hannuna take ba sedai tana barazanar barinsa muddin baa bashi abinda yake soba' to ai ni dasauri Dr ya katseshi ta hanyar tafiya yana cewa' abdallah inada aiki dayawa a gabana kaje kawai a kawota inyaso duk abinda zamuyi' ayi daga baya.
Dafe Kai daddyn Ayman yayi tare da buga hannunsa jikin bango ya Dade a haka kafin ya dago kansa yasa hannu cikin aljihun rigarsa' qaramar waya ya dauka yayi darling number husna' husna dake zaune dantin bayan fitarsu Bata sauka qasa ba tayi saurin daukan wayan tana cewa' hubby nah Ina ka tafi tinda ka sauka baka dawo ba na aika Ayman Kiran ka ya dawo Yana magana wadda bangane abinda yake fada ba' katseta yayi ta hanyar cewa' kiyi saurin zuwa standard hospital yanzu keda nijlah' gaban husna na fadawa take tambayansa' lafiya hubby me kajeyi hospital a daidai wannan lokacin' husna ba lokaci kedai kawai kizo nida mujaheed muna can' jiki a sanyaye husna tace to ta fita a dakin da sauri tana Kiran nijlah.
Nijlah kina Ina? Kukan nijlah dake tashi sama sama husna taji nan ta saki salati tare da Dora hannu akai tana cewa' wayyo Allah 'na shiga uku' meke faruwa a gidannan.
Kwance nijlah take a qasa Banda birgima da kuka babu abinda take' tsaye Musa yayi akanta Yana kallan ikon Allah ahaka husna ta sauko ta samesu da sauri tayi kan nijlah tana cewa kanwata kiyi hakuri komai ya faru muqaddarine daga Allah 'dama neman me rarrashinta take'cikin sauri ta tashi tana goge hawayenta' da kyar take magana muryanta na fita tace'aunty mujaheed ne ze mutu' Dan Allah ki kaini gurinsa?
Tsawa husna ta dakawa Musa Mai gani tace' ka budemin get shashasha ka tsaya kana kallanta.
Dasauri ya bude get Yana hadiye tsinkakken yawun daya taru a bakinsa' husna ta rungume nijlah tana tafiya da ita' har jikin mota' dakanta tasa ta a ciki itama ta shiga nan ta tashi motan suka tafi hospital.
Minti goma ya kaisu suna zuwa taga motan daddyn Ayman' kusa dashi tayi parking ta fito' tana neman inda zata ganshi ya rigata ganinta Dan haka ya taho inda take cikin sauri' Yana zuwa yace Ina nijlah take' badai ta tafi ba?
Tana mota husna ta bashi amsa' nijlah najin muryan daddyn Ayman ta qara tsorata ta kuma qi fitowa a motan ta zauna tana raba ido' be kalli inda take ba yace' dear ku sameni acan dakin' room 11 Yana fada yabar gurin Dan bayasan ganin nijlah adaidai wannan lokacin.
Dakyar husna ta Samu nijlah ta fito motan suka shiga dakin' kwance mujaheed yake Yana bacci sedai suna shiga yafara bude idonsa nijlah daya gani tsaye a nesa dashi ta rakube jikin bango sabida matanancin tsoran daddyn Ayman datakeji yasa hannu ya yafice ta alamun tazo gurinsa' maqale kafada tayi daddyn Ayman ya dalla Mata harara da gudu ta qarasa jikin gadon sedai tana zuwa ta tsaya idanunta akanshi' hannu yasa ya riqota Yana cewa'kingani ko nijlah' Kinga abinda kikajamin kwanciya a gadon asibiti.
Dakyar ta bude Baki tace' ya mujaheed kayi hakuri Nima ba'a San raina nayi hakan ba sedai gujewa fishin ubangiji mu' nijlah aure fa zamuyi ko kin manta raya sunna ne ta ma'aiki (S.A.W)?
Nasani Amma dai' Amma dai me nijlah ta' kin amince a daura ko?
Hawaye masu zafi suka fara zubomata nan yasa hannu ya janyota jikinsa Yana shafa kanta' nijlah kidena kuka wallahi Zan tallafi rayuwarki Zan cika Miki burinki nayin karatu Zaki zama abinda kikeso da yardar Allah burina kawai ki amince Kinga dai halin Dana shiga yau daya' inaga kinbarni na har abada.
Kallan daddyn Ayman da husna nijlah tayi taga Basu suke kallo ba saita kwantar da kanta cikin faffadan qirjinsa babu tinani ba komai tace' shikenan ya mujaheed na amince adaura.
Wani irin wawan tsalle yayi ya rungumeta tsam a jikinshi ya rasa wanne irin murna zeyi'sai kuma ya dakata' ya Mike tsaye da wani irin sauri yana qoqarin sa takalminsa' Kai tsaye kusa da Dan uwansa ya dawo Yana cewa' shikenan Yaya mun daidaita kanmu nina Samu sauqi mu tafi gida' murmushi daddyn Ayman yayi yace to alhmdllh yanzu saika jira na amso sallama' dariya mujaheed yayi yace' lokacin daka amsa gadon bansani ba Dan haka yanzuma ku samemu a mota nida Madan Yana fada ya kama hannun nijlah suka fita a dakin' da Ido husna ke binsu har suka bacewa ganinta kafin ta sauke ajiyar zuciya ta maida kallanta ga daddyn Ayman' kashe Mata Ido daddyn Ayman yayi yace nifa na gano inda matsalar take' zo muyi sauri na amsa sallama muje gida nizan gayamiki yadda za'a.
Binsa kawai nijlah take tana jin yadda zuciyarta ke quna' da ace mace na da ikon auren maza guda biyu yau da ita ta aura kuma ta zauna dasu gaba dayansu Dan ita batasan rayuwa ba tare da daya daga cikinsu ba' ta fiso ta zauna dasu su duka biyun sedai tasan hakan bame yiwuwa bane" hawaye takesan zubar wa ko zata daina jin radadi da qunan da zuciyarta keyi' ta rasa meyasa takasa gaya musu ita din mallakin wani ce sedai ta sani Koda ta furta Masa hakan baze taba hakura ba sedai ma ya qara dagula abun.har suka qaraso jikin mota nijlah na tinani sedai a wannan Karan Bata da damar Hana daura auren Dan Bata da inda zataje idan suka koreta' baby kingaji ko taji mujaheed ya jefa Mata wannan tambayan' ah ah tace tana murmushi to shikenan mudan jirasu kadan su qaraso saimu tafi gida ko' eh kawai tace ta rungume hannunta a qirji' mujaheed be Dade da rufe Baki ba su husna suka qaraso' ledar hannun daddyn Ayman mujaheed ya kalla yace Yaya wannan fa' naganka da leda' husna ce tayi dariya kafin tace' maganin kane baban soyayya' dariya mujaheed yayi yace' aini Kinga maganina Dan haka Nina warke ya fada Yana nuna nijlah' rufe fuska nijlah tayi tana mejin kunya' daddyn Ayman Yana murmushi ya bude motan mujaheed ne ya shiga tare da riqe hannun nijlah yace' zomu tafi gida.
Kallansa daddyn Ayman yayi yace tare muka zo? Malam ka saketa" ita da husna zasu taho' turo Baki mujaheed yayi Yana cewa' ah ah wallahi ke Shiga muje ita aunty ta dawo ita daya' daddyn Ayman zeyi magana husna tace' bakomai hubby kuje kawai Nima yanzu Zan taho' tinda ya Samu lafiya mu ai alhmdllh.
______________________
Daki daki haka mashkur ya riqa bi Yana neman Yasmeen wani dakin ya Samu a bude wa a rufe' Wanda ya gani' a rufe sedai ya leqa ta window ' sosai ya gajiya Dan dakunan gidan ba qaramin yawa gare suba' gaba daya ya gama duba ko Ina be gantaba' nan ya Samu wani falo ya zauna yana tinani' Anya ba wani' gida mummy takaimin Mata ba' mashkur ya fada Yana kwanciya kan kujeran' wani zuciyan yace' ai baka duba dakunan baya ba' yakamata ka tashi ka duba' kasa tashi yayi"sai daga baya ya tashi a hankali sabida tsamin da jikinsa yayi' danya dauko gajiyan biki gata yawa zagaye gidan da yayi' Yana zuwa ya bude dakin farko be ga kowa ba' tsaki yayi ya fita' Yana cewa' wallahi indai naganki saina huce gajiyana haba an wahalar Dani kamar ba ango ba'gashi anyi sanadin tafiyar farin ciki na kema kin zo za'a hanani hutawa'tafiya yake Yana mita Yana cikin wannan mita ya qarasa daki na biyu' motsi yafaraji a cikin dakin Dan haka ya washe baki Yana murna tare da cewa' duk boyenki mummy seda naganta' da sanda ya shiga dakin nan ya iske Bata ciki sedai yaga kayanta zube akan gado ga motsin ruwa Yana ji a toilet' a hankali ya qarasa jikin kofan bayin ya leqa ta 'yar qaramar kofa' ganinta yayi kwance cikin baho Wanda ta cika da ruwa tana gasa jikinta' ta lumshe ido sabida dadin da ruwan yayi mata'ga famfo a kunne ruwa na zuba ta manta Bata kashe ba' dariya yayi ya dawo dakin ya rufe kofan da key ya saki labule' kayansa ya cire ya rage daga shi sai gajeran Wanda ya dawo kofan toilet din' Yana Mai jin dadi ya bude ya shiga seda ya rufe qofan kafin ya qarasa kusa da ita' seda ya dafa bango Dan qirin ya rage be fadi ba sabida ganin halittar jikinta Wanda ta rikitashi' komai nata yayi Masa ga manya manyan boobs dinta dasuke tsaye a cikin ruwa Dan qaramin bakinta ta turo gaba idonta a lumshe harta fara bacci cikin ruwan yasa hannu Yana shafa fuskanta' a firgice ta farka tana salati yayi saurin hade bakinsu guri guda Yana shafa bayanta.
Mai so ta tintibeni a wannan number 09038049272,,200 naira ne kachal,karki karanta idan Baki siyaba idan kika karanta kinsan abinda kikayi Dan haqqin wani ne.
Momn sultan ce*Wannan labarin na kudine karki karanta idan Baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.* 9
*'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.*
*Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki*
A tsorace Yasmeen ta bude Ido tana karkarwa'ganinsa tsaye akanta ya kafeta da jajayen idanunsa yasa jikin ta daukan rawa tana qoqarin qare boobs dinta' yayi saurin fadawa cikin ruwan' ya fizgota ta fada jikinshi' bugawa zuciyanta keyi da sauri' ganin yadda ya hadata da jikinshi gashi babu komai a jikinta' murmushi mashkur yayi ganin yadda ta rikice ta nuna kama Bata sanshi ba' a hankali ya janye bakinshi a nata Yace'ke ki nutsu nine fa' babyn kine! Kuka Yasmeen ta sakar Masa tana cewa'Nika sakeni nasa kayana bacci nakeji' maimakon ya saketa saima qara mannata yayi a qirjinsa'daidai saitin zuciyarsa ya qara daidaita Mata zama Yana sauke ajiyar zuciya' yace'mene abin kuka' ko wani Abu nayimiki' cike da shagwaba Yasmeen ta girgiza masa yasa hannu ya dungureta Yana cewa' Ashe iskancin banza kike da' ko kinmanta lokacin da kike kwanciya a jikina Ina koranki' hannu Yasmeen tasa ta rufe fuska ganin dariya nasan kwace Mata tace' ai lokacin acikin soyayya ne' oh to ai yanzu za'ayi soyayya Mai suna soyayya Amma kina gocewa' Allah dai yasa ba raguwa na aura ba' turo masa Baki tayi idonta a rufe yayinda tasa hannu ta rufe fuskanta.
Dariya mashkur yayi yace'Kinga temakamin Zaki Nima nayi wanka" wallahi duk gabobin jikina ciwo suke'to yasmeen tace tanasan tashi tsaye ya riqeta' Ina zakije ko wankan ne baza'a tayani ba?
A kunyace tace Zan tayaka Amma kabari na daura towel a jikina' beyi magana ba ya sake Mata hannu ta tashi tsaye' hannu tasa ta dauko towel ta daura a qirjinta' zaune yayi a cikin ruwan ya zuba Mata Ido' take qirjinta ya fara bugawa da qarfi ganin irin kallan dayake binta dashi Kai kace tsohon Maye ne' a hankali tajanye kafar a cikin ruwan ta fito' tana fitowa ta kwasa a guje ta fita a toilet din.
Dariya mashkur yayi sanin ba inda ta Isa ta dara ya Riga yasa kulle ko Ina dole sedai ta zauna a dakin' nan yacigaba da wankanshi Yana murmushi tare dajin wani saban farin ciki na ratsa zuciyarsa.
Tana fitowa tayi saurin daukan rigan bacci tasa' cikin wardrobe ta bude nan taga hijabin sallah a ciki' dasauri ta dauka ta riqeshi a hannunta' seda ta shafe jikinta da turaruka masu kamshi kafin tabi ko wacce gaba na jikinta ta shafe' power tasa Dan ita ba ma'abociyar shafa Mai bace ta zura hijabin tayi hanyar kofa' murdawa daya tayi ta tabbatar da kofan a rufe yake' hannu ta Dora akai tana Tina abubuwan dayake gayamata a duk lokacin datayi yinquri zama daf dashi ko yimasa kwarkwasa yakan ce da ita!
Yasmeen kibini a hankali' niba raqon namiji bane' idan jarabata ta tashi saina Kai inda nakesan Kaiwa gwara kidena dagamin hankali da wannan San jikin naki Wanda yawancinsa shagwabane' kin kuma San shagwaba na tada sha'awa a duk lokacin da masoya suka kebe' wani lokacin yakan cemata' karki bari nakama ki Allah Yasmeen Ina tausaya miki.
Fitowansa taji a toilet tayi saurin Dora hannunta akai tana cewa' Dan Allah ya mashkur kayi hakuri.
Dariya mashkur yayi dake fitowa a toilet yayi banza da ita ya cigaba da tafiya cikin takunsa na qasaita ya qarasa jikin mirror' Dan qaramin towel ya dauka ya fara goge jikinshi Yana satar kallanta. Seda yagama tsane jikinsa tas ya dauko wata jallabiya yasa a jikinsa' a hankali yaja qafarsa da kyar ya matsa kusa da ita' saurin ware hijabin hannunta tayi da niyyar sakawa yayi saurin janyota jikinshi ya fizge hijabin yayi cilli dashi gefe' baya taja tana karkarwa ya qara binta ahaka har saida suka Kai qarshen bangon'hadeta yayi da qirjinsa ya Dora kansa a bayanta tare da zagayeta da duka hannunsa' a tare suka ja numfashi Mai sauti tafiya ya riqayi da ita a haka har suka Kai bakin gadon' zama yayi ya Dora ta akan cinyarsa daidai lokacin da joystick dinsa ta miqe' zabura tayi da niyyar tashi yayi saurin maida ita Yana shafa boobs dinta' da kyar ta iya cewa' baby kwanciya zanyi' mirginata yayi suka kwanta Yana rada Mata magana' a cikin kunnanta' yace' yanzu ba lokacin bacci bane' tashi zakiyi muyi sallah raka'a biyu mu godewa Allah daya nuna Mana wannan rana' jin ya Kira sallah yasa jikinta ya saki taji dadi tasan babu abinda ze Mata tinda gashi yace zasuyi sallah' cikin in Ina tace toka sakeni nayi alwala' badan yaso ba ya saketa Yana cewa' bake tsoro ba shine kika gudu ko alwala Baki ba' a hankali Yasmeen tace Kai kayi ne?
Dariya mashkur yayi yace da nayi ma ba gashi kin karyamin itaba'turo Baki tayi ta shiga toilet tana cewa niba ruwana kai ne ka karya albarka' tashi yayi ya bita suka dauro alwalan a tare' suna fitowa ya duba ba sallaya a dakin' nan ya dauko saban shaddarsa Wanda ba'a dinkaba ya shifida musu' sallah suka gabatar rakaa biyu' bayan kowa yay addu'oinsa ya matso kusa da ita' hannu yasa ya dafa kanta ya riqa kwararo adduoi masu yawa cikin hadda adduar dawowar nijlah tare da fatan samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a tsakanninsu' ya dauki lokaci me tsayi kafin ya idar suka shafa.
Dasauri ta tashi ta kwanta kan gadon ta nannade jikinta da hijabin dayake qatone saiya rufeta gaba daya' mashkur be kwantaba seda ya ninke shadda ya tashi tsaye Yana qare Mata kallo' kallan irin kwanciyar da tayi yake Yana qara sakin murmushi' shi kadai yasan irin nishadin dayake ji' a hankali ya kwanta kan gadon yasa hannu ya janyota a jikinsa 'uhmn uhmn Nika bari' Yasmeen ta fada tanasan fara kuka'qin saketa yayi ya qara Dora hannunsa akan manya manyan nononuwanta' hannu tasa jin yadda yake matsasu tafara janyewa jikinta na rawa tace' Dan Allah ka sauka qasa ka kwanta kaga banso mummy ta shigo ta gammu a wannan yanayin ' idan taganmu a haka fa?
Qara riqeta yayi Yana matsawa jikinta'hannu yasa ya dago fuskanta' ya hade bakinsu Yana Bata hot kiss' hannunsa na kan boob's dinta Yana shafasu ' take Yasmeen yafara karkarwa tana jin yadda ruwa ke fita a gabanta matse qafa ta riqayi tanasan kwace harshenta a bakinshi' be Bata damar hakan ba saima qoqarin cire Mata Kaya yake Yana dada birkice mata'ganin yakusa cire Mata Riga yasata sakin kuka tana ture Masa kai' sakin Mata Baki yayi ya dago ya zuba Mata manyan idanunsa wadanda zuwa yanzu sun rine sun zama ja sabida tsabar jarabar dake cinsa ya zuba Mata su sai kuma yace' Yasmeen kece fa kullum kike matsowa jikina Ina qocewa yau kuma nine nake matsarki kina qi?
Da kyar ta iya magana'maganar tana maqalewa tace' niba wannan abun nakeso ba kuma indai hawajiki ne ai har jikin daddy da mama Ina hawa kuma nibance kayimin wannan abun b' cike da qosawa yace' toko bakice ba addini yabani damar yin hakan inzaki tsaya ki tsaya na lallabaki a wuce gurin' uhmn uhmn tace' ya Kai hannunsa da nufin kamota ta fizge tana cewa' uhmn uhmn ni tsoro nakeji' marairacewa yayi Yace haba Yasmeen meyasa zakimin haka bayan kinsan idan kika barni a irin wannan lokacin' cutuwa zanyi? Cike da tausayinsa da kuma tinanin halin daya boyemata Yana dashi take kallansa' a hankali tace' baby Dama haka da jaraba?
Dage Mata gira mashkur yayi a hankali kuma yace' tome kika gani'bafa ayi komai ba hajiya' Yana fada Yana qoqarin janta ta saki 'yar qaramar qara' aunty lateefah dake qoqarin Shiga daki tayi saurin joyawa ta nufi dakin da Yasmeen take tana cewa' mun Shiga uku Yar mutane ita daya a daki.
____________________
Tafe suke a cikin motan babu Wanda yayi magana' har saida suka kusan zuwa gida mujaheed ya kwantar da kansa jikin nijlah Yana lumshe ido' saurin turesa tayi tana cuno Masa Dan qaramin bakinta wanda zuwa yanzu ya zama Pink colour sabida tsabar kukan data sha' kallanta yayi sai kuma ya sauke ajiyar zuciya'daddyn aymna be kula dasu ba Yana kallan husna dake biye dasu cikin nata motan' lokaci guda suka Shiga cikin gidan tare kowa ya fita' suna fita mujaheed ya riqe hannunta' fizgewa tayi ta shiga cikin gidan a guje tana ihu' Mara Mata baya mujaheed yayi zuciyarsa na quna da tafarfasa' tana Shiga dakin ta danno qofan zata kulle yayi saurin buga kofan na take ta bude ya bita ciki Yana rarrashinta
Bata kula Shiba ta haye kan gadon tana rera kuka Mai tsuma zuciyar Mai sauraro' idanu ya zuba Mata kafin ya bude bakinsa a hankali yace' nijlah kuka kike' wayyo Allah ni mujaheed inama nine na Samu wannan damar nake zubda hawaye inama hawaye zasu fito a ido danaji dadi akan su wannan bushewar da suka suna tafarafasa a cikin cikina' dasauri nijlah ta dago Kai tana kallansa da alaman mamaki a idonta' eh haka nace nijlah ke 'yar gatace da har kika Samu damar yin kuka' ko bakiga Nina kasa kukan ba' wallahi kukan dadi' da kinsan yadda nakeji wallahi bazaki wannan kukan ba.
Karki karanta sai kin biya' a kiyaye haqqin wasu.
Idan kina buqata ki tuntubi wannan number 09038049272
Momn sultan ce*Wannan shafin na
Showing 15001 words to 18000 words out of 65321 words
Dafe Kai daddyn Ayman yayi tare da buga hannunsa jikin bango ya Dade a haka kafin ya dago kansa yasa hannu cikin aljihun rigarsa' qaramar waya ya dauka yayi darling number husna' husna dake zaune dantin bayan fitarsu Bata sauka qasa ba tayi saurin daukan wayan tana cewa' hubby nah Ina ka tafi tinda ka sauka baka dawo ba na aika Ayman Kiran ka ya dawo Yana magana wadda bangane abinda yake fada ba' katseta yayi ta hanyar cewa' kiyi saurin zuwa standard hospital yanzu keda nijlah' gaban husna na fadawa take tambayansa' lafiya hubby me kajeyi hospital a daidai wannan lokacin' husna ba lokaci kedai kawai kizo nida mujaheed muna can' jiki a sanyaye husna tace to ta fita a dakin da sauri tana Kiran nijlah.
Nijlah kina Ina? Kukan nijlah dake tashi sama sama husna taji nan ta saki salati tare da Dora hannu akai tana cewa' wayyo Allah 'na shiga uku' meke faruwa a gidannan.
Kwance nijlah take a qasa Banda birgima da kuka babu abinda take' tsaye Musa yayi akanta Yana kallan ikon Allah ahaka husna ta sauko ta samesu da sauri tayi kan nijlah tana cewa kanwata kiyi hakuri komai ya faru muqaddarine daga Allah 'dama neman me rarrashinta take'cikin sauri ta tashi tana goge hawayenta' da kyar take magana muryanta na fita tace'aunty mujaheed ne ze mutu' Dan Allah ki kaini gurinsa?
Tsawa husna ta dakawa Musa Mai gani tace' ka budemin get shashasha ka tsaya kana kallanta.
Dasauri ya bude get Yana hadiye tsinkakken yawun daya taru a bakinsa' husna ta rungume nijlah tana tafiya da ita' har jikin mota' dakanta tasa ta a ciki itama ta shiga nan ta tashi motan suka tafi hospital.
Minti goma ya kaisu suna zuwa taga motan daddyn Ayman' kusa dashi tayi parking ta fito' tana neman inda zata ganshi ya rigata ganinta Dan haka ya taho inda take cikin sauri' Yana zuwa yace Ina nijlah take' badai ta tafi ba?
Tana mota husna ta bashi amsa' nijlah najin muryan daddyn Ayman ta qara tsorata ta kuma qi fitowa a motan ta zauna tana raba ido' be kalli inda take ba yace' dear ku sameni acan dakin' room 11 Yana fada yabar gurin Dan bayasan ganin nijlah adaidai wannan lokacin.
Dakyar husna ta Samu nijlah ta fito motan suka shiga dakin' kwance mujaheed yake Yana bacci sedai suna shiga yafara bude idonsa nijlah daya gani tsaye a nesa dashi ta rakube jikin bango sabida matanancin tsoran daddyn Ayman datakeji yasa hannu ya yafice ta alamun tazo gurinsa' maqale kafada tayi daddyn Ayman ya dalla Mata harara da gudu ta qarasa jikin gadon sedai tana zuwa ta tsaya idanunta akanshi' hannu yasa ya riqota Yana cewa'kingani ko nijlah' Kinga abinda kikajamin kwanciya a gadon asibiti.
Dakyar ta bude Baki tace' ya mujaheed kayi hakuri Nima ba'a San raina nayi hakan ba sedai gujewa fishin ubangiji mu' nijlah aure fa zamuyi ko kin manta raya sunna ne ta ma'aiki (S.A.W)?
Nasani Amma dai' Amma dai me nijlah ta' kin amince a daura ko?
Hawaye masu zafi suka fara zubomata nan yasa hannu ya janyota jikinsa Yana shafa kanta' nijlah kidena kuka wallahi Zan tallafi rayuwarki Zan cika Miki burinki nayin karatu Zaki zama abinda kikeso da yardar Allah burina kawai ki amince Kinga dai halin Dana shiga yau daya' inaga kinbarni na har abada.
Kallan daddyn Ayman da husna nijlah tayi taga Basu suke kallo ba saita kwantar da kanta cikin faffadan qirjinsa babu tinani ba komai tace' shikenan ya mujaheed na amince adaura.
Wani irin wawan tsalle yayi ya rungumeta tsam a jikinshi ya rasa wanne irin murna zeyi'sai kuma ya dakata' ya Mike tsaye da wani irin sauri yana qoqarin sa takalminsa' Kai tsaye kusa da Dan uwansa ya dawo Yana cewa' shikenan Yaya mun daidaita kanmu nina Samu sauqi mu tafi gida' murmushi daddyn Ayman yayi yace to alhmdllh yanzu saika jira na amso sallama' dariya mujaheed yayi yace' lokacin daka amsa gadon bansani ba Dan haka yanzuma ku samemu a mota nida Madan Yana fada ya kama hannun nijlah suka fita a dakin' da Ido husna ke binsu har suka bacewa ganinta kafin ta sauke ajiyar zuciya ta maida kallanta ga daddyn Ayman' kashe Mata Ido daddyn Ayman yayi yace nifa na gano inda matsalar take' zo muyi sauri na amsa sallama muje gida nizan gayamiki yadda za'a.
Binsa kawai nijlah take tana jin yadda zuciyarta ke quna' da ace mace na da ikon auren maza guda biyu yau da ita ta aura kuma ta zauna dasu gaba dayansu Dan ita batasan rayuwa ba tare da daya daga cikinsu ba' ta fiso ta zauna dasu su duka biyun sedai tasan hakan bame yiwuwa bane" hawaye takesan zubar wa ko zata daina jin radadi da qunan da zuciyarta keyi' ta rasa meyasa takasa gaya musu ita din mallakin wani ce sedai ta sani Koda ta furta Masa hakan baze taba hakura ba sedai ma ya qara dagula abun.har suka qaraso jikin mota nijlah na tinani sedai a wannan Karan Bata da damar Hana daura auren Dan Bata da inda zataje idan suka koreta' baby kingaji ko taji mujaheed ya jefa Mata wannan tambayan' ah ah tace tana murmushi to shikenan mudan jirasu kadan su qaraso saimu tafi gida ko' eh kawai tace ta rungume hannunta a qirji' mujaheed be Dade da rufe Baki ba su husna suka qaraso' ledar hannun daddyn Ayman mujaheed ya kalla yace Yaya wannan fa' naganka da leda' husna ce tayi dariya kafin tace' maganin kane baban soyayya' dariya mujaheed yayi yace' aini Kinga maganina Dan haka Nina warke ya fada Yana nuna nijlah' rufe fuska nijlah tayi tana mejin kunya' daddyn Ayman Yana murmushi ya bude motan mujaheed ne ya shiga tare da riqe hannun nijlah yace' zomu tafi gida.
Kallansa daddyn Ayman yayi yace tare muka zo? Malam ka saketa" ita da husna zasu taho' turo Baki mujaheed yayi Yana cewa' ah ah wallahi ke Shiga muje ita aunty ta dawo ita daya' daddyn Ayman zeyi magana husna tace' bakomai hubby kuje kawai Nima yanzu Zan taho' tinda ya Samu lafiya mu ai alhmdllh.
______________________
Daki daki haka mashkur ya riqa bi Yana neman Yasmeen wani dakin ya Samu a bude wa a rufe' Wanda ya gani' a rufe sedai ya leqa ta window ' sosai ya gajiya Dan dakunan gidan ba qaramin yawa gare suba' gaba daya ya gama duba ko Ina be gantaba' nan ya Samu wani falo ya zauna yana tinani' Anya ba wani' gida mummy takaimin Mata ba' mashkur ya fada Yana kwanciya kan kujeran' wani zuciyan yace' ai baka duba dakunan baya ba' yakamata ka tashi ka duba' kasa tashi yayi"sai daga baya ya tashi a hankali sabida tsamin da jikinsa yayi' danya dauko gajiyan biki gata yawa zagaye gidan da yayi' Yana zuwa ya bude dakin farko be ga kowa ba' tsaki yayi ya fita' Yana cewa' wallahi indai naganki saina huce gajiyana haba an wahalar Dani kamar ba ango ba'gashi anyi sanadin tafiyar farin ciki na kema kin zo za'a hanani hutawa'tafiya yake Yana mita Yana cikin wannan mita ya qarasa daki na biyu' motsi yafaraji a cikin dakin Dan haka ya washe baki Yana murna tare da cewa' duk boyenki mummy seda naganta' da sanda ya shiga dakin nan ya iske Bata ciki sedai yaga kayanta zube akan gado ga motsin ruwa Yana ji a toilet' a hankali ya qarasa jikin kofan bayin ya leqa ta 'yar qaramar kofa' ganinta yayi kwance cikin baho Wanda ta cika da ruwa tana gasa jikinta' ta lumshe ido sabida dadin da ruwan yayi mata'ga famfo a kunne ruwa na zuba ta manta Bata kashe ba' dariya yayi ya dawo dakin ya rufe kofan da key ya saki labule' kayansa ya cire ya rage daga shi sai gajeran Wanda ya dawo kofan toilet din' Yana Mai jin dadi ya bude ya shiga seda ya rufe qofan kafin ya qarasa kusa da ita' seda ya dafa bango Dan qirin ya rage be fadi ba sabida ganin halittar jikinta Wanda ta rikitashi' komai nata yayi Masa ga manya manyan boobs dinta dasuke tsaye a cikin ruwa Dan qaramin bakinta ta turo gaba idonta a lumshe harta fara bacci cikin ruwan yasa hannu Yana shafa fuskanta' a firgice ta farka tana salati yayi saurin hade bakinsu guri guda Yana shafa bayanta.
Mai so ta tintibeni a wannan number 09038049272,,200 naira ne kachal,karki karanta idan Baki siyaba idan kika karanta kinsan abinda kikayi Dan haqqin wani ne.
Momn sultan ce*Wannan labarin na kudine karki karanta idan Baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.* 9
*'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.*
*Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki*
A tsorace Yasmeen ta bude Ido tana karkarwa'ganinsa tsaye akanta ya kafeta da jajayen idanunsa yasa jikin ta daukan rawa tana qoqarin qare boobs dinta' yayi saurin fadawa cikin ruwan' ya fizgota ta fada jikinshi' bugawa zuciyanta keyi da sauri' ganin yadda ya hadata da jikinshi gashi babu komai a jikinta' murmushi mashkur yayi ganin yadda ta rikice ta nuna kama Bata sanshi ba' a hankali ya janye bakinshi a nata Yace'ke ki nutsu nine fa' babyn kine! Kuka Yasmeen ta sakar Masa tana cewa'Nika sakeni nasa kayana bacci nakeji' maimakon ya saketa saima qara mannata yayi a qirjinsa'daidai saitin zuciyarsa ya qara daidaita Mata zama Yana sauke ajiyar zuciya' yace'mene abin kuka' ko wani Abu nayimiki' cike da shagwaba Yasmeen ta girgiza masa yasa hannu ya dungureta Yana cewa' Ashe iskancin banza kike da' ko kinmanta lokacin da kike kwanciya a jikina Ina koranki' hannu Yasmeen tasa ta rufe fuska ganin dariya nasan kwace Mata tace' ai lokacin acikin soyayya ne' oh to ai yanzu za'ayi soyayya Mai suna soyayya Amma kina gocewa' Allah dai yasa ba raguwa na aura ba' turo masa Baki tayi idonta a rufe yayinda tasa hannu ta rufe fuskanta.
Dariya mashkur yayi yace'Kinga temakamin Zaki Nima nayi wanka" wallahi duk gabobin jikina ciwo suke'to yasmeen tace tanasan tashi tsaye ya riqeta' Ina zakije ko wankan ne baza'a tayani ba?
A kunyace tace Zan tayaka Amma kabari na daura towel a jikina' beyi magana ba ya sake Mata hannu ta tashi tsaye' hannu tasa ta dauko towel ta daura a qirjinta' zaune yayi a cikin ruwan ya zuba Mata Ido' take qirjinta ya fara bugawa da qarfi ganin irin kallan dayake binta dashi Kai kace tsohon Maye ne' a hankali tajanye kafar a cikin ruwan ta fito' tana fitowa ta kwasa a guje ta fita a toilet din.
Dariya mashkur yayi sanin ba inda ta Isa ta dara ya Riga yasa kulle ko Ina dole sedai ta zauna a dakin' nan yacigaba da wankanshi Yana murmushi tare dajin wani saban farin ciki na ratsa zuciyarsa.
Tana fitowa tayi saurin daukan rigan bacci tasa' cikin wardrobe ta bude nan taga hijabin sallah a ciki' dasauri ta dauka ta riqeshi a hannunta' seda ta shafe jikinta da turaruka masu kamshi kafin tabi ko wacce gaba na jikinta ta shafe' power tasa Dan ita ba ma'abociyar shafa Mai bace ta zura hijabin tayi hanyar kofa' murdawa daya tayi ta tabbatar da kofan a rufe yake' hannu ta Dora akai tana Tina abubuwan dayake gayamata a duk lokacin datayi yinquri zama daf dashi ko yimasa kwarkwasa yakan ce da ita!
Yasmeen kibini a hankali' niba raqon namiji bane' idan jarabata ta tashi saina Kai inda nakesan Kaiwa gwara kidena dagamin hankali da wannan San jikin naki Wanda yawancinsa shagwabane' kin kuma San shagwaba na tada sha'awa a duk lokacin da masoya suka kebe' wani lokacin yakan cemata' karki bari nakama ki Allah Yasmeen Ina tausaya miki.
Fitowansa taji a toilet tayi saurin Dora hannunta akai tana cewa' Dan Allah ya mashkur kayi hakuri.
Dariya mashkur yayi dake fitowa a toilet yayi banza da ita ya cigaba da tafiya cikin takunsa na qasaita ya qarasa jikin mirror' Dan qaramin towel ya dauka ya fara goge jikinshi Yana satar kallanta. Seda yagama tsane jikinsa tas ya dauko wata jallabiya yasa a jikinsa' a hankali yaja qafarsa da kyar ya matsa kusa da ita' saurin ware hijabin hannunta tayi da niyyar sakawa yayi saurin janyota jikinshi ya fizge hijabin yayi cilli dashi gefe' baya taja tana karkarwa ya qara binta ahaka har saida suka Kai qarshen bangon'hadeta yayi da qirjinsa ya Dora kansa a bayanta tare da zagayeta da duka hannunsa' a tare suka ja numfashi Mai sauti tafiya ya riqayi da ita a haka har suka Kai bakin gadon' zama yayi ya Dora ta akan cinyarsa daidai lokacin da joystick dinsa ta miqe' zabura tayi da niyyar tashi yayi saurin maida ita Yana shafa boobs dinta' da kyar ta iya cewa' baby kwanciya zanyi' mirginata yayi suka kwanta Yana rada Mata magana' a cikin kunnanta' yace' yanzu ba lokacin bacci bane' tashi zakiyi muyi sallah raka'a biyu mu godewa Allah daya nuna Mana wannan rana' jin ya Kira sallah yasa jikinta ya saki taji dadi tasan babu abinda ze Mata tinda gashi yace zasuyi sallah' cikin in Ina tace toka sakeni nayi alwala' badan yaso ba ya saketa Yana cewa' bake tsoro ba shine kika gudu ko alwala Baki ba' a hankali Yasmeen tace Kai kayi ne?
Dariya mashkur yayi yace da nayi ma ba gashi kin karyamin itaba'turo Baki tayi ta shiga toilet tana cewa niba ruwana kai ne ka karya albarka' tashi yayi ya bita suka dauro alwalan a tare' suna fitowa ya duba ba sallaya a dakin' nan ya dauko saban shaddarsa Wanda ba'a dinkaba ya shifida musu' sallah suka gabatar rakaa biyu' bayan kowa yay addu'oinsa ya matso kusa da ita' hannu yasa ya dafa kanta ya riqa kwararo adduoi masu yawa cikin hadda adduar dawowar nijlah tare da fatan samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a tsakanninsu' ya dauki lokaci me tsayi kafin ya idar suka shafa.
Dasauri ta tashi ta kwanta kan gadon ta nannade jikinta da hijabin dayake qatone saiya rufeta gaba daya' mashkur be kwantaba seda ya ninke shadda ya tashi tsaye Yana qare Mata kallo' kallan irin kwanciyar da tayi yake Yana qara sakin murmushi' shi kadai yasan irin nishadin dayake ji' a hankali ya kwanta kan gadon yasa hannu ya janyota a jikinsa 'uhmn uhmn Nika bari' Yasmeen ta fada tanasan fara kuka'qin saketa yayi ya qara Dora hannunsa akan manya manyan nononuwanta' hannu tasa jin yadda yake matsasu tafara janyewa jikinta na rawa tace' Dan Allah ka sauka qasa ka kwanta kaga banso mummy ta shigo ta gammu a wannan yanayin ' idan taganmu a haka fa?
Qara riqeta yayi Yana matsawa jikinta'hannu yasa ya dago fuskanta' ya hade bakinsu Yana Bata hot kiss' hannunsa na kan boob's dinta Yana shafasu ' take Yasmeen yafara karkarwa tana jin yadda ruwa ke fita a gabanta matse qafa ta riqayi tanasan kwace harshenta a bakinshi' be Bata damar hakan ba saima qoqarin cire Mata Kaya yake Yana dada birkice mata'ganin yakusa cire Mata Riga yasata sakin kuka tana ture Masa kai' sakin Mata Baki yayi ya dago ya zuba Mata manyan idanunsa wadanda zuwa yanzu sun rine sun zama ja sabida tsabar jarabar dake cinsa ya zuba Mata su sai kuma yace' Yasmeen kece fa kullum kike matsowa jikina Ina qocewa yau kuma nine nake matsarki kina qi?
Da kyar ta iya magana'maganar tana maqalewa tace' niba wannan abun nakeso ba kuma indai hawajiki ne ai har jikin daddy da mama Ina hawa kuma nibance kayimin wannan abun b' cike da qosawa yace' toko bakice ba addini yabani damar yin hakan inzaki tsaya ki tsaya na lallabaki a wuce gurin' uhmn uhmn tace' ya Kai hannunsa da nufin kamota ta fizge tana cewa' uhmn uhmn ni tsoro nakeji' marairacewa yayi Yace haba Yasmeen meyasa zakimin haka bayan kinsan idan kika barni a irin wannan lokacin' cutuwa zanyi? Cike da tausayinsa da kuma tinanin halin daya boyemata Yana dashi take kallansa' a hankali tace' baby Dama haka da jaraba?
Dage Mata gira mashkur yayi a hankali kuma yace' tome kika gani'bafa ayi komai ba hajiya' Yana fada Yana qoqarin janta ta saki 'yar qaramar qara' aunty lateefah dake qoqarin Shiga daki tayi saurin joyawa ta nufi dakin da Yasmeen take tana cewa' mun Shiga uku Yar mutane ita daya a daki.
____________________
Tafe suke a cikin motan babu Wanda yayi magana' har saida suka kusan zuwa gida mujaheed ya kwantar da kansa jikin nijlah Yana lumshe ido' saurin turesa tayi tana cuno Masa Dan qaramin bakinta wanda zuwa yanzu ya zama Pink colour sabida tsabar kukan data sha' kallanta yayi sai kuma ya sauke ajiyar zuciya'daddyn aymna be kula dasu ba Yana kallan husna dake biye dasu cikin nata motan' lokaci guda suka Shiga cikin gidan tare kowa ya fita' suna fita mujaheed ya riqe hannunta' fizgewa tayi ta shiga cikin gidan a guje tana ihu' Mara Mata baya mujaheed yayi zuciyarsa na quna da tafarfasa' tana Shiga dakin ta danno qofan zata kulle yayi saurin buga kofan na take ta bude ya bita ciki Yana rarrashinta
Bata kula Shiba ta haye kan gadon tana rera kuka Mai tsuma zuciyar Mai sauraro' idanu ya zuba Mata kafin ya bude bakinsa a hankali yace' nijlah kuka kike' wayyo Allah ni mujaheed inama nine na Samu wannan damar nake zubda hawaye inama hawaye zasu fito a ido danaji dadi akan su wannan bushewar da suka suna tafarafasa a cikin cikina' dasauri nijlah ta dago Kai tana kallansa da alaman mamaki a idonta' eh haka nace nijlah ke 'yar gatace da har kika Samu damar yin kuka' ko bakiga Nina kasa kukan ba' wallahi kukan dadi' da kinsan yadda nakeji wallahi bazaki wannan kukan ba.
Karki karanta sai kin biya' a kiyaye haqqin wasu.
Idan kina buqata ki tuntubi wannan number 09038049272
Momn sultan ce*Wannan shafin na
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6 Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22