motan.


Basu dawo gida ba sai qarfi 10 na dare lokacin aunty husna na tsaye a falon sai zagayashi take tana adda'u dawowansu lafiya gashi tana tsoran Kiran mujaheed sabida kada ya dauka Bata yadda dashi ba' tana nan tsaye taji tsayuwan motansu,, dasauri ta fita tana Kiran sunan nijlah''
Nijlah sannu badai jikin bane ko? Ta fada tana bude motan' murmushi nijlah tayi ta rungume husna tana cewa la aunty nafa Samu sauqi dama kaina ne kuma ya Dena.
To alhmdllh Allah ya kiyaye gaba' nijlah ta amsa da ameen aunty.

A tare suka shiga cikin falon daidai lokacin da daddyn Ayman ke fitowa a dakin Shima sannu da zuwa ya musu tare da tambayan jikin nata' wannan Karan mujaheed ne ya amsa nijlah ko harta fara tafiya' dasauqi mujaheed yasa hannunsa ya riqeta Yana cewa' sweety Ina kuma Zaki kokin manta bakisha maganinki ba?
Rau rau nijlah tayi da ido kafin tace' Allah banisha kaika shanye kayan ka.

Nannauyen ajiyar zuciya mujaheed ya sauke Yana cewa' Kinga sweety hakuri Zaki Kisha maganin nan banaso adaura aurenmu kina fama da ciwan Kai koke bakiso muci amarci a ranar? Safke Kai qasa nijlah tayi tana mejin kunya.
Husna tayi saurin cewa' to Mara kunya matsa kabani guri dariya mujaheed yayi ya sake hannun nijlah' aunty husna ta shiga dubanta a tsanake kafin tace' ah ah fa kanwata kefa amaryace bekamata kina wasa da lafiyanki ba'' ki amsa magani kisha Naga duk kin fada''
Murmushi nijlah tayi Wanda ya bayyanar da kyawun fuskarta sannan tace'aunty Babu abinda ke damuna na warke.

Kallan mujaheed husna tayi tace'to baban soyayya shikenan kaji tasamu sauqi?
Dasauri daddyn Ayman yace' ah ah hubbyna Kinga zo muje daki kibarshi shiyasan yadda zemata dabara Tasha maganin' dasauri husna ta maida kallanta gareshi tana cewa' hubby bafa a daura auren ba Dan Allah ka.....!
Kinga hubby nah ya Isa haka kwana nawa ya rage gobene fa Dan Allah shiga muje yafada fuskanshi Babu alamun wasa''
Yawu me daci husna ta hadiye ta shiga cikin dakin tana waiwayen nijlah data daskare tana kallan mujaheed shi kuma ya tsareta da ido.

Husna na shiga dakin ta dauka wayanta tayi dealing wani number' zagaye dakin take tana fatan a amsa seda takira so wurin 3 kafin a dauka' dasauri tace' hello kawata kinajina?
Daga daya bangaren tace eh kawalli inajinki' yauwa lateefah akwai matsala fa Dan Allah inasan taimakinki' dasauri lateefa tace taimako kuma?to inajinki'' Kinga kibari sai zuwa safe banaso daddyn Ayman yaji'' shikenan kawata goben zanzo da wuri kafin mufara komai '' yauwa kawata nagode husna ta fada tare da surin katse kiran.
Tana aje wayan daddyn Ayman ya shigo tare da rufe dakin Yana cewa' ki saki ranki hubby Babu abinda ze faru' to kawai husna tace ta hau kan gadon tare da rintse idonta tana jin wani irin bacin Rai na taso mata' ahaka daddyn Ayman ya hau kan gadon Yana Mata cakulkuli' nan da nan tafara zillo tanasan kwacewa' be saketaba seda ya tabbata sakonsa ya shiga jikinta kafin yaja musu bargo.

Suna tafiya mujaheed yasa hannu ya daga nijlah sama Yana juyi da ita a falon' tare da yimata waqa irin na saban masoya' dariya nijlah ta riqa yi tana jin dadin hakan' seda yagaji da kansa kafin ya shiga dakinsa da ita' akan gadon sa yamata masauki Yana cewa' wash sweety haka kike da nauyi?
Dariya nijlah tayi tana cewa Allah ah' ah nibani da nauyi Kaine dai qato' pillow ya cillamata Yana cewa' ah ah kece yafada Yana Mata gwalo itama pillow ta dayka suka fara zagaye dakin tana dukanshi da pillow tana kukan shagwaba' seda yaga kukan nata na niyyan zama na gaske ya fara Bata hakuri' shikenan naji nine qatan me nauyi' sweetyna Yar shilace yadda zanji dadin sarrafa kayana ko? Yaqare maganar Yana Kai hannu kan fuskanta.

Shiru tayi ta zauna kusa dashi tana sauke ajiyar zuciya'' sakin fuskanta mujaheed yayi ya dauko ledan maganin nan ya ballo iya adadin yadda Dr yace abata ya riqe a hannunsa tare da dauko Goran ruwa ya bude' Yana cewa' yauwa sweetheart bude baki nasamiki yanzu zakiji ya tafi.
Ni ah ah nijlah tafada kama zatayi kuka' Babu irin rarrashin da mujaheed bema nijlah ba akan Tasha maganin' Amma taqi hakan yasa mujaheed zama kan kujera ya janyota jikinsa'
Wayyo Allah kaka Dan Allah ya mujaheed kayi hakuri niban taba Shan wannan maganin ba' a hankali mujaheed ya bude bakinsa yace'amsa Kisha Dan Allah Kinga jikina yafara amsar wannan salon naki' nidai Kisha mu rabu lafiya' qin amsa nijlah tayi ahaka har saida ya matseta ya dura Mata maganin duk da Bata shanye duka ba' kuka me sauti ta sakar masa tana yarfe hannu. Cike da tashin hankali yace"
Kiyi hakuri Kinga abinda banaso ni kuma bazan iya hakura ba har saikin Sha gani hankalina ze kwanta Dan a gaskiya ba daga qafa yafada Yana bin boobs dinta da kallo.
Tureshi nijlah tariqayi tana kuka' Allah ya Isa takesan yimasa sedai bakinta yakasa furtawa' be saketaba saima qara rungumeta da yayi Yana dariya' to ya Isa haka Yi baccin abinki bazan qaraba yafada Yana shafa bayanta.
Ahaka bacci me nauyi ya dauketa.


__________________



Yasmeen na daukan wayan ta sakar masa kukan wasa tana cewa' shine yau gaba daya baka kirani ba kuma ni na Kira baka amsani ba' murmushin kasaita mashkur yay Yana cewa' tuba nake amarya ran ango' angon nakine ya shiga rububi.
Gyara kwanciya Yasmeen tayi tana cewa' Amma duk da haka aiya kamata najika Koda ba yawa zuciyana zatabi samun sauqi?
To ayi hakuri nasan nayi laifi kinji amarsu' dariya Yasmeen tayi tana cewa' baka laifi mijina yanzu kana ina?
Kinganni a daki yanzu nagama shiryawa nakesan zuwa ganinki kafin anjima afara shirye shiryen party ko?
Wani irin dadine ya lullube Yasmeen Wanda yasata tashi zaune tana cewa' Kai ammako danaji dadi idan nazama ta farko gurin ganin wankan angon nawa.

Dariya mashkur yayi ya katse Kiran tare da daukan makullun motansa ya fita' ko Nasir dasu Ahmad be kiraba ya ya dauka hanyar gidansu Yasmeen' a kan layi suka hadu da Daddy nan mashkur ya tsaya ya fito a hankali kansa a qasa ya qaraso kusa da Daddy ya sunkuya har qasa ya gaisheshi' cike dajin dadi daddy ya amsa Yana samasa albarka' bayan sun gama gaisawa daddy yace' tashi Mana Dana kashiga ciki kaima gidankune' murmushi mashkur yayi Yace' daddy Naga da mutane ciki data fito saimu gaisa nabata sakon..

No kashiga kawai mutannan danwa suka zo' Ina sabida daurin aurenkune? Daga Kai mashkur yayi Yana mejin kunya' Babu yadda ya iya yashiga ciki' sedai be qarasa shigaba ya Kira wayanta' Yasmeen na dauka tace hello angona?
Murmushi mashkur yay yace' baby ki fito gani a get.

Wani irin tsalle Yasmeen tayi Wanda yasa kawayenta binta da kallo suna dariya'mubeena tace' ji banza Naga dai yau za'a kaiki ku kwana tare qarewan doki' murguda Baki Yasmeen tayi tana cewa' aidai ba'a kainin ba gwara Naga abina kafin lokacin tana fada ta koma jikin mirror ta gyaran kwalliyanta da daurin dankwalinta ta fita a dakin tana musu dariya.

Tsaye ta sameshi ta qarasa jikin wani kofa a hankali ta bude tana cewa' Bismillah baby zo muje' kasa magana mashkur yayi sabida chanzawan dayaga Yasmeen tayi masa har saida ta shiga ciki be dawo daga dogon tinanin daya tafi ba' tana shiga ta duba taga be shigova' da sauri ta koma tana dariya tana cewa' baby muje Mana bafa kowa a ciki bakaga yanzu na bude dakin ba.

Beyi magana ba yabita a baya Yana murmushin jin dadi' suna shiga ta Sami guri ta zauna Amma me' mashkur Yana zama ya miqa Mata hannu Yana cewa' come to me dasauri Yasmeen ta tashi ta qarasa inda yake zaune kanta a qasa' jikinsa na karkarwa yasa hannunsa biyu ya zaunar da ita akan hannun kujeran dayake Kai gani yayi hakan be masa ba ya qara dawo da ita kan cinyarsa Yana kallanta tindaga fuskanta har zuwa qafanta' yawu ya hadiye yasa hannu ya dago fuskanta ' dakyar ya iya bude Baki yace' baby kinyi kyau kafin tayi magana yakai hannunsa kan boobs dinsa Yana shafawa tare da matsasu .
Uhmn uhmn Yasmeen tafada tana riqe hannunsa' be iya Bari ba danba a cikin hayyacinsa yake ba!
Hannu yasa Yana qoqarin zuge zip din rigarta tayi saurin riqesa tana cewa' wayyo baby da zafi' kumani' ni'!
dakyar mashkur ya iya bude bakinsa dayamasa nauyi Yana magana' kiyi hakuri nijlah kibari nasha ko kadan ne wallahi a buqace nake ganinki ya tadamin da tsumin daya Dade be motsaba taba kiji taba nan kinji nijlah tah....

A firgice Yasmeen ta dago idonta Wanda jajur tana kallansa dashi.






Number da zaku Samu cigaban wannan labari 09038049272 karku siya wannan labari a gurin kowa indai Bata wannan number ba' saina jiku






*Momn sultan ce*💘💘 *'YAR SADAKA 2.*💘💘



*BOOK 2.*



*STORY & WRITING...*
*BY*
*MOMN SULTAN*


*NA KUDI NE*

*Wannan labarin na kudi ne' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.*

*'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.*

*Garabasa ga duk Wanda yasan 'yar sadaka ze karanta wayafi sonta na mmn fareesah akan 200 naira'Wanda bai siya 'yar sadaka ba zai karanta shi 300*


*Free page*


5️⃣



Kwance nijlah take jikin mujaheed tayi lamo da ita tana bacci yasa hannu ya zageye bayanta Kai kace kwace masa ita za'ayi'sosai ya zuba Mata Ido yana kallanta,, zuciyarsa na qara zurfafa cikin soyayyan nijlah' ya rasa wanne irin so yake mata' ya tabbata idan za'abashi zabi a duniya babu abinda ze zaba sama nijlah' a hankali mujaheed ya janyeta daga jikinsa ya kwantar da ita a kan pillow Yana murmushi' da sauri ya daga kansa ya kalli qatan agogon dake manne a dakin' cike da mamaki ya zaro Ido ganin yadda lokaci yaja' a hankali ya maida kallansa gareta Yana cewa' bangaji da kallan wannan kyankyawar fuskar taki ba nijlah sedai Zan tafi sabida kema ki Samu kiyi bacci cikin nutsuwa.

Kamar tanajin abinda yake fada tafara juyi akan makeken gadon rigar jikinta na dagawa take boobs dinta suka bayyana Wanda zuwa yanzu sun fara cikowa daga qirgan dangi sabida jin dadi da chanjin abinci data Samu' zuba Mata Ido yayi zuciyarsa na dokawa tare da yimasa zillo akan abinda idonunsa ke nuna masa' sedai bashida yadda zeyi nan yaja qafarsa datayi masa nauyi ya fita a dakin zuciyarsa na dokawa tare da azalzakashi akan shauqi da begenta' Allah' Allah yake gari ya waye a daura masa aure da ita koya Dena jin wannan azababben abin daya tokare masa qirji'

Yana fita ya zagaya ta kofan baya ya shiga cikin dakinsa' da kyar yayi wanka ya kwanta' daren ranar kasa bacci mujaheed yayi sai faman juyi yake gabadaya ya rasa abinda ke damunsa' zuciyarsa Banda harbawa babu abinda take 'bacci yake sanyi Amma daya runtse Ido nijlah' yake gani tana masa murmushi tare da shagwabanta Mai tsayawa a rai' har qarfe 3 bacci be iya daukasaba saida kyar yasamu bacci barawo yayi nasaran daukanshi.


Tin asuba husna ta tashi tana tinanin yadda zata kubutar da nijlah'daga wannan aure' duk da tasan nijlah na kaunar mujaheed sedai haka kawai takeji Bata San ayi auren batare da sani ko amincewar iyayen yarinyar ba' tashi tsaye tayi tana zagaye dakin tare da qara duba agogon hannunta a Karo na barkatai zuciyarta na qara dokawa tare da yimata lugude Wanda yasata ta kasa zaune ta kasa tsaye' bude Ido daddyn Ayman yayi dake kwance kan gado yayi juyi tare da addu'a ya tashi zaune Yana kallanta' ya jima Yana binta da kallo Bata sani ba' girgiza Kai yayi ya tashi zaune tare da Kiran sunanta acikin nutsuwa gami da zuba Mata shanyenyun idanunshi?

A firgice husna ta amsa tanasan boye damuwar dake kwance a fuskanta'sosai daddyn Ayman ya lura da yanayin datake ciki Dan haka yayi shiru Yana binta da kallo Mai dauke da tambayoyi iri iri?

Cike da qarfin Hali husna tace' daddy Ayman ka tashi' ga ruwan wanka na hadama kayi sauri ka shiga kada ya huce' kafin ya Bata amsa tayi saurin magana tana cewa' zanje dakin nijlah Naga Bata fito ba idan kana buqatar wani Abu kayimin magana' ta qare maganan bakinta na rawa.
Murmushi daddyn Ayman yayi yanasan gane abinda ya chanjata sedai haryanzu taqi bashi damar gane hakan' da sannu Zan gane abinda kike boyemin husna'a hankali yasa hannu ya janyota jikinsa ya hadata da qirjinsa Yana cewa husna tinda mukayi aure Baki taba chanzamin ba sai a Dan wannan lokacin' lokacin daya dace kifi kowa farin ciki sabida ganin auren kaninki kuma Dan uwana Wanda kinfi kowa sanin yadda yake a cikin zuciyata.

Lafewa ajikinsa tare da turo dan qaramin Baki ta ce'nifa babu abinda nake boyema kawai dai yau na tashi da ciwan jiki shiyasa' to shikenan jeki kiramin nijlah kafin nan na fito daga wanka' da to husna ta amsa ta fita a dakin' kama wacce kwai ya fashewa a ciki.

Saida ta tsaya a bakin kofa ta daidaita nutsuwar ta kafin ta tura kofan dakin ta shiga' kwance nijlah take tana baccinta Wanda yawan bacci mafarkin mashkur ne a cikinsa' bakin gadon husna ta zauna tana Kiran sunanta.
Nijlah' nijlah! Ki tashi Mana wannan baccin ya Isa haka' miqa nijlah tayi tare da gyara kwanciyarta ta maida kanta cinyar aunty husna' ture ta husna tayi tana cewa' tashi Zaki amarya gudu Bata tashi a bacci ba' kokin manta yau daurin aurenki?

Gaban nijlah ne ya Fadi sedai Bata nuna husna ba ta tashi tana turo baki' to uwar 'yan shagwaba menene? Husna ta tambaya tana kallan ta?

Aunty yinwa nakeji' tafa hannu aunty husna' tayi tana cewa' zanga Wanda Zena dafamiki abinci idan kintafi naki gidan kina kwance tin safe Baki tashi ba' daga na tasheki kince yinwa ko.

Cike da shagwaba nijlah tace aunty ni anan Zan zauna ko an daura auren bazan bishi ko Ina ba ko aunty nah? Zaro Ido husna tayi tana girgiza Kai kafin a hankali ta bude Baki tace' wa badai a gidana ba' keda wannan Mara kunya hawan jini zaku doramin gwara kuje can ayi amarci da kyau.
Boye fuska nijlah tayi tana cewa lalala' Kinga aunty banaso Allah.
Lakuce Mata fuska husna tayi tana cewa' zakima so' lokacin da kike zaman kan cinyarsa Ina Ina bare yanzu aka daura aure ai munshiga uku gwara ya daukeki kuje can ku qarata.

Tashi Nijlah tayi tana dire diren qafa mujaheed ya shigo dakin Yana dariya' har qasa ya sunkuya ya gaishe da aunty husna nijlah ko tayi kama Bata ganshi ba' satar kallanta' yayi ta dalla masa harara.

Ita dai husna bata kulasu ba ta tashi ta fita a dakin tana cewa' kiyi sauri kizo daddyn Ayman Yana kiranki' tana fita mujaheed ya matsota Yana cewa' amarya bakya laifi' mene abin Bata Rai sabida tace bazamu zauna anan gidan ba' koke kinaso mu zauna kina ihu aunty najinki?

Cike da kukan shagwaba nijlah takai masa duka tana cewa' Nina fasa auren tinda dai mugunta kake shiryamin' gyadamata Kai yayi Yana murmushi nan ta qara kulewa dashi zata fita a dakin yayi saurin fizgota ta fada jikinsa' qoqarin janyewa take yaqi Bata damar hakan seda yaga ta tsaya tadena fizge fizgen kafin ya saketa Yana cewa' baby wasa fa namiki wallahi jin dadi nake tana da Miki ki kwantar da hankalinki' na tabbata ko 'yar sarki bazata fiki jin dadin rayuwa ba' wani irin dadine ya mamaye nijlah harta kasa boyesa ta bude Baki a hankali tana cewa ya mujaheed dagaske' dungurinta yayi Yana cewa' eh Mana ko Baki yadda ba' uhm uhmn nijlah tace tana sunke da kai' to shikenan ya shirye shirye alhmdllh tace tare da janye jikinta a nasa tace' daddy Ayman yace naje gashi kaika sani gaba kaqi tafiya' au korana ake mujaheed ya tambaya cike da fidda Ido waje' dariya nijlah tayi tana girgiza masa kai' to indai hakane ki shirya a gabana Naga dai 'yan awanni ya rage mu zama daya.

Turo masa Baki tayi ta bude cikin wardrobe ta dauko towel guda biyu babba da qarami ta bude kofan toilet ta fada ciki' tana shiga ta rufe kofan tare da murda Mata key.

Da Ido mujaheed ya bita har saida ta rufe kofan ya zauna kan gadonta Yana lasan Baki' harga Allah yaso ta cire kayanta ta a cikin dakin ta daura towel sai taqiyin hakan ta wani shiga toilet tana murguda masa duwawu shiko tinda yasa Rai ba inda zashi har saita fito ta sameshi tinda yasan bazata fito da Kaya a jikintaba tinda har ta dauka towel.

Tinda ta shiga ta kasa aika ta komai' saima jingina da jikin bango tayi tana tinanin inda zatasa rayuwarta idan har ta bari aka daura wannan auren' dafe saitin zuciyarta tayi tana cewa' oh ni nijlah a wanne muhalli Zan aje lamarin auren mashkur' harga Allah idan nayi haka na tafka babban kuskure sedai bazan iya rabuwa da mujaheed ba Dan da alama yafi mashkur kauna ta' wata zuciyarce ta tambayeta' nijlah ya zakiyi da auren mashkur?
Tabe Baki tayi tana cewa' oho' Nima na sani nidai kawai zanyi aurena idan Allah yasa munhadu saika sakeni Dan gaskiya bazan zauna da wannan katuwar matar tana dukana ba' ta qare maganar wasu hawaye masu zafi na zuba a idonta.

Gajiya mujaheed yayi da jiranta harya fita ya dawo Bata fito ba' Yana dawowa ya kwanta akan gadon tare da lumshe idonsa yanajin dadin kamshin liquid soap din da take murzawa a jikinta.

Sosai ta dauka lokaci tana dirje jikinta' bayan ta gama ta dauro alwala tare da janyo towel ta daura a jikinta' qaramin ta dauka ta dorashi akanta tana goge ruwan dake fuskanta' Sam ta manta da mujaheed na jiranta a falon ta Dora hannunta kan key ta bude' Bata Bata lokaci gurin fitowa ba sedai tana fitowa suka hada Ido dashi Yana binta da kallo' itama kallan jikin nata take ta kasa yimasa magana sedai Bata qarasa jikin mirror ba ta tsaya chak ita batayi gaba ba ita batayi baya ba' ganin haka yasa mujaheed tashi zaune Yana murmushi.
Kafin yayi magana nijlah ta katseshi ta hanyar cewa' Dan Allah
Showing 6001 words to 9000 words out of 65321 words