kudine' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..*

*'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.*

*Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabankiA*


Aunty lateefah na zuwa kofan dakin ta tsaya tana bugawa a hankali' dasauri mashkur ya janyo yasmeen jikinsa yasa hannu ya rufe Mata baki Lafewa tayi a jikinsa gabanta na faduwa saboda jin yadda ake buga kofan a hankali gashi harzuwa yanzu ba'a qara bugawa ba' shirun da lateefah taji yasa ta komawa baya tana cewa' to kodai badaga nan naji ihun ba' zuciyanta ne yaqara tabbatar Mata da hakan ta koma daki.
Mashkur najin tafiyanta ya sakewa Yasmeen Baki Yana aika Mata da hararan wasa' Bata kulasa ba saima jikinta daya kama rawa tana qara shigewa jikinsa' Kinga baby ki nutsu ba abin tsoro bane
inaga mummy taji qaranki shiyasa ta leqo yanzu kuma ta Koma saiki saki ranki!
To tace tare da zamewa a jikinshi ta kwanta' binta yayi Shima ya kwanta Yana jin yadda jikinshi ke qara saki' hannu yasa da niyyan tabata tayi saurin riqewa zatayi magana' ya katseta ta hanyar zare Mata Ido yace' ya Isa haka ki rufemin Baki da wannan roqon naki danba hakura Zan ba' a tsorace yasmeen tace to tana runtse idonta' hannu mashkur yasa yafara rabata da kayan jikinta'shima miqewa yayi ya cire kayan jikinsa ya rage daga shi sai gajeran wando' tinda ya tashi Yasmeen ta qara rufe Ido tana Kiran sunan daddy a hankali' kwanciya mashkur yayi yaja musu bargo' gabanta na faduwa taji yasa hannu ya jawota jikinsa ya mannata a faffadan qirjinsa Yana shafa bayanta' takaicine ya Hana Yasmeen magana Dan ita gani take be kamata ya nemi wani Abu a daidai Wannan lokacin ba sabida ganin ba gidansu bane..
Gashi mummy da sauran jama'a duk suna gidan' a hankali ya Kai hannunsa kan boobs yana sauke ajiyara zuciya' numfashi ya sauke Yana sauraron yadda zuciyarta ke bugawa'
A hankali yace' kidena wannan tsoro kokin manta keba matsoraciya bace?'turomasa Baki tayi tana qara kare jikinta da bargo'tace'ni dan Allah kayi hakuri wallahi bazan iyaba kamar be jitaba yasa hannu akan qirjinta Yana matsawa' numfashi taja jin wani irin dadi na ratsata' qara latsawa yayi Yana lumshe Ido tayi saurin riqe hannunsa tanajin kasala na qara saukar mata' Bata iya kwacewa Dan haka ta bashi Dama ya cigaba da bidirinsa' sosai mashkur ke matsa kowanne gaba ta jikinta seda yaga tayi laushi yayi saurin kama boobs dinta Yana Sha tare da matsa dayan' riqe hannunsa tayi tana cije lebe hawaye sharshar nabin fuskanta' a hankali yakai hannu qasanta yana shafawa' ruwa Mai dumi yaji ya cika Masa hannu ga wani shegen dadi na ratsashi' dasauri Yasmeen ta matse cinya tana girgiza masa kai' bude Mana haba Yasmeen Dina kiyi hakuri nace a hankali zanbiki.
Cikin kuka Yasmeen tace' ni ah ah ka sakeni banaso'kaga mummy zata gane Dan Allah ka Bari"
Bazata gane ba ki tsaya kawai ninasan yadda Zan miki' turesa tayi ta dauka riganta ta sa ta Koma qasa tana sauke numfashi a hankali.

Haushine da takaicine suka kamashi ya dafe joystick dinsa Yana girgiza kai' lokaci guda nijlah ta fado Masa da yadda yake sarrafata San ranshi' Bata taba guduwa koyace ta tsaya taqi tsayawa ba'duk irin abinda zeyi sai ya gama tana kuka' ya tabbata daya bi ta zuciyansa tsab ze Shiga jikinta ya tausaya Mata ne sabida ganin kankantar ta' sai gashi yanzu Yasmeen dayake ganinta babba kuma me hankali Yana magana taqi ji a qarshema ta gudu ta barshi da ciwan Mara.
Tsaki yaja Yana tinanin nijlah' tare da jin dadin tsoransa da take' yanzu itama da tana tsoransa da Bata Isa ta barshi cikin wannan halin ba' murmushi yayi lokacin daya Tina be bare nijlah ba' a fili yace' Dama be kamata na fara kusantarki ba yasmeen ' nijlah ta ya dace nafarasa sani duk da Riga liman zuwa masallaci bashi sallah ba.
Be bi takan Yasmeen ba ya juya' Yana lumshe Ido' itama Bata qara kallan inda yake ba ta kwanta' a qasa tana mejin tsami a jikinta ga wani zafi da boobs dinta keyi' tana kwance bacci barawo ya dauke ta' a hankali mashkur ya leqa yaga yanda jikinta ya sake alaman bacci take' murmushi yayi Yana cewa'Yasmeen gidan tsiwa Ashe haka kike da tsoro' saukowa yayi ya dauketa dakyar ya kwantar a kan gadon Yana haki'sake kwanciya yayi a jikinta ya saqala hannunsa a qirjinta yana sauke numfashi'
bacci yake sanyi ya kasa daya rufe Ido nijlah yake gani' ganin bacci yaqi zuwa ya tashi ya fada toilet' ruwa Mai sanyi ya kasarwa kansa Yana tinanin ta inda ze qara bullowa lamarin neman yarinyar mutane' qirjinsa ya dafe lokacin daya Tina da kaka' nan ya riqa girgiza Kai Yana tinanin halinda suke ciki a halin yanzu' da kyar ya gama wanka ya fito Yana Jan qafarsa da zuwa yanzu tayi Masa nauyi' Allah Allah yake gari ya waye ya Sami Abba da maganar tinda dai yanzu an daura auren hankalin mummy ya kwanta sai ta barshi Shima ya Samu cikon farin cikinsa.

Bacci ko barawo be iya daukan mashkur ba' yadda yaga dare haka yaga Dara lokaci lokaci Yana juyawa ya kalli Yasmeen dake bacci cikin kwanciyar hankali' wani lokaci yakance inama nine na Samu wannan kwanciyar hankalin naki baby' asuba nayi ya Shiga toilet ya dauro alwala' Yana fitowa ya zauna gefen gadon yasa hannu Yana shafa fuskanta' da kyar Yasmeen ta bude Ido tana miqa' murmushi ya sakar Mata yace'to matsoraciya asuba tayi' chuno Masa Baki tayi tace' to.
Be qara magana ba ya saka jallabiya ya fita Yana cewa' Nina tafi masallaci.

Yana fita ta Koma ta kwanta' tana cewa'Kai Amma wallahi mashkur anyi jarababbe nida kome gaba daya beba jikina yayi wannan tsamin toya ga anyi abinda yakeso' tsaki tayi ta tashi da kyar tana tafiya' toilet ta Shiga ta Tara ruwa Mai zafi ta gasa jikinta' ta jima a ciki kafin ta fito' tana fitowa tasa hijabi ta tayi sallah' bayan ta idar ta shafe jikinta da turare masu kamshi.
Wardrobe ta bude ta dauki doguwan riga na shadda brown colour tasa' batayi wani shafe shafe me yawa ba ta tashi a gaban mirror ta dawo kan gadon' harta zauna sai kuma ta tashi tana gyara gadon tare da shinfida bedsheet' tana gamawa ta kwanta tana tinanin dawowar mashkur' gajiya tayi da zana ta kishinqida tana gengedi nan da nan bacci ya dauketa..

Tinda mashkur ya dawo daga masallaci ya zauna a falo' kallo daya zakayi Masa kagane Yana cikin matsananciyar damuwa' abbane ya dawo daga masallaci yaci Karo dashi zaune a falon' ya buga tagumi Yana tinani' sunan shi Abba ya Kira mashkur ya dago a hankali Yana kallan mahaifin nasa' zama Abba yayi Yana nazarinsa kafin a hankali ya bude Baki yace' auta lfy naganka da sassafe?
Sosa Kai mashkur yayi yace Abba Ina kwana? Lfy Abba ya amsa da mamaki yace' Ina tambayanka baka bani amsa ba!
Mashkur na sosa Kai yace' Abba Dama anan muka kwana sabida dare yayi Mana sai mummy tace mu kwana anan' toh to Abba yace' ya qara da cewa' to lafiya naganka anan Ina ita Yasmeen?
Abba tana daki Dama Kai nake jira anan kuma"

kuma me auta ka tashi ka koma dakin ka.
Ahankali mashkur yace' abba banajin bacci Dama batin nijlah nakesan yima' murmushi Abba yayi irin nasu na manya ya nemi guri' kusa dashi ya zauna Yana cewa' mashkur ka kwantar da hankalinka'na Dan lokaci kadan' wallahi ba haka na zauna ba inata qoqarin ganin anga yarinyar nan' ba Kai kadai batanta ya tsayawa a raiba Ina ganin kamar Nina fika damuwa.

Aidama dole ka fishi damuwa tinda Kai kake daure Masa gindi ya zauna da yarinyar danafi komai tsana a rayuwata' gaba dayansu suka dago suna kallanta' mummy ce tsaye ta hade giran sama data qasa tana masifa' Abba ne ya fara magana cikin fada' Yana cewa' waike Abu baya wuce wa gurinki ko yarinyar nan ita tayi Miki abinda kike tsangwamar dashi?

Itama cikin fada' tace koba itace tayimin ba ai daga irin tsatsansu ta fito' na fulani Dan haka babu mashkur ba zaman aure da ita gwara ka gaya danka tin wuri ya cireta a ransa.
Tsawa Abba ya daka mummy Yana nunata da yatsa' ke yanzu har kinada bakin zagin fulani keda kike zaune dani' arziqin fulani kike chi kike Sha Amma sabida rashin godiyar Allah Zaki butulce'
hewa mummy tayi tafara magana da kakkausar murya' tace' abinda ka fada hakane Amma ka sani ni fulani sune sanadin Hana wani yaci arziqina sun tarwatsamana dangin sun hanamu zaman lafiya'a qarshe mun wahala na kuma rasa iyayena da dangi sabida su' kaga ko har abada bazan taba sansu ba' shiru mashkur yayi Yana sauraransu Abba ya juya yace' dashi Kai tashi ka bamu guri' ba musu mashkur ya fita a falon da mamaki a cikin zuciyarsa' be koma dakin da Yasmeen take ba ya wuce dakinsa' kan gado ya fada Yana maimaita kalaman mummy' kwanciya yayi Yana cewa'tofa ana dara ga dare yayi' shin me mummy take nufi wanne irin magana ta dauko' naji tana cewa' iyayenta tome ya hada iyayenta da fulani.
Dafa kansa yayi Dan bashida Mai bashi wannan amsar.

Mashkur na fita Abba ya kalli mummy yace' idan kika qara wannan maganar a gaban yaran nan sai ranki ya baci.

Bazan Dena ba har sai ranar daya sallama nijlah take kowa a ya kuma cireta a cikin zuciyarsa.

shikenan idan kika qara Zan nuna Miki waye abubakar Abba ya fada Yana tafiya cikin dakinsa.

Da gudu itama mummy ta Shiga nata dakin tana kuka...



Idan kina buqata Zaki iya siya yafi ki karantan haqqin daba naki ba.*Wannan shafin na kudine' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..*

*'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* b

*Garabasa ga duk Wanda ta siya labarin 'yar sadaka' Zaki karanta wayafi sonta na mmn fareesah 200 naira' Wanda be siya 'yar sadaka ba zai karanta 300 ko da kudinki sai da rabanki*


Da gudu mummy ta Shiga Daki' Kan bed ta fada ta saki Kuka a hankali' yayin da Duk wani abu daya faru shekarun Baya suka riqa dawomata daya Bayan daya' zaune ta Tashi tana Magana da qarfin gaske'baze yuwu ba wallahi' jinin iyayena dana dangina baze taba zuba a banza ba' bazan yadda ka zauna da wannan annobar a gidankaba' ina mashkur jinina ne nijlah sedai sekiyi hakuri..


mashkur dake kwance a daki ya rasa abinda ke masa Dadi ya Tashi jikinsa a sanyaye ya fito dasauri Jin yadda mummy ke magana Yana daga cikin dakinsa Amma Kamar a kansa take tsaye .

Ya shigo Dakinta dasauri daidai lokacin data sauko daga Kan gadon' kallo daya yayimata yaga alamun tayi Kuka harta gaji'binta da kallo yayi idonsa ya cicciko da ruwan hawaye' sabida tsabar tausayin mahaifiyar tasa' dayana da Ikon cire nijlah a zuciyarsa da yau ya farantawa mummy ya cireta' cirewa ta Har abada' sedai Kash bashi ya dorawa kansa ba' Dan haka ya qarasa jikinta bakinsa Na rawa 'ya kama hannunta Yana qoqarin zubewa a qasa mummy ta fizge hannunta tana hawaye.

Binta yayi da kallo' yanajin wani abu Mai daci ya tsaye masa a qirji' Shima Yana hawaye yace'

Dan Allah mummy karki min haka' hawaye Naga kina zubdawa akaina'mummy hawayenki masifa ne akaina nasan banbi umarninki ba Akan nijlah' mummy wallahi banyi haka da wata niyya ba nayine sabida bani da yadda zanyi' idan Na saki nijlah walaha zata sha' Bata da kowa Sai Allah Sai Kuma ni danake mijinta' Dan Allah ki fahimceni.

Matsawa tayi a gabansa ta juya masa Baya tana cewa' Tashi ka tafi can gurin wadda bakaso ta wahala' ni Dama a wahale Na taso' wahala ta rashin iyaye Sai gashi kai ka rayu Dani' Na baka Gata irin Wanda ban ba kowa daga cikin 'ya'yan Dana Haifa ba Sai kai daya Amma kai ke sani hawaye mashkur nagode ka Tashi kaje nace' ka tafi gurin nijlah ka Sami farin cikin da kake tinani Nida Yasmeen bazamu iya Baka ba.

Runtse ido mashkur yayi Yana Jin wani irin Abu Wanda baze iya fassarashi ba'da rarrafe yaqara matsowa jikinta' jikinshi Na rawa yace' mummy Dan Allah kiyi hak'


Ka matsa ka bani guri nace' Ko bakajin abinda bake fada' me Kuma zaka gayamin Bayan Wanda naji yanzu' kace kada ta wahala' to kaje ka jiyar da ita dadin Duniya Ni dama rayuwata ba'a hannunku take ba kaida ubanka ta qare maganar cikin fishi da ihu.

Kasa fita yayi Saima komawa yayi ya zauna' Yana fidda numfashi Mai zafin gaske' tsawa mummy ta daka masa a Karo Na biyu tana nuna masa hanya' ya Shiga girgiza Mata kai Yana kallanta' a zafafe mummy tace ka Tashi nace Ko mashkur?

Tashi tsaye yayi jikinsa na rawa yayinda hawaye ke rige rigen sauka a Kan kyankyawar fuskanshi yace' mummy ke uwace bazan gaji wajen baki hakuri ba' sedai inaso ki tina girman Amana da daraja irin ta aurena dake Kan nijlah.

Ka fita nace Dan uwarka' banace karka qara kiramin sunan yarinyar nan ba' Naga alama so kake nayima Dukan daban tabamaka Shiba?


Fita yayi jikinsa a sanyaye Yana waiwayenta' daidai lokacin da lateefah ke qoqarin shigowa' hanya ya Bata ta Shiga Shi Kuma ya fito Yana zagaye gidan batare dayasan abinda yake ba.

Lateefah Na Shiga ta qarasa jikin mummy da gudu tana tambayan ta' mummy lafiya?
Meke faruwa?


Mummy Bata Bata amsa ba ta zube a qasa tana kuka.

Kuka lateefah tasa tana cewa' ni dama tinda Naga mashkur ya fito a hargitse nasan ba abin arziqi ya shukaba' meyasa mummy' meyasa baki kiramu munyi masa shegen duka ba?


Mummy Na Kuka tace' uhmn uhmn lateefah duka baze shirya auta ba.

To Wai mummy meya miki' Naga lafiya muka rabu dake dazu?

Zazzafar ajiyar zuciya mummy ta sauke tana goge hawayen fuskanta'tace' lateefah mashkur baze chanza ba' maganar nijlah yakemin shida aka daura aurensa jiya da wacce yafi so Amma kinga Hali irin Na Fulani sun hargitsa masa kwakwalwa 'yarsu kadai yake gani.

Shiru lateefah tayi can kuma tace' mummy kodai hanashi Yasmeen da kikayi jiya yasa Shi tinawa da nijlah?

Ko kusa Ko alama lateefah dama tana cikin ransa be manta da ita ba' Kuma shida ganinta sedai a lahira idan anayi.

Dariya lateefah tayi tace'mummy kinsan da haka Amma kike kuka' Ni wallahi banasan kukanki ki barshi Kawai idan ya gama haukansa be gantaba ze hakura.

Hmmm lateefah Kenan bazaki gane ba' kallan mummy lateefah tayi tace' mummy kullun haka kike gayamana Amma Haryanzu mu bamusan abinda ya hadaki da Fulani ba?


Bazaku taba sani ba' sedai kujira ranar mutuwata wannan ne take da damar gayamuku' Dan haka ki Tashi ki fita Abba ya shigo Yana fada tare da nuna mata hanyan fita.


Da harara mummy ta bishi lateefah ta fita tana satar kallan mahaifin nasu' ita ta Rasa dalilin wannan abu' sedai bazasu fasa Taya mahaifiyarsu tsanar Duk wani abu data tsana ba.


Lateefah Na fita mummy ta tashi da sauri zata bar masa Dakin Abba yayi saurin Shan gabanta Yana murmushi.

Kauda fuska mummy tayi tace' nifa banasan wannan yaudaran Naka Alhaji saika Gama batamin Rai kazo ka sani a gaba.

Haba ginbiyar Mata Ni kuma da yaushe Na Bata Miki rai' kece Dai kikesan Bata mana Rai Amma tinda kin hakura ba shikenan ba ' turo masa baki tayi kama qaramar yarinya yayi dariya me Sauti Yana rarrashinta' dakyar yasamu mummy ta saki Ranta Har tayi murmushi' seda yaga ta dawo daidai kafin yace' saiki tashi kisa akaiwa yarinya abinci' kina da bakuwa kina rigima' Ni bansan lokacin da wannan babyn nawa zata Dena shagwaba ba?


Zaro ido mummy tayi tana tambaya' waye Kuma babyn Naka?
Gani nan Abba ya fada Yana nunata da yatsa' Ko kinmanta nagayamiki soyayya Bata tsufa.
?

Dariya Jin dadi tayi ganin yadda kullum me gidan nata yake maidata yarinya Kuma a Koda yaushe yaganta cikin bacin rai' saiya San yadda yayi ya rarrasheta Koda bashi ya Bata Mata rai ba.

To Ko kefa Abba ya fada Yana riqe Mata hannu' kafin a hankali yace' Tashi muje kisa a Hada amarya breakfast tinda kin Hana mijinta.

Niban hanashiba Naganta a gajiye shiyasa nace ta huta kaga yau Sai ya dauketa su tafi' to shikenan Rana Bata Karya yanzu gashi gari ya wayen.

Daga Kanta mummy tayi tana kallan agogon dakin' zaro ido tayi tace' kai Alhaji 7 yayi muna Daki' kashe Mata ido Abba yayi Yana cewa Nima haka nagani shiyasa nazo ban hakuri kada laifin wani ya Shafi wani.

Mummy bata tankasaba ta Tashi tana cewa' tin jiya da dare nagaya maryam abinda zata dafa nasan zuwa yanzu takusa gamawa Amma Bari nashiga kitchen nagani tana Magana tana tafiya a haka harta fita a dakin tana Kiran Maryam.

Amsawa Maryam tayi tana jera kayan abinci a dinning' mummy tace kingama hadawa?

Nagama tin dazun' sannu da aiki mummy tayi Mata tana dubawa flasks din abincin komai yayi daidai yadda takeso' nan ta Kira aunty lateefah' lateefah na zuwa mummy tace a Hada kayan abincin amarya Akai Mata' komai a hade yake Dan haka Bata sha wahala ba ta dauka ta Shiga Dakin.


Tinda Yasmeen ta kwanta Bata Tashi ba Har saida Taji sallaman Aunty lateefah' dasauri ta Tashi tana cewa' sannu da zuwa' sannu amarya Har yanzu baki Tashi ba?

A kunyace Yasmeen ta amsa da in ina Dan itama taso fita su gaisa sai kunya ta hanata' Tashi ki Karya ga kayan karinki nan mummy tace ki cinye inba haka ba ita zata zo da Kanta' murmushi Yasmeen tayi ta amsa da to' fita lateefah tayi Yasmeen ta Shiga toilet' brush Kawai tayi ta fito' nan tasa abinci agaba tana kallo tana tinawa da daddynta' murmushi tayi tana cewa' aure yaqin Mata Da tini Nida daddy zamuci abinci yau gashi Saini daya a daki' shayi me kauri ta Hada ta koma bakin gado ta zauna tana sha.


Kowa ya zauna a dinning' Abba Bega mashkur ba nan ya Maida
Showing 18001 words to 21000 words out of 65321 words