa mashkur Na tsokalanta itako ita tsaye tayi tana kallansu.

Jitake kama ta diro ta Saman tana gani kama kafin ta hauro Daga Sama zasu bacewa ganinta' Bata Ida tabbatarwa ba saida taga Yasmeen tsaye a gurin ta durgusa tana gaisheda su.

Bata tsaya qarasa gani ba ta sauko da gudu tana Kiran oyoyo my kaka.


Tana zuwa ta rungume kaka tana Wani irin tsalle can Kuma ta saki kaka ta rungume Inna kafin itama ta saketa ta rungume malam' ta Rasa inda zatasa Ranta da Kanta sabida tsabar murna' gaba daya ta manta da mashkur iyayenta Kawai take gani' tsalle ta qara bugawa ta rumgume kaka tana cewa' I miss you kaka kullum Sai nayi mafarkinki.


Sai yanzu Da tayi Magana kaka ta gane Nijlah ce' bakinta Na rawa tace.


Nijlah?kece haka kika koma baturiya' Ikon Allah' lallai Allah buwayi gagara misaline.

Turo baki nijlah tayi tana dire diren kafa tana cewa' kaka Zaki fara Ko' Ni Allah nafi kyau Da...


Kallanta mashkur yayi yaga yadda take Abu saikace Wanda ta manta da abinda ke cikinta' a hankali ya matsa kusa da ita Yana cewa' baki da hankali ne' kike Abu Sai kinjamin asara.

Hararansa tayi tana turo baki.

Yasmeen dake tsaye ta zubamusu ido tanajin Wani irin Kishi da Kullum yake taso Mata tana dannewa tace'


Kaka mu Shiga ciki' nasan yanzu kindena tsoran gidan namu..

Tare suka Shiga Suna dariya.

Tinda suka Shiga nijlah ta zauna cinyar kaka tana zuba Mata labari iri iri' da kyar ta Bari sukaci abinci itako bataci komai ba Sai fura da nonon da kaka ta kawo Mata..


Bayan sun huta wajen karfe 9 na dare Abba ya Kira mashkur.


Mashkur Baku dawo bane ina zaune Sai faman jiranku nake?


Sosa kai yayi yana cewa'Abba ai mun dawo.


Amma shine Baka kirani' ba Kuma Baka kawosu gida ba?

Shiru mashkur yayi Abba yace' Ko bakajine?


Abba inaji tsoran mummy yasa nakasa kawosu ina tsoran abinda zatayi kada suce Sai sun tafi da 'yarsu?

Ah ah mashkur Babu abinda zatayi sabida haka ka kawominsu yanzu Nima inasan ganin iyayen yarinyar nan koba komai Suma zasuga Naka iyayen.


To Abba gamu nan' Har Abba ya kashe ya qara Kira Yana cewa'idan ka Tashi zuwa ka hado hadda ita nijlah.


Suna Gama waya mashkur ya gayama Yasmeen dasu shirya hadda su zasu tafi.


Karfe 9:20 suka iso gidan Mummy' Banda faduwa da fargaba Babu abinda ke cikin zuciyar mashkur.

Nijlah Ko kasa Magana tayi ta zauna zuciyarta da qirjinta Na buguwa da sauri Har saida kaka ta tambayeta abinda ke damunta'.

Bakomai tace ta cigaba da addu'a.


Tinda Abba yaji shigowar Mota yasan sune wayarsa ya dauka ya Kira Mummy' tana dauka Abba yace'..

Kizo yanzu ga auta sun qaraso Kuma kinji abinda Na gayamiki wallahi idan kika wulaqanta mutanan nan Sai Bata miki Yana Gama fada ya kashe wayar daidai lokacin da su mashkur da Malam suka fara shigowa cikin falon'.


Tsaki mummy tayi ta Tashi ta tana saukowa tana Jin zuciyarta Babu Dadi ga Wani faduwar gaba Wanda ta Rasa Na menene..


A qasa kowa ya zauna Malam da Abba zaune kan kujera'


Mummy Na zuwa tafara kallansu daya Bayan daya tana yatsina fuska tare da kauda fuska tana toshe hanci' saida ta qaraso tsakiyan falon Yasmeen tace' mummy barka da dare?

Jin muryar Yasmeen yasa ran mummy qara baci' ta juyo a fusace tana cewa' yanzu ke dangin kishiya'kika biyo kishiyarma 'yar........ Kasa qarasawa tayi lokacin da idonta ya sauka Kan malam' bakinta Na rawa hannunta Na karkarwa tafara nunashi' Shima a rikice Malam ya miqe Yana cewa keee.....*Yar sadaka book 2*

*By*
*Momn sultan*


🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚


Juyi take a hankali tana sauke numfashi Mai zafi ' jitake Kamar babyn cikinta zai fito sabida yadda cikin ya qulle Mata waje daya Yana wani irin zillo' ta lumshe idanunta

A hankali ta dora hannunta tana shafawa tana tofa falaqi da nasi a
Showing 60001 words to 63000 words out of 65321 words